• PREMIUM TIMES |
  • Tallata Hajar ka |
  • Adireshin mu |
  • PTCIJ |
  • Dubawa
Premium Times Hausa
  • Labarai
    • All
    • Duniya
    ‘Na sadaukar da rayuwa ta ga Najeriya’ – Inji sojan da mahara su ka kashe a harin Shiroro

    ‘Na sadaukar da rayuwa ta ga Najeriya’ – Inji sojan da mahara su ka kashe a harin Shiroro

    TA’ADDANCI A JIHAR NEJA: Yadda ƴan ta’adda su ka ratsa garuruwa, kafin su  kai wa sojoji da mobal farmaki

    TA’ADDANCI A JIHAR NEJA: Yadda ƴan ta’adda su ka ratsa garuruwa, kafin su kai wa sojoji da mobal farmaki

    Dalilin da ya sa ƴan bindiga ke ci gaba da kai wa mutane hari a jihar Neja – SSG

    JIHAR NEJA TA KAMA WUTA: Mahara sun kashe sojoji 30, mobal 7, farar hula da dama

    HARIN JIRGIN KASA: Ɗaya daga cikin waɗanda ƴan bindiga suka saki ta yi zanga-zanga a Kaduna

    HARIN JIRGIN KASA: Ɗaya daga cikin waɗanda ƴan bindiga suka saki ta yi zanga-zanga a Kaduna

    Hasalallun Sanatocin APCn da su ka faɗi zaɓen fidda-gwani sun gana da Buhari

    Hasalallun Sanatocin APCn da su ka faɗi zaɓen fidda-gwani sun gana da Buhari

    Abubuwan da ya kamata a sani game da tsarin amfani da dabaru biyu wajen yin rajistar masu zabe – Nazarin DUBAWA

    INEC ba za ta rufe rajistar zaɓen 2023 a ƙarshen Yuni ba – Farfesa Yakubu

    Buhari ya rantsar da sabon Cif Joji na riƙo

    Buhari ya rantsar da sabon Cif Joji na riƙo

    Teacher

    Gwamnati ta umarci makarantu su fara amfani da Tsarin Ƙara wa Malamai Shekarun Ritaya

    ‘Yan sanda sun damke faston da ake zargin yayi wa ‘yar shekara 19 fyade

    ‘Yan sanda sun damke dan shekara 30 din da ya nemi yi wa dattijiya mai shekaru 75 fyade

  • Labarai daga Jihohi
  • Wasanni
    LMC ta ci tarar Kano Pillars, ta kori shugabanta, Jambul bayan ya gobza wa ‘Rafiri’ naushi a haɓa

    LMC ta ci tarar Kano Pillars, ta kori shugabanta, Jambul bayan ya gobza wa ‘Rafiri’ naushi a haɓa

    Inganta Rayuwar Matasa Ta Hanyar Wasan Kwallon Kafa Da Gudunmawar Al’Ummah A Jigawa, Ahmed Ilallah

    Inganta Rayuwar Matasa Ta Hanyar Wasan Kwallon Kafa Da Gudunmawar Al’Ummah A Jigawa, Ahmed Ilallah

    CHAMPIONS LEAGUE: Ko dai tsinuwar Yaya Toure ta yi tasiri kan Pep Guardiola?

    CHAMPIONS LEAGUE: Ko dai tsinuwar Yaya Toure ta yi tasiri kan Pep Guardiola?

    PILLARS SUN KIRA RUWA: Daga yanzu a Abuja za su rika wasan gida kuma an zaftare musu maki 3

    PILLARS SUN KIRA RUWA: Daga yanzu a Abuja za su rika wasan gida kuma an zaftare musu maki 3

    Yadda Kanawa suka yi ragaraga da motar ƴan  Katsina United saboda Pillars ta buga kunnen doki a Kano

    Yadda Kanawa suka yi ragaraga da motar ƴan Katsina United saboda Pillars ta buga kunnen doki a Kano

    GHANA vs NAJERIYA: Ko Najeriya za ta kauce wa ɗauko buhun kunya na 26 a hannun ‘Black Stars’?

    GHANA vs NAJERIYA: Ko Najeriya za ta kauce wa ɗauko buhun kunya na 26 a hannun ‘Black Stars’?

    Barcelona ta yi wa Madrid dukan kabarin kishiya, ba sani ba sabo ta zura mata kwallaye 4 babu ko ɗaya

    Barcelona ta yi wa Madrid dukan kabarin kishiya, ba sani ba sabo ta zura mata kwallaye 4 babu ko ɗaya

    ‘CHAMPIONS LEAGUE’: Yadda Benzama ya ceto Madrid daga rijiya gaba dubu, ya kori PSG kuma ya dawo da martabar sa a duniyar ƙwallo

    ‘CHAMPIONS LEAGUE’: Yadda Benzama ya ceto Madrid daga rijiya gaba dubu, ya kori PSG kuma ya dawo da martabar sa a duniyar ƙwallo

    YAƘIN UKRANIYA YA CI ƘUNGIYAR CHELSEA: ‘Zan sayar da kulob ɗin na sadaukar da kuɗin ga tallafin waɗanda yaƙin Ukraniya ya kassara’ -Abramovich, mai ƙungiyar kuma ɗan asalin Rasha

    YAƘIN UKRANIYA YA CI ƘUNGIYAR CHELSEA: ‘Zan sayar da kulob ɗin na sadaukar da kuɗin ga tallafin waɗanda yaƙin Ukraniya ya kassara’ -Abramovich, mai ƙungiyar kuma ɗan asalin Rasha

  • Kiwon Lafiya
  • Nishadi
  • Bidiyo da Hotuna
    HOTUNA: Ɗan Autan marigayi tsohon sarkin Kano Ado Bayero, Mustapha Ado Bayero, ya auri mata biyu ranar Asabar a  Kano

    HOTUNA: Ɗan Autan marigayi tsohon sarkin Kano Ado Bayero, Mustapha Ado Bayero, ya auri mata biyu ranar Asabar a Kano

    BIDIYO: An yi wa ɗan takarar mu murɗiya a zaɓen fidda gwani na APC a Legas – Masu zanga-zanga

    BIDIYO: An yi wa ɗan takarar mu murɗiya a zaɓen fidda gwani na APC a Legas – Masu zanga-zanga

    KURUNKUS: Malami ya fito takarar gwamnan Kebbi, ya ce jama’ar jihar ne suka tilasta masa ya fito

    KURUNKUS: Malami ya fito takarar gwamnan Kebbi, ya ce jama’ar jihar ne suka tilasta masa ya fito

    2023: Ɗan takarar shugaban kasa, Rotimi Amaechi ya ziyarci masarautar Dutse

    2023: Ɗan takarar shugaban kasa, Rotimi Amaechi ya ziyarci masarautar Dutse

    LABARI CIKIN HOTUNA: Yadda ƴaƴan jam’iyyar APC da dubban mutanen Kaduna suka yi wa Sanata Uba Sani goma ta arziki

    LABARI CIKIN HOTUNA: Yadda ƴaƴan jam’iyyar APC da dubban mutanen Kaduna suka yi wa Sanata Uba Sani goma ta arziki

    BIDIYO: Shin zaka iya zama da mai dauke da cutar Kanjamau? – Ra’ayoyin mutane

    BIDIYO: Shin zaka iya zama da mai dauke da cutar Kanjamau? – Ra’ayoyin mutane

    Dalilin da ya sa muka yi tattaki har Dubai domin taya Aisha Buhari murnar zagayowar ranar haihuwar ta – Matan Gwamnonin Najeriya

    Dalilin da ya sa muka yi tattaki har Dubai domin taya Aisha Buhari murnar zagayowar ranar haihuwar ta – Matan Gwamnonin Najeriya

    BIDIYO: Yadda ‘yan bindiga suka rika jibga ta kafin a biya naira 50,000 kudin fansa – Dattijo Saidu Dabo

    BIDIYO: Yadda ‘yan bindiga suka rika jibga ta kafin a biya naira 50,000 kudin fansa – Dattijo Saidu Dabo

    ‘Yan mata marasa aure sun fi matan aure amfani da magungunan takaita Iyali – Ma’aikatar Lafiya

    ‘Yan mata marasa aure sun fi matan aure amfani da magungunan takaita Iyali – Ma’aikatar Lafiya

No Result
View All Result
  • Labarai
    • All
    • Duniya
    ‘Na sadaukar da rayuwa ta ga Najeriya’ – Inji sojan da mahara su ka kashe a harin Shiroro

    ‘Na sadaukar da rayuwa ta ga Najeriya’ – Inji sojan da mahara su ka kashe a harin Shiroro

    TA’ADDANCI A JIHAR NEJA: Yadda ƴan ta’adda su ka ratsa garuruwa, kafin su  kai wa sojoji da mobal farmaki

    TA’ADDANCI A JIHAR NEJA: Yadda ƴan ta’adda su ka ratsa garuruwa, kafin su kai wa sojoji da mobal farmaki

    Dalilin da ya sa ƴan bindiga ke ci gaba da kai wa mutane hari a jihar Neja – SSG

    JIHAR NEJA TA KAMA WUTA: Mahara sun kashe sojoji 30, mobal 7, farar hula da dama

    HARIN JIRGIN KASA: Ɗaya daga cikin waɗanda ƴan bindiga suka saki ta yi zanga-zanga a Kaduna

    HARIN JIRGIN KASA: Ɗaya daga cikin waɗanda ƴan bindiga suka saki ta yi zanga-zanga a Kaduna

    Hasalallun Sanatocin APCn da su ka faɗi zaɓen fidda-gwani sun gana da Buhari

    Hasalallun Sanatocin APCn da su ka faɗi zaɓen fidda-gwani sun gana da Buhari

    Abubuwan da ya kamata a sani game da tsarin amfani da dabaru biyu wajen yin rajistar masu zabe – Nazarin DUBAWA

    INEC ba za ta rufe rajistar zaɓen 2023 a ƙarshen Yuni ba – Farfesa Yakubu

    Buhari ya rantsar da sabon Cif Joji na riƙo

    Buhari ya rantsar da sabon Cif Joji na riƙo

    Teacher

    Gwamnati ta umarci makarantu su fara amfani da Tsarin Ƙara wa Malamai Shekarun Ritaya

    ‘Yan sanda sun damke faston da ake zargin yayi wa ‘yar shekara 19 fyade

    ‘Yan sanda sun damke dan shekara 30 din da ya nemi yi wa dattijiya mai shekaru 75 fyade

  • Labarai daga Jihohi
  • Wasanni
    LMC ta ci tarar Kano Pillars, ta kori shugabanta, Jambul bayan ya gobza wa ‘Rafiri’ naushi a haɓa

    LMC ta ci tarar Kano Pillars, ta kori shugabanta, Jambul bayan ya gobza wa ‘Rafiri’ naushi a haɓa

    Inganta Rayuwar Matasa Ta Hanyar Wasan Kwallon Kafa Da Gudunmawar Al’Ummah A Jigawa, Ahmed Ilallah

    Inganta Rayuwar Matasa Ta Hanyar Wasan Kwallon Kafa Da Gudunmawar Al’Ummah A Jigawa, Ahmed Ilallah

    CHAMPIONS LEAGUE: Ko dai tsinuwar Yaya Toure ta yi tasiri kan Pep Guardiola?

    CHAMPIONS LEAGUE: Ko dai tsinuwar Yaya Toure ta yi tasiri kan Pep Guardiola?

    PILLARS SUN KIRA RUWA: Daga yanzu a Abuja za su rika wasan gida kuma an zaftare musu maki 3

    PILLARS SUN KIRA RUWA: Daga yanzu a Abuja za su rika wasan gida kuma an zaftare musu maki 3

    Yadda Kanawa suka yi ragaraga da motar ƴan  Katsina United saboda Pillars ta buga kunnen doki a Kano

    Yadda Kanawa suka yi ragaraga da motar ƴan Katsina United saboda Pillars ta buga kunnen doki a Kano

    GHANA vs NAJERIYA: Ko Najeriya za ta kauce wa ɗauko buhun kunya na 26 a hannun ‘Black Stars’?

    GHANA vs NAJERIYA: Ko Najeriya za ta kauce wa ɗauko buhun kunya na 26 a hannun ‘Black Stars’?

    Barcelona ta yi wa Madrid dukan kabarin kishiya, ba sani ba sabo ta zura mata kwallaye 4 babu ko ɗaya

    Barcelona ta yi wa Madrid dukan kabarin kishiya, ba sani ba sabo ta zura mata kwallaye 4 babu ko ɗaya

    ‘CHAMPIONS LEAGUE’: Yadda Benzama ya ceto Madrid daga rijiya gaba dubu, ya kori PSG kuma ya dawo da martabar sa a duniyar ƙwallo

    ‘CHAMPIONS LEAGUE’: Yadda Benzama ya ceto Madrid daga rijiya gaba dubu, ya kori PSG kuma ya dawo da martabar sa a duniyar ƙwallo

    YAƘIN UKRANIYA YA CI ƘUNGIYAR CHELSEA: ‘Zan sayar da kulob ɗin na sadaukar da kuɗin ga tallafin waɗanda yaƙin Ukraniya ya kassara’ -Abramovich, mai ƙungiyar kuma ɗan asalin Rasha

    YAƘIN UKRANIYA YA CI ƘUNGIYAR CHELSEA: ‘Zan sayar da kulob ɗin na sadaukar da kuɗin ga tallafin waɗanda yaƙin Ukraniya ya kassara’ -Abramovich, mai ƙungiyar kuma ɗan asalin Rasha

  • Kiwon Lafiya
  • Nishadi
  • Bidiyo da Hotuna
    HOTUNA: Ɗan Autan marigayi tsohon sarkin Kano Ado Bayero, Mustapha Ado Bayero, ya auri mata biyu ranar Asabar a  Kano

    HOTUNA: Ɗan Autan marigayi tsohon sarkin Kano Ado Bayero, Mustapha Ado Bayero, ya auri mata biyu ranar Asabar a Kano

    BIDIYO: An yi wa ɗan takarar mu murɗiya a zaɓen fidda gwani na APC a Legas – Masu zanga-zanga

    BIDIYO: An yi wa ɗan takarar mu murɗiya a zaɓen fidda gwani na APC a Legas – Masu zanga-zanga

    KURUNKUS: Malami ya fito takarar gwamnan Kebbi, ya ce jama’ar jihar ne suka tilasta masa ya fito

    KURUNKUS: Malami ya fito takarar gwamnan Kebbi, ya ce jama’ar jihar ne suka tilasta masa ya fito

    2023: Ɗan takarar shugaban kasa, Rotimi Amaechi ya ziyarci masarautar Dutse

    2023: Ɗan takarar shugaban kasa, Rotimi Amaechi ya ziyarci masarautar Dutse

    LABARI CIKIN HOTUNA: Yadda ƴaƴan jam’iyyar APC da dubban mutanen Kaduna suka yi wa Sanata Uba Sani goma ta arziki

    LABARI CIKIN HOTUNA: Yadda ƴaƴan jam’iyyar APC da dubban mutanen Kaduna suka yi wa Sanata Uba Sani goma ta arziki

    BIDIYO: Shin zaka iya zama da mai dauke da cutar Kanjamau? – Ra’ayoyin mutane

    BIDIYO: Shin zaka iya zama da mai dauke da cutar Kanjamau? – Ra’ayoyin mutane

    Dalilin da ya sa muka yi tattaki har Dubai domin taya Aisha Buhari murnar zagayowar ranar haihuwar ta – Matan Gwamnonin Najeriya

    Dalilin da ya sa muka yi tattaki har Dubai domin taya Aisha Buhari murnar zagayowar ranar haihuwar ta – Matan Gwamnonin Najeriya

    BIDIYO: Yadda ‘yan bindiga suka rika jibga ta kafin a biya naira 50,000 kudin fansa – Dattijo Saidu Dabo

    BIDIYO: Yadda ‘yan bindiga suka rika jibga ta kafin a biya naira 50,000 kudin fansa – Dattijo Saidu Dabo

    ‘Yan mata marasa aure sun fi matan aure amfani da magungunan takaita Iyali – Ma’aikatar Lafiya

    ‘Yan mata marasa aure sun fi matan aure amfani da magungunan takaita Iyali – Ma’aikatar Lafiya

No Result
View All Result
Premium Times Hausa
No Result
View All Result

Yadda ’Yan bindiga suka sace sarki da dukkan ’yan majalisar sa kakaf

Ashafa MurnaibyAshafa Murnai
April 9, 2021
in Labarai
0
Hope-Uzodinma

Hope-Uzodinma

Wasu rikakkun ’yan bindiga sun yi awon-gaba da basarake sukutum da dukkan ‘yan majalisar Sarki baki daya, a jihar Imo.

An sace Sarki Charles Iroegbu, mai rike da sarautar Umuezie na Nguru, da ke Aboh Mbaise cikin Jihar Imo, a kan hanyar su ta komawa gida, bayan sun dawo daga wani shagalin daurin aure a masarautar Ihetti-Uboma.

An yi garkuwa da su a daidai ‘Seven and Half Junction’, cikin Karamar Hukumar Obowo.

Wanda ya ga yadda lamarin ya faru, ya bayyana cewa. “su dama masu garkuwar sun a bayan su ne, to da su ka wuce su, sai su ka tare hanya. Su ka fito su ka jefar da direban sarki waje, wani dan bindiga ya tuka motar da da kan sa, su ka arce.

Ratotanni sun tabbatar da cewa ‘yan majalisar sarki bakwai ne aka hada tare da basaraken aka yi garkuwa da su.

Matsalar tsaro na ci gaba da dagulewaa jihar Imo, inda baya ga sace basarake, an banka wa Hedikwatar ‘yan sandan jihar wuta, kuma aka fasa kurkukun Owerri.

Bayan nan kuma a cikin sa’o’i 72 an sake kai munanan hare-hare a ofisoshin ‘yan sanda guda biyu.

PREMIUM TIMES ta yi rahoton yadda yankin ya fara dagulewa a cikin wannan makon, a wani labari da ta bada yadda aka kai wa gidan kurkuku hari aka kubutar da daurarru 1,844.

Farmaki Kan Gidan Kurkukun Imo: Yankin Kudu-maso-Gabas da ya hada da jihohin Abia, Anambra, Enugu da Imo ya dagule tun bayan harin da aka kai wa Gidan Kurkukun Jihar Imo aka saki fursunoni kudan 2,000.

Dama kuma tun kafin wannan, an shafe shekaru ana fafatawa da tsagerun IPOB da sojoji, sannan kuma baya-bayan nan, IPOB sun kafa dakarun tsaro na ESN, wato Eastern Security Network, wadanda hususan ayyukan su ya jibinci korar Fulani makiyaya daga yankin da kuma kashe su, tare da kai wa Hausawa ‘yan tireda hare-hare.

Akalla mahara da su ka dira gidan kurkukun Imo da ke Owerri babban birnin jihar, sun saki fursunoni har 1,844, kamar yadda jami’an gidan kurkukun su ka tabbatar.

Wannan hari dai an zargi tsagerun IPOB, duk da dai kakakin yada labarai na Hukumar Gidan Kurkuku, Francis Enobore ya fitar da sanarwar cewa wasu ‘yan bindiga ne, amma bai furta sunan kungiyar IPOB ba.

“Sun yi nasarar shiga cikin gidann kurkukun da misalin karfe 9 na dare, ta hanyar fasa bango ta baya da nakiya.

Lokacin da ya yi sanarwar, a ce wasu shida sun koma, sannan wasu 35 sun ki ficewa.

Kai Wa Hedikwatar ’Yan Sandan Imo Hari:

Rundunar ’Yan Sandan Najeriya ta tabbatar da cewa tsagerun IPOM ne su ka kai wa Hedikwatar ‘yan sandan jihar Imo hari. Kuma sun zarge su da kai hari gidan kurkukun jihar har su ka saki daurarru 1,844.

Kakakin ‘yan sanda Frank Mba ya ce ba a kashe dan sanda ko daya ba, amma wani ya ji rauni.

Amma hukumar ta dora laifin a kan IPOB da tsagerun tsaron kungiyar wato ESN.

“An kai harin tsakar daren Lahadi, kusan wajewar garin Litinin 5 Ga Afrilu, 2021 wajen karfe 9 na dare” Inji sanarwar kakakin ‘yan sandan Najeriya, wato daidai lokacin da aka kai farmaki gidan kurkukun jihar kenan.

Sufeto Janar Mohammed Adamu ya umarci Kwamishinan ‘Yan Sandan Jhar Imo ya gano wadanda su ka kai farmakin kuma a damke su.

Buhari Ya Yi Tir Da Hare-haren Kurkukun Imo Da Na Hedikwatar ’Yan Sandan Imo:

Shugaba Muhammadu Buhari ya yi Allah-wadai da harin da wasu ‘yan bindiga su ka kai hedikwatar ‘yan sandan jihar Imo da kuma gidan kurkukun jihar, har su ka saki daurarru 1,844.

Tun bayan kai hare-haren dai jami’an ‘yan sandan kasar nan su ka dora alhakin a kan tsagerun IPOB da kuma bangaren tsaron su na ESN.

“A fushin da ya nuna tun da safiyar Litinin, Shugaba Buhari ya jinjina wa kokarin da jami’an tsaro su ka yi wajen hana masu harin kaddamar da kashe-kashe da lalata dukiya.”

Haka sanarwar da Kakakin Yada Labarai na Shugaban Kasa, Garba Shehu ya bayyana a ranar Litinin.

Buhari ya nuna fushinn sa daga Landan inda ya je domin a duba lafiyar sa.

Buhari ya ce wannan farmaki ta’addanci ne, kuma ya gargadi dukkan bangarorin hukumomin tsaron yankin Kudu-maso-Gabas su tabbatar da sun binciko kuma sun kamo wadanda ke da hannu, sannan an hukunta su a kotu kamar yadda doka ta tabadar.

Hare-haren Imo: Gwamna Uzodinma Ya Kafa Kwamitin Bincike:

Gwamna Hope Uzordinma na Jihar Imo ya yi tir da hare-haren da aka kai Hedikwatar ’Yan Sandan Jihar Imo da kuma Gidan Kurkukun Jihar da ke Owerri, babban birnin jihar. Ya ce hare-haren biyu dabbanci ne karara.

Ya yi wannan bayani bayan tashi daga taron Majalisar Tsaron Jihar Imo a Gidan Gwamnati, inda ya tattauna irin barnar da masu kai hare-haren su ka yi.

Dama kuma kafin sannan, sai da gwamnan ya ziyarci dukkan wuraren da aka kai wa munanan hare-haren.

Uzodinma ya ce ya kafa kwamitin da zai binciki lamarin kuma tabbas sai an hukunta dukkan masu hannu a kai hare-haren.

Idan Gemun Dan’uwan Ka Ya Kama Wuta: Jihar Abia Ta Sa Dokar Ta-baci A Wasu Garuruwa:

Ganin yadda lamari ya dagule a jihar Imo, hakan ya sa Gwamnatin Jihar Abia kakaba doka a babban birnin jihar Umuahia, da kuma Aba, birnin kasuwanci na yankin jihohin kabilun Ibo.

An kafa dokar hana zirga-zirgar ce dan lokaci kadan bayan da mahara da aka zarga tsagerun IPOB da ESN su ka kai mummunan farmaki da Hedikwatar ‘Yan Sandan Imo da kuma Gidan Kurkukun Jihar Imo a Owerri, har su ka saki fursunoni 1,844.

Kwamishinan Yada Labarai na Jihar Abia, John Kalu ne ya sanar da kakaba dokar hana zirga-zirgar a Aba da Umuahia.

Ya ce an hana zirga-zirga daga karfe 10 na dare zuwa karfe shida na safe, har zuwa yadda hali ya yi.

Tags: AbujaHausaImoLabaraiNewsNews HausaPREMIUM TIMES
Previous Post

SUNAYE: Ministoci 33 da shugaban kasar Nijar Bazoum ya nada mako daya bayan rantsar da shi

Next Post

‘Ni tafi don in dan huta ne a Landan’ – Buhari

Next Post
Buhari Sitting

‘Ni tafi don in dan huta ne a Landan’ – Buhari

Binciko

No Result
View All Result
Karanta

Ramadan Kareem AD

Sabbin Labarai

  • ‘Ku taimaka kada ku bari ƙasar mu ta ruguje’ -Roƙon Gwamnan Bayelsa ga mazauna Amurka
  • ‘Na sadaukar da rayuwa ta ga Najeriya’ – Inji sojan da mahara su ka kashe a harin Shiroro
  • Yadda gwamnatin Barno ta kamfaci kuɗin ‘Baitil Malin’ jihar ta siya ragunan karya ga talakawa
  • ‘Ga mu nan tafe, duk inda kuke za mu kutsa mu yi ragaraga da ku” – Sakon Buhari ga ‘yan bindigan da suka kai harin Shiroro
  • Wike ya nuna Ko-In-Kula ga tawagar sulhu da Atiku ya aika masa can kasar Turkiya in da yake hutu

Abinda masu karatu ke fadi

  • Google on Masarautar Kano: Hassada Ta Sa Wasu Na Neman Wofintar Da Kokarin Su Danfodiyo! Daga Imam Murtadha Gusau
  • Kuşburnu Çekirdek Yağı on Dalilin da ya sa muka yi sallar Idi ranar Laraba a Bauchi, muka ki bin sanarwar Sarkin musulmi – Sheikh Dahiru Bauchi
  • Google on HARKALLAR BILIYAN 3.6: Ba nine Balan da ke jerin sunayen masu mallakin kamfanin Adda ba – Gwamna Bala
  • Google on SIYASAR ZAMFARA : Maitaimakawa tsohon dan takarar gwamna a APC akan harkar jarida ya sauya sheka
  • Google on RAMIN MUGUNTA: Yadda Boko Haram suka afkawa bam din da suka dana wa Sojojin Najeriya

Fanni

Tweets by PTimesHausa
  • All Homepage Blocks
  • Home
  • Home
  • Main Home

© 2022 JNews - Premium WordPress news & magazine theme by Jegtheme.

No Result
View All Result
  • Labarai
  • Labarai daga Jihohi
  • Wasanni
  • Kiwon Lafiya
  • Nishadi
  • Bidiyo da Hotuna

© 2022 JNews - Premium WordPress news & magazine theme by Jegtheme.