• PREMIUM TIMES |
  • Tallata Hajar ka |
  • Adireshin mu |
  • PTCIJ |
  • Dubawa
Premium Times Hausa
  • Labarai
    • All
    • Duniya
    Peter Obi ya fice daga PDP

    Peter Obi ya fice daga PDP

    TATTAUNAWA DA SARAKI:’Idan na zama shugaban ƙasa zan magance aringizon kuɗaɗen da ake yi wajen bayar da kwangiloli’

    TATTAUNAWA DA SARAKI:’Idan na zama shugaban ƙasa zan magance aringizon kuɗaɗen da ake yi wajen bayar da kwangiloli’

    Dino Melaye

    Dino Melaye ya sha ƙasa a zaben fidda gwani na jam’iyyar PDP a Kogi

    EFCC ta cafke Okorocha bayan mamaye gidan sa da jami’an tsaro suka yi tun 11 na safe

    EFCC ta cafke Okorocha bayan mamaye gidan sa da jami’an tsaro suka yi tun 11 na safe

    Dalilin da ya sa ƴan bindiga ke ci gaba da kai wa mutane hari a jihar Neja – SSG

    Yadda ƴan bindiga suka kashe mutum 11 a Zamfara a karshen makon jiya

    SHUGABAN ƘASA 2023: ‘Yan takarar APC na jihohin ƙabilar Igbo sun yi taron jiran-gawon-shanun goyon bayan duk wanda ya samu tikiti a cikin su

    SHUGABAN ƘASA 2023: ‘Yan takarar APC na jihohin ƙabilar Igbo sun yi taron jiran-gawon-shanun goyon bayan duk wanda ya samu tikiti a cikin su

    TAKARAR SHUGABAN KASA: Muna tare da kai a koda yaushe – Sarkin Katsina Abdulmumini ga Osinbajo

    TAKARAR SHUGABAN KASA: Muna tare da kai a koda yaushe – Sarkin Katsina Abdulmumini ga Osinbajo

    TA KICIME A APCn KADUNA: Ɓangaren Sha’aban ba su amince da zaben wakilan jam’iyyar APC da aka yi ba

    TA KICIME A APCn KADUNA: Ɓangaren Sha’aban ba su amince da zaben wakilan jam’iyyar APC da aka yi ba

    Yadda sojoji suka cafke gogarman masu garkuwa da mutane da wasu 150 a dazukan Zamfara da Katsina

    Askarawan Najeriya sun kashe ƴan bindiga 42, sun kama 20 sannan sun ceto mutum 63 da aka yi garkuwa da su – DHQ

  • Labarai daga Jihohi
  • Wasanni
    CHAMPIONS LEAGUE: Ko dai tsinuwar Yaya Toure ta yi tasiri kan Pep Guardiola?

    CHAMPIONS LEAGUE: Ko dai tsinuwar Yaya Toure ta yi tasiri kan Pep Guardiola?

    PILLARS SUN KIRA RUWA: Daga yanzu a Abuja za su rika wasan gida kuma an zaftare musu maki 3

    PILLARS SUN KIRA RUWA: Daga yanzu a Abuja za su rika wasan gida kuma an zaftare musu maki 3

    Yadda Kanawa suka yi ragaraga da motar ƴan  Katsina United saboda Pillars ta buga kunnen doki a Kano

    Yadda Kanawa suka yi ragaraga da motar ƴan Katsina United saboda Pillars ta buga kunnen doki a Kano

    GHANA vs NAJERIYA: Ko Najeriya za ta kauce wa ɗauko buhun kunya na 26 a hannun ‘Black Stars’?

    GHANA vs NAJERIYA: Ko Najeriya za ta kauce wa ɗauko buhun kunya na 26 a hannun ‘Black Stars’?

    Barcelona ta yi wa Madrid dukan kabarin kishiya, ba sani ba sabo ta zura mata kwallaye 4 babu ko ɗaya

    Barcelona ta yi wa Madrid dukan kabarin kishiya, ba sani ba sabo ta zura mata kwallaye 4 babu ko ɗaya

    ‘CHAMPIONS LEAGUE’: Yadda Benzama ya ceto Madrid daga rijiya gaba dubu, ya kori PSG kuma ya dawo da martabar sa a duniyar ƙwallo

    ‘CHAMPIONS LEAGUE’: Yadda Benzama ya ceto Madrid daga rijiya gaba dubu, ya kori PSG kuma ya dawo da martabar sa a duniyar ƙwallo

    YAƘIN UKRANIYA YA CI ƘUNGIYAR CHELSEA: ‘Zan sayar da kulob ɗin na sadaukar da kuɗin ga tallafin waɗanda yaƙin Ukraniya ya kassara’ -Abramovich, mai ƙungiyar kuma ɗan asalin Rasha

    YAƘIN UKRANIYA YA CI ƘUNGIYAR CHELSEA: ‘Zan sayar da kulob ɗin na sadaukar da kuɗin ga tallafin waɗanda yaƙin Ukraniya ya kassara’ -Abramovich, mai ƙungiyar kuma ɗan asalin Rasha

    RASHA: FIFA da UEFA sun dakatar da ƙungiyoyin Rasha buga wasannin ƙwallon Turai da duniya baki ɗaya

    RASHA: FIFA da UEFA sun dakatar da ƙungiyoyin Rasha buga wasannin ƙwallon Turai da duniya baki ɗaya

    KYAUTAR NAIRA MILIYAN 2: Allah ya saka wa Ahmed Musa, ina kira ga ‘yan wasa na yanzu su yi tattali don gaba – Obiekwue

    KYAUTAR NAIRA MILIYAN 2: Allah ya saka wa Ahmed Musa, ina kira ga ‘yan wasa na yanzu su yi tattali don gaba – Obiekwue

  • Kiwon Lafiya
  • Nishadi
  • Bidiyo da Hotuna
    KURUNKUS: Malami ya fito takarar gwamnan Kebbi, ya ce jama’ar jihar ne suka tilasta masa ya fito

    KURUNKUS: Malami ya fito takarar gwamnan Kebbi, ya ce jama’ar jihar ne suka tilasta masa ya fito

    2023: Ɗan takarar shugaban kasa, Rotimi Amaechi ya ziyarci masarautar Dutse

    2023: Ɗan takarar shugaban kasa, Rotimi Amaechi ya ziyarci masarautar Dutse

    LABARI CIKIN HOTUNA: Yadda ƴaƴan jam’iyyar APC da dubban mutanen Kaduna suka yi wa Sanata Uba Sani goma ta arziki

    LABARI CIKIN HOTUNA: Yadda ƴaƴan jam’iyyar APC da dubban mutanen Kaduna suka yi wa Sanata Uba Sani goma ta arziki

    BIDIYO: Shin zaka iya zama da mai dauke da cutar Kanjamau? – Ra’ayoyin mutane

    BIDIYO: Shin zaka iya zama da mai dauke da cutar Kanjamau? – Ra’ayoyin mutane

    Dalilin da ya sa muka yi tattaki har Dubai domin taya Aisha Buhari murnar zagayowar ranar haihuwar ta – Matan Gwamnonin Najeriya

    Dalilin da ya sa muka yi tattaki har Dubai domin taya Aisha Buhari murnar zagayowar ranar haihuwar ta – Matan Gwamnonin Najeriya

    BIDIYO: Yadda ‘yan bindiga suka rika jibga ta kafin a biya naira 50,000 kudin fansa – Dattijo Saidu Dabo

    BIDIYO: Yadda ‘yan bindiga suka rika jibga ta kafin a biya naira 50,000 kudin fansa – Dattijo Saidu Dabo

    ‘Yan mata marasa aure sun fi matan aure amfani da magungunan takaita Iyali – Ma’aikatar Lafiya

    ‘Yan mata marasa aure sun fi matan aure amfani da magungunan takaita Iyali – Ma’aikatar Lafiya

    BIDIYO: Kwalaben ruwan maganin rigakafin Korona sama da Miliyan daya da aka lalata a Abuja saboda sun gama aiki kafin a dirka wa ‘yan Najeriya

    BIDIYO: Kwalaben ruwan maganin rigakafin Korona sama da Miliyan daya da aka lalata a Abuja saboda sun gama aiki kafin a dirka wa ‘yan Najeriya

    BIDIYO: RIKICIN BILLIRI: Yadda muka rasa ‘yan uwa da dukiyoyin mu a rikicin sarauta – Galadiman Tangale

    BIDIYO: RIKICIN BILLIRI: Yadda muka rasa ‘yan uwa da dukiyoyin mu a rikicin sarauta – Galadiman Tangale

No Result
View All Result
  • Labarai
    • All
    • Duniya
    Peter Obi ya fice daga PDP

    Peter Obi ya fice daga PDP

    TATTAUNAWA DA SARAKI:’Idan na zama shugaban ƙasa zan magance aringizon kuɗaɗen da ake yi wajen bayar da kwangiloli’

    TATTAUNAWA DA SARAKI:’Idan na zama shugaban ƙasa zan magance aringizon kuɗaɗen da ake yi wajen bayar da kwangiloli’

    Dino Melaye

    Dino Melaye ya sha ƙasa a zaben fidda gwani na jam’iyyar PDP a Kogi

    EFCC ta cafke Okorocha bayan mamaye gidan sa da jami’an tsaro suka yi tun 11 na safe

    EFCC ta cafke Okorocha bayan mamaye gidan sa da jami’an tsaro suka yi tun 11 na safe

    Dalilin da ya sa ƴan bindiga ke ci gaba da kai wa mutane hari a jihar Neja – SSG

    Yadda ƴan bindiga suka kashe mutum 11 a Zamfara a karshen makon jiya

    SHUGABAN ƘASA 2023: ‘Yan takarar APC na jihohin ƙabilar Igbo sun yi taron jiran-gawon-shanun goyon bayan duk wanda ya samu tikiti a cikin su

    SHUGABAN ƘASA 2023: ‘Yan takarar APC na jihohin ƙabilar Igbo sun yi taron jiran-gawon-shanun goyon bayan duk wanda ya samu tikiti a cikin su

    TAKARAR SHUGABAN KASA: Muna tare da kai a koda yaushe – Sarkin Katsina Abdulmumini ga Osinbajo

    TAKARAR SHUGABAN KASA: Muna tare da kai a koda yaushe – Sarkin Katsina Abdulmumini ga Osinbajo

    TA KICIME A APCn KADUNA: Ɓangaren Sha’aban ba su amince da zaben wakilan jam’iyyar APC da aka yi ba

    TA KICIME A APCn KADUNA: Ɓangaren Sha’aban ba su amince da zaben wakilan jam’iyyar APC da aka yi ba

    Yadda sojoji suka cafke gogarman masu garkuwa da mutane da wasu 150 a dazukan Zamfara da Katsina

    Askarawan Najeriya sun kashe ƴan bindiga 42, sun kama 20 sannan sun ceto mutum 63 da aka yi garkuwa da su – DHQ

  • Labarai daga Jihohi
  • Wasanni
    CHAMPIONS LEAGUE: Ko dai tsinuwar Yaya Toure ta yi tasiri kan Pep Guardiola?

    CHAMPIONS LEAGUE: Ko dai tsinuwar Yaya Toure ta yi tasiri kan Pep Guardiola?

    PILLARS SUN KIRA RUWA: Daga yanzu a Abuja za su rika wasan gida kuma an zaftare musu maki 3

    PILLARS SUN KIRA RUWA: Daga yanzu a Abuja za su rika wasan gida kuma an zaftare musu maki 3

    Yadda Kanawa suka yi ragaraga da motar ƴan  Katsina United saboda Pillars ta buga kunnen doki a Kano

    Yadda Kanawa suka yi ragaraga da motar ƴan Katsina United saboda Pillars ta buga kunnen doki a Kano

    GHANA vs NAJERIYA: Ko Najeriya za ta kauce wa ɗauko buhun kunya na 26 a hannun ‘Black Stars’?

    GHANA vs NAJERIYA: Ko Najeriya za ta kauce wa ɗauko buhun kunya na 26 a hannun ‘Black Stars’?

    Barcelona ta yi wa Madrid dukan kabarin kishiya, ba sani ba sabo ta zura mata kwallaye 4 babu ko ɗaya

    Barcelona ta yi wa Madrid dukan kabarin kishiya, ba sani ba sabo ta zura mata kwallaye 4 babu ko ɗaya

    ‘CHAMPIONS LEAGUE’: Yadda Benzama ya ceto Madrid daga rijiya gaba dubu, ya kori PSG kuma ya dawo da martabar sa a duniyar ƙwallo

    ‘CHAMPIONS LEAGUE’: Yadda Benzama ya ceto Madrid daga rijiya gaba dubu, ya kori PSG kuma ya dawo da martabar sa a duniyar ƙwallo

    YAƘIN UKRANIYA YA CI ƘUNGIYAR CHELSEA: ‘Zan sayar da kulob ɗin na sadaukar da kuɗin ga tallafin waɗanda yaƙin Ukraniya ya kassara’ -Abramovich, mai ƙungiyar kuma ɗan asalin Rasha

    YAƘIN UKRANIYA YA CI ƘUNGIYAR CHELSEA: ‘Zan sayar da kulob ɗin na sadaukar da kuɗin ga tallafin waɗanda yaƙin Ukraniya ya kassara’ -Abramovich, mai ƙungiyar kuma ɗan asalin Rasha

    RASHA: FIFA da UEFA sun dakatar da ƙungiyoyin Rasha buga wasannin ƙwallon Turai da duniya baki ɗaya

    RASHA: FIFA da UEFA sun dakatar da ƙungiyoyin Rasha buga wasannin ƙwallon Turai da duniya baki ɗaya

    KYAUTAR NAIRA MILIYAN 2: Allah ya saka wa Ahmed Musa, ina kira ga ‘yan wasa na yanzu su yi tattali don gaba – Obiekwue

    KYAUTAR NAIRA MILIYAN 2: Allah ya saka wa Ahmed Musa, ina kira ga ‘yan wasa na yanzu su yi tattali don gaba – Obiekwue

  • Kiwon Lafiya
  • Nishadi
  • Bidiyo da Hotuna
    KURUNKUS: Malami ya fito takarar gwamnan Kebbi, ya ce jama’ar jihar ne suka tilasta masa ya fito

    KURUNKUS: Malami ya fito takarar gwamnan Kebbi, ya ce jama’ar jihar ne suka tilasta masa ya fito

    2023: Ɗan takarar shugaban kasa, Rotimi Amaechi ya ziyarci masarautar Dutse

    2023: Ɗan takarar shugaban kasa, Rotimi Amaechi ya ziyarci masarautar Dutse

    LABARI CIKIN HOTUNA: Yadda ƴaƴan jam’iyyar APC da dubban mutanen Kaduna suka yi wa Sanata Uba Sani goma ta arziki

    LABARI CIKIN HOTUNA: Yadda ƴaƴan jam’iyyar APC da dubban mutanen Kaduna suka yi wa Sanata Uba Sani goma ta arziki

    BIDIYO: Shin zaka iya zama da mai dauke da cutar Kanjamau? – Ra’ayoyin mutane

    BIDIYO: Shin zaka iya zama da mai dauke da cutar Kanjamau? – Ra’ayoyin mutane

    Dalilin da ya sa muka yi tattaki har Dubai domin taya Aisha Buhari murnar zagayowar ranar haihuwar ta – Matan Gwamnonin Najeriya

    Dalilin da ya sa muka yi tattaki har Dubai domin taya Aisha Buhari murnar zagayowar ranar haihuwar ta – Matan Gwamnonin Najeriya

    BIDIYO: Yadda ‘yan bindiga suka rika jibga ta kafin a biya naira 50,000 kudin fansa – Dattijo Saidu Dabo

    BIDIYO: Yadda ‘yan bindiga suka rika jibga ta kafin a biya naira 50,000 kudin fansa – Dattijo Saidu Dabo

    ‘Yan mata marasa aure sun fi matan aure amfani da magungunan takaita Iyali – Ma’aikatar Lafiya

    ‘Yan mata marasa aure sun fi matan aure amfani da magungunan takaita Iyali – Ma’aikatar Lafiya

    BIDIYO: Kwalaben ruwan maganin rigakafin Korona sama da Miliyan daya da aka lalata a Abuja saboda sun gama aiki kafin a dirka wa ‘yan Najeriya

    BIDIYO: Kwalaben ruwan maganin rigakafin Korona sama da Miliyan daya da aka lalata a Abuja saboda sun gama aiki kafin a dirka wa ‘yan Najeriya

    BIDIYO: RIKICIN BILLIRI: Yadda muka rasa ‘yan uwa da dukiyoyin mu a rikicin sarauta – Galadiman Tangale

    BIDIYO: RIKICIN BILLIRI: Yadda muka rasa ‘yan uwa da dukiyoyin mu a rikicin sarauta – Galadiman Tangale

No Result
View All Result
Premium Times Hausa
No Result
View All Result

Yadda Dantata da Ganduje suka sasanta Dangote da Abdussamad a Abuja

Mohammed LerebyMohammed Lere
April 15, 2021
in Babban Labari, Rahotanni
0
Yadda Dantata da Ganduje suka sasanta Dangote da Abdussamad a Abuja

A ranar Alhamis ne wasu jiga-jigan Kano da ya hada da hakshakin attajiri, Aminu Dantata da gwamnan Kano Abdullahi Ganduje suka sasanta Aliko Dangote da Abdussamad Rabiu, shugaban rukunin Kamfanonin BUA a Abuja.

A wajen taron sulhu wanda aka yi a gidan jihar Kano a Abuja ya samu halartar giwayen biyu da kuma wakilan masarautar Kano da manyan malaman Kano.

An tattauna matsalolin da ya shiga tsakanin artajiran biyu da kuma zargin da ake yi wai Dangote yayi babakere ne a kasuwar sikari don ya azazzalawa yan Najeriya su rika siyan sikarin da tsada.

Gaba dayan su sun musanta haka inda suka warware duk wani sabani dake tsakanin su sannan suka amince da su yi aiki tare domin ci gaban kasa baki daya.

Karanta labaran mu na baya:

RIKICIN GIWAYE BIYU: Yadda sukari ya hada Dangote da Abdul Samad Rabi’u ci wa juna kwala a kasuwa

A can baya cikin 2017 siminti ya taba hada Aliko Dangote da Abdul Samad Rabiu dambe a tsakiyar kasuwar Najeriya. A wannan karo kuma, wani sabon rikicin ne ya taso tsakanin abokan biyu, kuma ‘yan gari daya, wato Kano.

Dangote, wanda ya fi kowa karfin arziki a Afrika kakaf, kuma na shida wajen karfin arziki a duniya, ya sake tada wani rikici tsakanin sa da Abdul Samad Rabi’u, shi ma wani kasaitaccen attajirin a Najeriya, kuma abokin sa.

Kamar wancan, wannan rikicin, shi kuma wannan ya danganci kokawar hakkin mallakar wani filin yin sukari ne a Jihar Ribas.

Acikin watakwafen wasika da Dangote ya rubuta wa Ministan Ciniki da Masana’antu, Niyi Adebayo, kuma PPREMIUM TIMES ta ga kwafen wasikar, Aliko Dangote a matsayin sa na Shugaban Dangote Sugar Refinery Plc, ya bayyana cewa kafa masana’antar yin sukari da kamfanin BUA, mallakar Abdul Samad Rabiu ya yi a Fatakwal ya kauce wa ka’idojin dokokin fitar da kaya kasashen waje.

“Nazarin da Hukumar Sukari ta Kasa ta (NSDC) gudanar ya nuna karara cewa kamfani BUA ya kasa zuba gagarimin jarin da ya kamata ya zuba a cikin gida Najeriya, kuma ya ki bin yarjejeniyar da ya sa wa hannu.”

Haka wasikar da Dangote ya aika wa Minsita Adebayo takunsa, waddayasawahannu shi da John Coumantaros, Shugaban kamfanin filowa na Flour Mills of Nigeria Plc.

“Yayin da BUA ke ikirarin cewa ya na zuba jarin aikin sukari domin a rika daga masa kafa wajen shigo da kaya daga waje, to a gaskiya tantagaryar sukarin ne ya ke shigowa da shi daga waje.”

Wannan tankiya ta kunno kai cikin watan Yuni, 2020 yayin da kamfanin simintin BUA, wanda mafi yawa na Abdul Samad ne, ya samu izni a bude masa wuraren aiki uku a Obu Okpella, Jihar Edo.

BUA ya zargi kamfanin Dangote Cement da haddasa kulle masa wuraren da ‘yan sanda su ka yi.

Yayin da su Dangote ke nuna rashin yarda a kafa masana’antar sukarin, bisa hujjar cewa an karya ka’ida, shi kuma Rabiu ne ikirarin cewa Shugaba Nuhammadu Buhari ne ya bada iznin ya kafa masana’antar.

Shi dai BUA ya rattaba yarjejeniya da wani kamfani na kasar Faransa, mai suna Axens cikin Satumba, 2020 domin su yi hadin guiwar kafa katafaren masana’antar tace danyen mai ganga 200,000 a kullum ta sinadarin kemical a Akwa Ibom.

Shi kuma Dangote ta sa da ke Lagos za ta rika tace danyen mai ganga 650,000 a duk rana daya, a Lagos.

Arzikin Dangote ya kai dala bilyan 12.4, shi kuma Abdul Samad wanda shi ne na uku a karfin arziki a Najeriya, na sa arzikin ya kai dala miliyan 5.5, kamar yadda mujallar Forbes ta dora su a kan sikeli.

Tsohuwar Rigimar Dangote Da AbdulSamad Rabiu:

Cikin watan Disamba, 2017 PREMIUM TIMES HAUSA ta buga rahoton yadda rikicin ma’adinainya harde tsakanin Dangote da BUA, har su ka garzaya kotu.

A cikinlabarin an ji yadda Kamfanin Dangote Group ya zargi BUA Group da aikin hakar ma’adinai a kadadar ma’adunai mai albarka, mai lamba No. 2541, da ke kan iyakar Oguda da Ubo, a yankin Okene, cikin jihar Kogi.

Wannan fangamemen wurin hakar ma’adinai dai ya haddasa rikici tsakanin manyan kamfanonin biyu da kuma Gidan Sarautar Omadivi na Okene, jihar Kogi.

Dukkan kamfanonin biyu dai su na ikirari har a gaban kotu da kuma wasikar da aka tura wa Shugaba Muhammadu Buhari korafi, cewa su ne aka bai wa lasisin hakar ma’adinai a wurin.

Ma’aikatar Ma’adinai da Karafa ta Tarayya ita ce ke da alhakin bayar da iznin amincewa kamfani ya haki ma’adinai a ko’ina cikin kasar nan.

Sakamakon kukan da BUA ya tura ofishin Shugaban Kasa, a ranar 4 Ga Disamba, 2017, Dangote Group ya amince a warware rikicin a bisa ka’idar da dokar kasa ta shimfida a cikin kundin dokokin kasar nan.

HUJJOJIN KAMFANIN BUA

Shi dai Shugaban Kamfanin BUA, Abduksamad Isyaka Rabi’u, ya rubuta wa Shugaba Buhari wasika a ranar 4 Ga Disamba, dangane da kiki-kakar da ke tsakanin Kamfanin sa da na Dangote.

Korafin wanda jaridu da dama sun buga shi, ya zargi Ministan Ma’adinai da yi wa BUA kafar-ungulu ta hanyar mara wa Dangote Group baya a kan rikicin.

Ya zargi Minista Kayode Fayemi da yin karfa-karfar kwace masa lasisin hakar ma’adinai mai lamba 18912 da kuma 18913 wanda su ke hakar ma’adinai a Obu-Okpella cikin Karamar Hukumar Etsako da ke jihar Edo.

Rabi’u ya jajirce cewa Kamfanin sa ne ke da hakkin hakar ma’adinai a wurin, domin a cewar sa, tun a ranar 17 Ga Yuni, 1998 aka ba shi lasisi.

HUJJOJIN KAMFANIN DANGOTE

Kamfanin Dangote ya ce ya sayi lasisin hakar ma’adinai a wurin daga hannun AICO Ado Ibrahim Company Limited a cikin 2014.

Dangote ya ce hujjoji da dama sun tabbatar da cewa Ma’aikatar Ma’adinai ta Tarayya ce ta bai wa AICO lasisin wanda Dangote ya saya a hannun kamfanin.

Dangote ya kawo hujjoji masu dauke da lambobin lasisi da dama.

Yayin da Hukumar Kula da Ma’adinai ta Kasa ta tabbatar da bai wa AICO lasisin hakar ma’adinai, kamar yadda Dangote ya tabbar, shi kuma gidan sarautar Atta Omadivi sun zargi Ma’aikatar Kula da Ma’adinai ta kasa da nuna bangaranci su na goyon bayan Dangote.

Duk da cewa dai rigimar na kotu, a gefe daya kuma an gabatar da korafin nuna son kai ga BUA Company.

Tags: AbujaAbuja NewsDangoteDantataHausaLabaraiNewsPREMIUM TIMES
Previous Post

Maltina ta dira garin Kano da sabbin dandanon ‘Vanilla da Abarba’

Next Post

Gwamna Obaseki makaryaci ne, Gwamnatin Tarayya ba ta buga naira biliyan 60 ta yi watanda ba –Ministar Kudi

Next Post
Zainab-Ahmed

Gwamna Obaseki makaryaci ne, Gwamnatin Tarayya ba ta buga naira biliyan 60 ta yi watanda ba –Ministar Kudi

Binciko

No Result
View All Result
Karanta

Ramadan Kareem AD

Sabbin Labarai

  • SHIRIN CIYAR DA ƊALIBAI: Gwamnati za ta kashe naira miliyan 999 a kullum wajen ciyar da ‘yan makaranta miliyan 10
  • Isah Ashiru ya doke Ramalan Yero, Sani Sidi, ya zama ɗan takarar gwamnan Kaduna na PDP
  • Peter Obi ya fice daga PDP
  • Ba mu yadda mu janye wa mutum ɗaya ba, a shiga filin daga a fafata kawai – Ƴan takarar gwamnan Jigawa
  • AN YANKA TA TASHI: A biya ni naira miliyan 21 kuɗin fom ɗin takarar gwamna da na siya a PDP – Ɗan takarar gwamna

Abinda masu karatu ke fadi

  • Google on Masarautar Kano: Hassada Ta Sa Wasu Na Neman Wofintar Da Kokarin Su Danfodiyo! Daga Imam Murtadha Gusau
  • Kuşburnu Çekirdek Yağı on Dalilin da ya sa muka yi sallar Idi ranar Laraba a Bauchi, muka ki bin sanarwar Sarkin musulmi – Sheikh Dahiru Bauchi
  • Google on HARKALLAR BILIYAN 3.6: Ba nine Balan da ke jerin sunayen masu mallakin kamfanin Adda ba – Gwamna Bala
  • Google on SIYASAR ZAMFARA : Maitaimakawa tsohon dan takarar gwamna a APC akan harkar jarida ya sauya sheka
  • Google on RAMIN MUGUNTA: Yadda Boko Haram suka afkawa bam din da suka dana wa Sojojin Najeriya

Fanni

Tweets by PTimesHausa
  • All Homepage Blocks
  • Home
  • Home
  • Main Home

© 2022 JNews - Premium WordPress news & magazine theme by Jegtheme.

No Result
View All Result
  • Labarai
  • Labarai daga Jihohi
  • Wasanni
  • Kiwon Lafiya
  • Nishadi
  • Bidiyo da Hotuna

© 2022 JNews - Premium WordPress news & magazine theme by Jegtheme.