• PREMIUM TIMES |
  • Tallata Hajar ka |
  • Adireshin mu |
  • PTCIJ |
  • Dubawa
Premium Times Hausa
  • Labarai
    • All
    • Duniya
    Gwamnatin Zamfara ta zargin tsohon gwamna Matawalle da sace motocin gwamnatin jihar da wasu kayan gwamnati

    Gwamnatin Zamfara ta zargin tsohon gwamna Matawalle da sace motocin gwamnatin jihar da wasu kayan gwamnati

    Gwamnatin Kano ta rusa katafaren bene mai hawa uku da aka yi bisa filin gwamnati da Ganduje ya raba wa ƴan uwa da abokan arziki

    Gwamnatin Kano ta rusa katafaren bene mai hawa uku da aka yi bisa filin gwamnati da Ganduje ya raba wa ƴan uwa da abokan arziki

    TA’ADDANCI A JIHAR NEJA: Yadda ƴan ta’adda su ka ratsa garuruwa, kafin su  kai wa sojoji da mobal farmaki

    TSAUTSAYI: Yadda ‘yan bindiga suka ware da Lami Awarware da Haulatu bayan halartar taron rantsar da Uba Sani a Kaduna

    Sojojin Najariya sun kara ragargaza wa Boko Haram motocin yaki bakwai

    Sojoji sun dagargaza matatun mai 47 sun kama barayin mai 65 – Hedikwatar tsaro na kasa

    HAJJI 2023: Yadda jirgin maniyyatan Jigawa ya koma Kano ba shiri, bayan ya samu matsala cikin sararin samaniyar Kamaru

    HAJJI 2023: Yadda jirgin maniyyatan Jigawa ya koma Kano ba shiri, bayan ya samu matsala cikin sararin samaniyar Kamaru

    GANAWAR TINUBU DA NLC: Ƙungiyar Ƙwadago ta ce a tilas a soke ƙarin kuɗin mai, an shammaci ‘yan Najeriya

    GANAWAR TINUBU DA NLC: Ƙungiyar Ƙwadago ta ce a tilas a soke ƙarin kuɗin mai, an shammaci ‘yan Najeriya

    Buhari-signing-2020-budget

    Gwamnatin tsohon shugaban kasa Buhari ta sanar da sabbin nade-nade a daidai ana rantsar da Tinubu shugaban kasa

    Minista Sadiya ta miƙa ragamar Ma’aikatar Harkokin Jinƙai ga Babban Sakatare

    Minista Sadiya ta miƙa ragamar Ma’aikatar Harkokin Jinƙai ga Babban Sakatare

    2015-2023: ‘Na yi sukuwa ta lafiya, na kai zamiya lafiya’ – Buhari

    BANKWANA DA BUHARI: ‘Tinubu yau mafarkin ka ya zama gaskiya, Allah ya sa ka kai Najeriya fiye da inda na kai ta’ – Nasihar Buhari ga Asiwaju

  • Labarai daga Jihohi
  • Wasanni
    TSOHO MAI RAN ƘARFE: Obasanjo ya zura ƙwallaye uku a wasan sada zumuntar tsoffin ɗaliban sakandare

    TSOHO MAI RAN ƘARFE: Obasanjo ya zura ƙwallaye uku a wasan sada zumuntar tsoffin ɗaliban sakandare

    QATAR 2022: Yadda Croatia, ƙasa mai mutum miliyan 4 ta kori Brazil ƙasa mai mutum miliyan 216

    QATAR 2022: Yadda Croatia, ƙasa mai mutum miliyan 4 ta kori Brazil ƙasa mai mutum miliyan 216

    AMBALIYAR QATAR 2022: Spain ta kori kociya Luis Enrique bayan ta kwashi buhun kunya a hannun Marocco

    AMBALIYAR QATAR 2022: Spain ta kori kociya Luis Enrique bayan ta kwashi buhun kunya a hannun Marocco

    QATAR 2023: Yadda Walid, kociyan Morocco ya rikita duniyar ƙwallon ƙafa cikin watanni 4 kacal

    QATAR 2023: Yadda Walid, kociyan Morocco ya rikita duniyar ƙwallon ƙafa cikin watanni 4 kacal

    QATAR 2022: Dukkan ƙasashen Afrika 4 da su ka taɓa kai wasan kaiwa ga na kusa da na ƙarshe, su na da tauraro a jikin tutocin su

    QATAR 2022: Dukkan ƙasashen Afrika 4 da su ka taɓa kai wasan kaiwa ga na kusa da na ƙarshe, su na da tauraro a jikin tutocin su

    Abubuwan al’ajabi dangane da fatattakar da Morocco ta yi wa Spain daga Qatar 2022

    Abubuwan al’ajabi dangane da fatattakar da Morocco ta yi wa Spain daga Qatar 2022

    QATAR 2022: Ko ƙasashen Afrika za su fidda nahiyar jin kunya a duniyar ‘yan ƙwallo

    QATAR 2022: Ko ƙasashen Afrika za su fidda nahiyar jin kunya a duniyar ‘yan ƙwallo

    DAGARGAZA ARGENTINA: Ƙasar Saudiyya ta ba da hutun kwana Ɗaya a wataya

    DAGARGAZA ARGENTINA: Ƙasar Saudiyya ta ba da hutun kwana Ɗaya a wataya

    QATAR 2022: 2:1: Saudiyya ta kafa tarihin karya gadara da tutiyar buga wasan Agentina 36 a jere babu rashin nasara

    QATAR 2022: 2:1: Saudiyya ta kafa tarihin karya gadara da tutiyar buga wasan Agentina 36 a jere babu rashin nasara

  • Kiwon Lafiya
  • Nishadi
  • Bidiyo da Hotuna
    Buhari ya tashi zuwa Saudiyya, zai yi Umra ta ƙarshe a matsayin sa na shugaban kasa

    Buhari ya tashi zuwa Saudiyya, zai yi Umra ta ƙarshe a matsayin sa na shugaban kasa

    BIDIYO: Buri da fata na a 2023: Ra’ayoyin jama’a

    BIDIYO: Buri da fata na a 2023: Ra’ayoyin jama’a

    BIDIYO: Ƙogon Al’ajabi, ƙogon Waraka, Ƙogon biyan bukata a jihar Enugu

    BIDIYO: Ƙogon Al’ajabi, ƙogon Waraka, Ƙogon biyan bukata a jihar Enugu

    Mutanen Arewa na da alƙawari da sanin ya kamata, Tinubu za su yi saboda ƙauna da biyayyar da ya nuna wa Buhari – El- Rufai

    Mutanen Arewa na da alƙawari da sanin ya kamata, Tinubu za su yi saboda ƙauna da biyayyar da ya nuna wa Buhari – El- Rufai

    BIDIYO: NAJERIYA @62: Ra’ayoyin ‘yan Najeriya game da mulkin Buhari a tsawon shekaru 7 da suka gabata

    BIDIYO: NAJERIYA @62: Ra’ayoyin ‘yan Najeriya game da mulkin Buhari a tsawon shekaru 7 da suka gabata

    Buhari bai san ƴan ta’adda sun fidda bidiyon da suka ce sai sun sace shi da ni ba sai da na ziyarce shi – El-Rufai

    Buhari bai san ƴan ta’adda sun fidda bidiyon da suka ce sai sun sace shi da ni ba sai da na ziyarce shi – El-Rufai

    Dalilin da ya sa na raɗa wa wasu fitattun gine-gine, da titunan jihar Kaduna sunayen wasu fittattun ƴan asalin jihar

    Dalilin da ya sa na raɗa wa wasu fitattun gine-gine, da titunan jihar Kaduna sunayen wasu fittattun ƴan asalin jihar

    HOTUNA: Ɗan Autan marigayi tsohon sarkin Kano Ado Bayero, Mustapha Ado Bayero, ya auri mata biyu ranar Asabar a  Kano

    HOTUNA: Ɗan Autan marigayi tsohon sarkin Kano Ado Bayero, Mustapha Ado Bayero, ya auri mata biyu ranar Asabar a Kano

    BIDIYO: An yi wa ɗan takarar mu murɗiya a zaɓen fidda gwani na APC a Legas – Masu zanga-zanga

    BIDIYO: An yi wa ɗan takarar mu murɗiya a zaɓen fidda gwani na APC a Legas – Masu zanga-zanga

No Result
View All Result
  • Labarai
    • All
    • Duniya
    Gwamnatin Zamfara ta zargin tsohon gwamna Matawalle da sace motocin gwamnatin jihar da wasu kayan gwamnati

    Gwamnatin Zamfara ta zargin tsohon gwamna Matawalle da sace motocin gwamnatin jihar da wasu kayan gwamnati

    Gwamnatin Kano ta rusa katafaren bene mai hawa uku da aka yi bisa filin gwamnati da Ganduje ya raba wa ƴan uwa da abokan arziki

    Gwamnatin Kano ta rusa katafaren bene mai hawa uku da aka yi bisa filin gwamnati da Ganduje ya raba wa ƴan uwa da abokan arziki

    TA’ADDANCI A JIHAR NEJA: Yadda ƴan ta’adda su ka ratsa garuruwa, kafin su  kai wa sojoji da mobal farmaki

    TSAUTSAYI: Yadda ‘yan bindiga suka ware da Lami Awarware da Haulatu bayan halartar taron rantsar da Uba Sani a Kaduna

    Sojojin Najariya sun kara ragargaza wa Boko Haram motocin yaki bakwai

    Sojoji sun dagargaza matatun mai 47 sun kama barayin mai 65 – Hedikwatar tsaro na kasa

    HAJJI 2023: Yadda jirgin maniyyatan Jigawa ya koma Kano ba shiri, bayan ya samu matsala cikin sararin samaniyar Kamaru

    HAJJI 2023: Yadda jirgin maniyyatan Jigawa ya koma Kano ba shiri, bayan ya samu matsala cikin sararin samaniyar Kamaru

    GANAWAR TINUBU DA NLC: Ƙungiyar Ƙwadago ta ce a tilas a soke ƙarin kuɗin mai, an shammaci ‘yan Najeriya

    GANAWAR TINUBU DA NLC: Ƙungiyar Ƙwadago ta ce a tilas a soke ƙarin kuɗin mai, an shammaci ‘yan Najeriya

    Buhari-signing-2020-budget

    Gwamnatin tsohon shugaban kasa Buhari ta sanar da sabbin nade-nade a daidai ana rantsar da Tinubu shugaban kasa

    Minista Sadiya ta miƙa ragamar Ma’aikatar Harkokin Jinƙai ga Babban Sakatare

    Minista Sadiya ta miƙa ragamar Ma’aikatar Harkokin Jinƙai ga Babban Sakatare

    2015-2023: ‘Na yi sukuwa ta lafiya, na kai zamiya lafiya’ – Buhari

    BANKWANA DA BUHARI: ‘Tinubu yau mafarkin ka ya zama gaskiya, Allah ya sa ka kai Najeriya fiye da inda na kai ta’ – Nasihar Buhari ga Asiwaju

  • Labarai daga Jihohi
  • Wasanni
    TSOHO MAI RAN ƘARFE: Obasanjo ya zura ƙwallaye uku a wasan sada zumuntar tsoffin ɗaliban sakandare

    TSOHO MAI RAN ƘARFE: Obasanjo ya zura ƙwallaye uku a wasan sada zumuntar tsoffin ɗaliban sakandare

    QATAR 2022: Yadda Croatia, ƙasa mai mutum miliyan 4 ta kori Brazil ƙasa mai mutum miliyan 216

    QATAR 2022: Yadda Croatia, ƙasa mai mutum miliyan 4 ta kori Brazil ƙasa mai mutum miliyan 216

    AMBALIYAR QATAR 2022: Spain ta kori kociya Luis Enrique bayan ta kwashi buhun kunya a hannun Marocco

    AMBALIYAR QATAR 2022: Spain ta kori kociya Luis Enrique bayan ta kwashi buhun kunya a hannun Marocco

    QATAR 2023: Yadda Walid, kociyan Morocco ya rikita duniyar ƙwallon ƙafa cikin watanni 4 kacal

    QATAR 2023: Yadda Walid, kociyan Morocco ya rikita duniyar ƙwallon ƙafa cikin watanni 4 kacal

    QATAR 2022: Dukkan ƙasashen Afrika 4 da su ka taɓa kai wasan kaiwa ga na kusa da na ƙarshe, su na da tauraro a jikin tutocin su

    QATAR 2022: Dukkan ƙasashen Afrika 4 da su ka taɓa kai wasan kaiwa ga na kusa da na ƙarshe, su na da tauraro a jikin tutocin su

    Abubuwan al’ajabi dangane da fatattakar da Morocco ta yi wa Spain daga Qatar 2022

    Abubuwan al’ajabi dangane da fatattakar da Morocco ta yi wa Spain daga Qatar 2022

    QATAR 2022: Ko ƙasashen Afrika za su fidda nahiyar jin kunya a duniyar ‘yan ƙwallo

    QATAR 2022: Ko ƙasashen Afrika za su fidda nahiyar jin kunya a duniyar ‘yan ƙwallo

    DAGARGAZA ARGENTINA: Ƙasar Saudiyya ta ba da hutun kwana Ɗaya a wataya

    DAGARGAZA ARGENTINA: Ƙasar Saudiyya ta ba da hutun kwana Ɗaya a wataya

    QATAR 2022: 2:1: Saudiyya ta kafa tarihin karya gadara da tutiyar buga wasan Agentina 36 a jere babu rashin nasara

    QATAR 2022: 2:1: Saudiyya ta kafa tarihin karya gadara da tutiyar buga wasan Agentina 36 a jere babu rashin nasara

  • Kiwon Lafiya
  • Nishadi
  • Bidiyo da Hotuna
    Buhari ya tashi zuwa Saudiyya, zai yi Umra ta ƙarshe a matsayin sa na shugaban kasa

    Buhari ya tashi zuwa Saudiyya, zai yi Umra ta ƙarshe a matsayin sa na shugaban kasa

    BIDIYO: Buri da fata na a 2023: Ra’ayoyin jama’a

    BIDIYO: Buri da fata na a 2023: Ra’ayoyin jama’a

    BIDIYO: Ƙogon Al’ajabi, ƙogon Waraka, Ƙogon biyan bukata a jihar Enugu

    BIDIYO: Ƙogon Al’ajabi, ƙogon Waraka, Ƙogon biyan bukata a jihar Enugu

    Mutanen Arewa na da alƙawari da sanin ya kamata, Tinubu za su yi saboda ƙauna da biyayyar da ya nuna wa Buhari – El- Rufai

    Mutanen Arewa na da alƙawari da sanin ya kamata, Tinubu za su yi saboda ƙauna da biyayyar da ya nuna wa Buhari – El- Rufai

    BIDIYO: NAJERIYA @62: Ra’ayoyin ‘yan Najeriya game da mulkin Buhari a tsawon shekaru 7 da suka gabata

    BIDIYO: NAJERIYA @62: Ra’ayoyin ‘yan Najeriya game da mulkin Buhari a tsawon shekaru 7 da suka gabata

    Buhari bai san ƴan ta’adda sun fidda bidiyon da suka ce sai sun sace shi da ni ba sai da na ziyarce shi – El-Rufai

    Buhari bai san ƴan ta’adda sun fidda bidiyon da suka ce sai sun sace shi da ni ba sai da na ziyarce shi – El-Rufai

    Dalilin da ya sa na raɗa wa wasu fitattun gine-gine, da titunan jihar Kaduna sunayen wasu fittattun ƴan asalin jihar

    Dalilin da ya sa na raɗa wa wasu fitattun gine-gine, da titunan jihar Kaduna sunayen wasu fittattun ƴan asalin jihar

    HOTUNA: Ɗan Autan marigayi tsohon sarkin Kano Ado Bayero, Mustapha Ado Bayero, ya auri mata biyu ranar Asabar a  Kano

    HOTUNA: Ɗan Autan marigayi tsohon sarkin Kano Ado Bayero, Mustapha Ado Bayero, ya auri mata biyu ranar Asabar a Kano

    BIDIYO: An yi wa ɗan takarar mu murɗiya a zaɓen fidda gwani na APC a Legas – Masu zanga-zanga

    BIDIYO: An yi wa ɗan takarar mu murɗiya a zaɓen fidda gwani na APC a Legas – Masu zanga-zanga

No Result
View All Result
Premium Times Hausa
No Result
View All Result

‘Yan bindiga sun kashe dan Sarkin Kwantagora, sun sace shanun Sarki

Ashafa MurnaibyAshafa Murnai
May 21, 2021
in Babban Labari
0
Yadda Mahara suka sace mata da Ɗan wani Ɗan sanda a Yola

Barayin shanu sun bindige Sardaunan Kwantagora, Bashir Namaska, ranar Alhamis a Gandun Sarki.

Bashir Namaska wanda shi ne mai rike da sarautar Sardaunan Kwantagora, an bindige shi a gandun Sarki, a lokacin da ‘yan bindigar su ka kai hari tare da sace shanun da ke cikin gandun.

Kwamishinan ‘Yan Sandan Jihar Neja, Adamu Usman ya tanbbatar da cewa Sardaunan Kwantagora ya rasu a hanyar zuwa Asibitin Kwantagora, sakamakon harbin bindigar da aka yi masa a kafadar sa ta hagu.

Jihar Neja ta shiga sahun jihohin da matsalar ‘yan bindiga masu garkuwa da mutane da satar dabbobi su ka addaba.

Haka nan Karamar Hukumar Kwantagora na ci gaba da fama da hare-haren ‘yan bindiga da satar mutane ana garkuwa da su.

Makonni uku da su ka gabata Gwamna Sani Bello ya bayyana cewa Boko Haram sun kafa sansani cikin wani kauye a Karamar Hukumar Shiroro.

Sai dai kuma kwanan nan Gwamnatin Jihar ta tabbatar da cewa al’ummomin yankuna 20 da su ka yi gudun hijira na ci gaba da komawa kauyukan su.

Ko cikin makon da ya gabata, sai da Gwaman Jihar Neja Sani Bello ya sanar cewa ‘yan bindiga sun bindige sojoji uku a Jihar Neja.

Gwamnan Jihar Neja Abubakar Bello ya bayyana cewa cewa ‘yan bindiga sun kashe sojoji uku a Karamar Hukumar Magama.

Da ya ke zantawa da manema labarai, Bello ya ce su ma sojojin sun kashe ‘yan bindiga da dama, sun kuma dauko gawarwaki biyu na ‘yan bindigar.

Kakakin Yada Labarai ta Gwamnan Neja, Mary Noel-Berge ta kara jaddada haka cikin wata sanarwa da ta fitar, bayan taron da gwamnan ya yi da Shugabannin FannoninTsaro na Jihar Neja a Gidan Gwamnatin Jihar.

Sannan kuma ya ce sauki ya fara samuwa, domin yankuna 25 da ‘yan bindiga su ka tilasta wa yin gudun hijira duk sun koma garuruwan su.

“A yanzu haka jama’a na ci gaba da barin sansanonin gudun hijira su na komawa gidajen su a kananan hukumomin Shiroro, Munya da Mariga.

“Amma har yanzu ana samun ci gaba da zaman zullumi a wasu yankunan.”

Daga nan ya yi kira ga Gwamnatin Tarayya ta kara kaimin kai jami’an tsaro.

Cikin watan jiya ne Gwamnan Jihar Neja ya bayyana cewa Boko Haram sun kama wani kauye a jihar Neja har jama’ar kauyen sama da 2000 sun tsere.

An kashe sojojin kwana biyu bayan PREMIUM TIMES HAUSA ta buga labarin bindige mutum 723, tare da yin garkuwa da mutum 407 cikin watan Afrilu a Najeriya.

Kungiyar Nigeria Mourns, mai bin diddigin asarar rayuka a yake-yake da rikice-rikice a cikin Najeriya, ta bayyana cewa a cikin watan Afrilu 2021, akalla an kashe mutum 723, kuma aka sace mutum 407 aka yi garkuwa da su.

Daga cikin wadanda aka kashe din dai 500 duk fararen hula ne, saura 133 kuma jami’an tsaro ne daga bangadorin tsaro daban-daban.

‘Yan bindiga ne su ka kashe mutum 426, yayin da Boko Haram su ka kashe mutum 117. Sauran wadanda su ka rage a adadin lissafin wasu sun mutum a hannun jami’an tsaro, wasu a rikicin ‘yan kungiyar asiri, wasu kuma wurin rikicin kabilanci.

PREMIUM TIMES ta buga labarin yadda aka kashe mutum 1,603, an sace mutum 1,774 a Najeriya.

A cikin rahoton, akalla an samu tabbacin kashe mutum 1,603 a hare-hare daban-daban a fadin kasar nan, tsakanin watan Janairu zuwa Maris, 2021.

Wata kungiya ce mai suna Nigeria Mourns ta tabbatar da wannan kididdigar.

Rahoton na “Munanan Hare-haren Cikin Janairu zuwa Maris 2021″, sun wallafa shi a ranar Lahadi.

Nigeria Mourns ta ce ta tattaro adadin wadanda ta ce an kashe din daga rahotannin da jaridu su ka buga, sai kuma jawaban da dangin wadanda aka kashe din su ka furta.

Sannan kuma rahoton ya nuna an yi garkuwa da mutum 1,774 a cikin watan Janairu zuwa Maris a fadin kasar nan.

Rahoton ya bayyana cewa ‘yan bindiga sun kashe mutum 921, Boko Haram ko ISWAP sun kashe mutum 207, wasu mutum 205 kuma a daidaikun hare-haren nan da can aka kashe su. Sai kuma wadansu mutum 106 da rahoton ya ce a rikice-rikicen ‘yan kungiyar asiri aka kashe su.

Kisan-gillar da jami’an tsaro ke yi ba tare da hukunta mai laifi ba ya haddasa kisan mutum 79 a hannun jami’an tsaro, rikice-rikicen kabilanci ya ci rayuka 53, yayin da makiyaya su ka kashe mutum 32.

Daya daga cikin ‘yan kungiyar Nigeria Mourns mai suna Ier Jonathan, ya ce kashe-kashen ya yi muni matuka, amma ba an fito da adadin ba ne don a ci mutuncin gwamnati.”

Yayin da matsalar tsaro ke kara tabarbarewa a kasar nan, abin ya kai ga rahotannin bayyanar Boko Haram a wasu jihohin da su ka hada Nasarawa, Bauchi, Neja da kuma alakanta masu garkuwar da su ka sace dalibai 20 na Jami’ar Greenfield ta Kaduna, su kuma gwamnoni 17 na kudancin kasar nan, sun bijiro da wasu matakan tsaron da ake ganin kamar fito-na-fito ko nuna gazawar gwamnatin Buhari ce su ka yi kuru-kuru.

“Shaidanun Mutane Masu Kambun-baka Ne Su Ka Tasa Gwamnatin Buhari A Gaba” -Femi Adesina”

Kakakin Yada Labaran Shugaba Muhammadu Buhadi, wato Femi Adesina, ya bayyana cewa shaidanun mutane masu kambun-baka, wadanda ya kira Aeye da Ysrabanci ne su ka tasa gwamnatin Buhari a gaba.

Ya ce dalili kenan ba a ganin namijin kokarin manyan ayyukan raya kasar da Buhari ke yi, sai matsalolin da ke damun kasar nan su ka fi fitowa fili.

“Idan ka na kakari ka na aikata ayyuka muhimmai a kasa, za a samu wasu shaidanun mutane masu kambun-baka, wadanda ba su ganin alherin sa, kuma ba su yayata alheri sai sharri. To irin wadannan da Yarabawa ke kira Aeye, idan su ka ta sa ka a gaba, duk da irin kokarin da ka ke yi, to za a rika cin karo da ibtila’in da ka na kokari amma wani abu na shantale maka kafafu. Ka na binne shuka, bayan ka tashi daga gona, ka tafi gida, sai shaidanu masu kamdbun-baka su rika bi su na tonewa.” Inji Adesina, a cikin wani rubutun sa da ya fitar ranar Alhamis.

Tags: 'Yan BindigaHausaKwantagoraLabaraiMaharaNajeriyaNewsPREMIUM TIMES
Previous Post

Gwamnoni na kira a sake fasalin kasa, amma sun ki yarda kananan hukumomi, majalisun dokoki da kotuna su ci gashin kan su – Malami

Next Post

Ya kamata kasashen waje su rika biyan Najeriya kudin ruwa, idan za su maido kudaden satar da barayin gwamnati su ka boye a can

Ashafa Murnai

Ashafa Murnai

Next Post
Mun kasafta naira bilyan 1.5 tsakanin mu a matsayin tallafin Korona – Shugaban NDDC

Ya kamata kasashen waje su rika biyan Najeriya kudin ruwa, idan za su maido kudaden satar da barayin gwamnati su ka boye a can

Binciko

No Result
View All Result
Karanta

Ramadan Kareem AD

Sabbin Labarai

  • RIGA MALAM MASALLACI: Matasan Kano sun yi wa ginin ƴan canji diran mikiya, sun yi warwason kayan ‘ganima’
  • HIMMA DAI MATA MANOMA: Rashin jari mai kauri ya sa noma na ya ƙi gaba, ya ƙi baya – Wata mace mai himma
  • CIRE TALLAFIN MAI: Kungiyoyin ma’aikatan lantarki, Ƴan jarida da na Kwadago za su tsunduma yajin aiki daga ranar Laraba
  • Yadda bashin Dala Miliyan 19.3 na Bankin Musulunci ya bunƙasa noma a ƙananan hukumomin Kano 44 – Hamisu, Kodinetan KSADP
  • Gwamnatin Zamfara ta zargin tsohon gwamna Matawalle da sace motocin gwamnatin jihar da wasu kayan gwamnati

Abinda masu karatu ke fadi

  • auto verkopen on ZAMFARA: Mahara sun gudu sun bar bindigar harbo jiragen sama a dajin Gumi da Bukkuyum -Inji ‘Yan Sanda
  • Laser-Haarentfernung mit hygienischen Bedingungen und aktuellen Gesundheitsstandards in der Türkei on An yi min murɗiya ne a zaɓen APC, ban yarda ba sai an sake zaɓe – Korafin Bashir Ahmad
  • Call Girls Sehore on Ƙungiya ta yi kira ga gwamnati ta ware kuɗaɗe domin samar da dabarun bada tazarar Iyali
  • buy aged stripe account on Hukumar NBC ta gayyaci mai gabatar da shirin ‘Berekete’, bayan macen da ta kona gashin kan yarinya barkatai, ta sha mari barkatai a hannun sa
  • research and survey on Gwamnan Edo ya bijire wa umarnin kotu, ya ce sai mai shaidar rigakafin korona zai yi sallar jam’i a masallaci

Fanni

Tweets by PTimesHausa
  • All Homepage Blocks
  • Home
  • Home
  • Main Home

© 2023 JNews - Premium WordPress news & magazine theme by Jegtheme.

No Result
View All Result
  • Labarai
  • Labarai daga Jihohi
  • Wasanni
  • Kiwon Lafiya
  • Nishadi
  • Bidiyo da Hotuna

© 2023 JNews - Premium WordPress news & magazine theme by Jegtheme.