• PREMIUM TIMES |
  • Tallata Hajar ka |
  • Adireshin mu |
  • PTCIJ |
  • Dubawa
Premium Times Hausa
  • Labarai
    • All
    • Duniya
    Nigerian Pilgrims

    HAJJIN BANA: Duk wanda ya zarce shekaru 65 bashi ba Hajji bana – Hukumar Alhazai

    Beggars

    Almajirai da mabarata sun kwararo Abuja – Mahukunta

    HARƘALLAR KWANGILA: EFCC ta kama Patricia Etteh, tsohuwar Kakakin Majalisar Tarayya

    HARƘALLAR KWANGILA: EFCC ta kama Patricia Etteh, tsohuwar Kakakin Majalisar Tarayya

    Ƴan bindiga sun ƙona hedikwatar karamar hukumar Idemili ta Arewa a jihar Anambra

    Ƴan bindiga sun ƙona hedikwatar karamar hukumar Idemili ta Arewa a jihar Anambra

    UMARNIN SALLAMA DA KUJERAR MINISTA: Pauline Tallen, Timiprr Sylva duk sun janye daga takara

    UMARNIN SALLAMA DA KUJERAR MINISTA: Pauline Tallen, Timiprr Sylva duk sun janye daga takara

    Yadda EFCC ta damke Akanta Janar din Najeriya bisa zargin harkallar naira biliyan 80

    Yadda EFCC ta damke Akanta Janar din Najeriya bisa zargin harkallar naira biliyan 80

    Na koma PDP ne don in kawo karshen mulkin kama karyar da APC ke yi a Jigawa – Saminu Turaki

    Na koma PDP ne don in kawo karshen mulkin kama karyar da APC ke yi a Jigawa – Saminu Turaki

    Gumi yayi kakkausar jan kunne ga waɗanda suka kashe Deborah, ya ce ba hurumin su bane yanke hukuncin kisa don an zagi Annabi SAW

    Gumi yayi kakkausar jan kunne ga waɗanda suka kashe Deborah, ya ce ba hurumin su bane yanke hukuncin kisa don an zagi Annabi SAW

    Ba ni da ra’ayin takarar shugaban kasa, lokacin da aka zabe ni gwamnan Kaduna gashin kai na baki wul yanzu duk furfura – El-Rufai

    KALAMAN ƁATANCI GA ANNABI: Duk wanda ya yi zanga-zangar addini a Kaduna zai ɗanɗana kuɗar sa – Gargaɗin El-Rufa’i

  • Labarai daga Jihohi
  • Wasanni
    CHAMPIONS LEAGUE: Ko dai tsinuwar Yaya Toure ta yi tasiri kan Pep Guardiola?

    CHAMPIONS LEAGUE: Ko dai tsinuwar Yaya Toure ta yi tasiri kan Pep Guardiola?

    PILLARS SUN KIRA RUWA: Daga yanzu a Abuja za su rika wasan gida kuma an zaftare musu maki 3

    PILLARS SUN KIRA RUWA: Daga yanzu a Abuja za su rika wasan gida kuma an zaftare musu maki 3

    Yadda Kanawa suka yi ragaraga da motar ƴan  Katsina United saboda Pillars ta buga kunnen doki a Kano

    Yadda Kanawa suka yi ragaraga da motar ƴan Katsina United saboda Pillars ta buga kunnen doki a Kano

    GHANA vs NAJERIYA: Ko Najeriya za ta kauce wa ɗauko buhun kunya na 26 a hannun ‘Black Stars’?

    GHANA vs NAJERIYA: Ko Najeriya za ta kauce wa ɗauko buhun kunya na 26 a hannun ‘Black Stars’?

    Barcelona ta yi wa Madrid dukan kabarin kishiya, ba sani ba sabo ta zura mata kwallaye 4 babu ko ɗaya

    Barcelona ta yi wa Madrid dukan kabarin kishiya, ba sani ba sabo ta zura mata kwallaye 4 babu ko ɗaya

    ‘CHAMPIONS LEAGUE’: Yadda Benzama ya ceto Madrid daga rijiya gaba dubu, ya kori PSG kuma ya dawo da martabar sa a duniyar ƙwallo

    ‘CHAMPIONS LEAGUE’: Yadda Benzama ya ceto Madrid daga rijiya gaba dubu, ya kori PSG kuma ya dawo da martabar sa a duniyar ƙwallo

    YAƘIN UKRANIYA YA CI ƘUNGIYAR CHELSEA: ‘Zan sayar da kulob ɗin na sadaukar da kuɗin ga tallafin waɗanda yaƙin Ukraniya ya kassara’ -Abramovich, mai ƙungiyar kuma ɗan asalin Rasha

    YAƘIN UKRANIYA YA CI ƘUNGIYAR CHELSEA: ‘Zan sayar da kulob ɗin na sadaukar da kuɗin ga tallafin waɗanda yaƙin Ukraniya ya kassara’ -Abramovich, mai ƙungiyar kuma ɗan asalin Rasha

    RASHA: FIFA da UEFA sun dakatar da ƙungiyoyin Rasha buga wasannin ƙwallon Turai da duniya baki ɗaya

    RASHA: FIFA da UEFA sun dakatar da ƙungiyoyin Rasha buga wasannin ƙwallon Turai da duniya baki ɗaya

    KYAUTAR NAIRA MILIYAN 2: Allah ya saka wa Ahmed Musa, ina kira ga ‘yan wasa na yanzu su yi tattali don gaba – Obiekwue

    KYAUTAR NAIRA MILIYAN 2: Allah ya saka wa Ahmed Musa, ina kira ga ‘yan wasa na yanzu su yi tattali don gaba – Obiekwue

  • Kiwon Lafiya
  • Nishadi
  • Bidiyo da Hotuna
    KURUNKUS: Malami ya fito takarar gwamnan Kebbi, ya ce jama’ar jihar ne suka tilasta masa ya fito

    KURUNKUS: Malami ya fito takarar gwamnan Kebbi, ya ce jama’ar jihar ne suka tilasta masa ya fito

    2023: Ɗan takarar shugaban kasa, Rotimi Amaechi ya ziyarci masarautar Dutse

    2023: Ɗan takarar shugaban kasa, Rotimi Amaechi ya ziyarci masarautar Dutse

    LABARI CIKIN HOTUNA: Yadda ƴaƴan jam’iyyar APC da dubban mutanen Kaduna suka yi wa Sanata Uba Sani goma ta arziki

    LABARI CIKIN HOTUNA: Yadda ƴaƴan jam’iyyar APC da dubban mutanen Kaduna suka yi wa Sanata Uba Sani goma ta arziki

    BIDIYO: Shin zaka iya zama da mai dauke da cutar Kanjamau? – Ra’ayoyin mutane

    BIDIYO: Shin zaka iya zama da mai dauke da cutar Kanjamau? – Ra’ayoyin mutane

    Dalilin da ya sa muka yi tattaki har Dubai domin taya Aisha Buhari murnar zagayowar ranar haihuwar ta – Matan Gwamnonin Najeriya

    Dalilin da ya sa muka yi tattaki har Dubai domin taya Aisha Buhari murnar zagayowar ranar haihuwar ta – Matan Gwamnonin Najeriya

    BIDIYO: Yadda ‘yan bindiga suka rika jibga ta kafin a biya naira 50,000 kudin fansa – Dattijo Saidu Dabo

    BIDIYO: Yadda ‘yan bindiga suka rika jibga ta kafin a biya naira 50,000 kudin fansa – Dattijo Saidu Dabo

    ‘Yan mata marasa aure sun fi matan aure amfani da magungunan takaita Iyali – Ma’aikatar Lafiya

    ‘Yan mata marasa aure sun fi matan aure amfani da magungunan takaita Iyali – Ma’aikatar Lafiya

    BIDIYO: Kwalaben ruwan maganin rigakafin Korona sama da Miliyan daya da aka lalata a Abuja saboda sun gama aiki kafin a dirka wa ‘yan Najeriya

    BIDIYO: Kwalaben ruwan maganin rigakafin Korona sama da Miliyan daya da aka lalata a Abuja saboda sun gama aiki kafin a dirka wa ‘yan Najeriya

    BIDIYO: RIKICIN BILLIRI: Yadda muka rasa ‘yan uwa da dukiyoyin mu a rikicin sarauta – Galadiman Tangale

    BIDIYO: RIKICIN BILLIRI: Yadda muka rasa ‘yan uwa da dukiyoyin mu a rikicin sarauta – Galadiman Tangale

No Result
View All Result
  • Labarai
    • All
    • Duniya
    Nigerian Pilgrims

    HAJJIN BANA: Duk wanda ya zarce shekaru 65 bashi ba Hajji bana – Hukumar Alhazai

    Beggars

    Almajirai da mabarata sun kwararo Abuja – Mahukunta

    HARƘALLAR KWANGILA: EFCC ta kama Patricia Etteh, tsohuwar Kakakin Majalisar Tarayya

    HARƘALLAR KWANGILA: EFCC ta kama Patricia Etteh, tsohuwar Kakakin Majalisar Tarayya

    Ƴan bindiga sun ƙona hedikwatar karamar hukumar Idemili ta Arewa a jihar Anambra

    Ƴan bindiga sun ƙona hedikwatar karamar hukumar Idemili ta Arewa a jihar Anambra

    UMARNIN SALLAMA DA KUJERAR MINISTA: Pauline Tallen, Timiprr Sylva duk sun janye daga takara

    UMARNIN SALLAMA DA KUJERAR MINISTA: Pauline Tallen, Timiprr Sylva duk sun janye daga takara

    Yadda EFCC ta damke Akanta Janar din Najeriya bisa zargin harkallar naira biliyan 80

    Yadda EFCC ta damke Akanta Janar din Najeriya bisa zargin harkallar naira biliyan 80

    Na koma PDP ne don in kawo karshen mulkin kama karyar da APC ke yi a Jigawa – Saminu Turaki

    Na koma PDP ne don in kawo karshen mulkin kama karyar da APC ke yi a Jigawa – Saminu Turaki

    Gumi yayi kakkausar jan kunne ga waɗanda suka kashe Deborah, ya ce ba hurumin su bane yanke hukuncin kisa don an zagi Annabi SAW

    Gumi yayi kakkausar jan kunne ga waɗanda suka kashe Deborah, ya ce ba hurumin su bane yanke hukuncin kisa don an zagi Annabi SAW

    Ba ni da ra’ayin takarar shugaban kasa, lokacin da aka zabe ni gwamnan Kaduna gashin kai na baki wul yanzu duk furfura – El-Rufai

    KALAMAN ƁATANCI GA ANNABI: Duk wanda ya yi zanga-zangar addini a Kaduna zai ɗanɗana kuɗar sa – Gargaɗin El-Rufa’i

  • Labarai daga Jihohi
  • Wasanni
    CHAMPIONS LEAGUE: Ko dai tsinuwar Yaya Toure ta yi tasiri kan Pep Guardiola?

    CHAMPIONS LEAGUE: Ko dai tsinuwar Yaya Toure ta yi tasiri kan Pep Guardiola?

    PILLARS SUN KIRA RUWA: Daga yanzu a Abuja za su rika wasan gida kuma an zaftare musu maki 3

    PILLARS SUN KIRA RUWA: Daga yanzu a Abuja za su rika wasan gida kuma an zaftare musu maki 3

    Yadda Kanawa suka yi ragaraga da motar ƴan  Katsina United saboda Pillars ta buga kunnen doki a Kano

    Yadda Kanawa suka yi ragaraga da motar ƴan Katsina United saboda Pillars ta buga kunnen doki a Kano

    GHANA vs NAJERIYA: Ko Najeriya za ta kauce wa ɗauko buhun kunya na 26 a hannun ‘Black Stars’?

    GHANA vs NAJERIYA: Ko Najeriya za ta kauce wa ɗauko buhun kunya na 26 a hannun ‘Black Stars’?

    Barcelona ta yi wa Madrid dukan kabarin kishiya, ba sani ba sabo ta zura mata kwallaye 4 babu ko ɗaya

    Barcelona ta yi wa Madrid dukan kabarin kishiya, ba sani ba sabo ta zura mata kwallaye 4 babu ko ɗaya

    ‘CHAMPIONS LEAGUE’: Yadda Benzama ya ceto Madrid daga rijiya gaba dubu, ya kori PSG kuma ya dawo da martabar sa a duniyar ƙwallo

    ‘CHAMPIONS LEAGUE’: Yadda Benzama ya ceto Madrid daga rijiya gaba dubu, ya kori PSG kuma ya dawo da martabar sa a duniyar ƙwallo

    YAƘIN UKRANIYA YA CI ƘUNGIYAR CHELSEA: ‘Zan sayar da kulob ɗin na sadaukar da kuɗin ga tallafin waɗanda yaƙin Ukraniya ya kassara’ -Abramovich, mai ƙungiyar kuma ɗan asalin Rasha

    YAƘIN UKRANIYA YA CI ƘUNGIYAR CHELSEA: ‘Zan sayar da kulob ɗin na sadaukar da kuɗin ga tallafin waɗanda yaƙin Ukraniya ya kassara’ -Abramovich, mai ƙungiyar kuma ɗan asalin Rasha

    RASHA: FIFA da UEFA sun dakatar da ƙungiyoyin Rasha buga wasannin ƙwallon Turai da duniya baki ɗaya

    RASHA: FIFA da UEFA sun dakatar da ƙungiyoyin Rasha buga wasannin ƙwallon Turai da duniya baki ɗaya

    KYAUTAR NAIRA MILIYAN 2: Allah ya saka wa Ahmed Musa, ina kira ga ‘yan wasa na yanzu su yi tattali don gaba – Obiekwue

    KYAUTAR NAIRA MILIYAN 2: Allah ya saka wa Ahmed Musa, ina kira ga ‘yan wasa na yanzu su yi tattali don gaba – Obiekwue

  • Kiwon Lafiya
  • Nishadi
  • Bidiyo da Hotuna
    KURUNKUS: Malami ya fito takarar gwamnan Kebbi, ya ce jama’ar jihar ne suka tilasta masa ya fito

    KURUNKUS: Malami ya fito takarar gwamnan Kebbi, ya ce jama’ar jihar ne suka tilasta masa ya fito

    2023: Ɗan takarar shugaban kasa, Rotimi Amaechi ya ziyarci masarautar Dutse

    2023: Ɗan takarar shugaban kasa, Rotimi Amaechi ya ziyarci masarautar Dutse

    LABARI CIKIN HOTUNA: Yadda ƴaƴan jam’iyyar APC da dubban mutanen Kaduna suka yi wa Sanata Uba Sani goma ta arziki

    LABARI CIKIN HOTUNA: Yadda ƴaƴan jam’iyyar APC da dubban mutanen Kaduna suka yi wa Sanata Uba Sani goma ta arziki

    BIDIYO: Shin zaka iya zama da mai dauke da cutar Kanjamau? – Ra’ayoyin mutane

    BIDIYO: Shin zaka iya zama da mai dauke da cutar Kanjamau? – Ra’ayoyin mutane

    Dalilin da ya sa muka yi tattaki har Dubai domin taya Aisha Buhari murnar zagayowar ranar haihuwar ta – Matan Gwamnonin Najeriya

    Dalilin da ya sa muka yi tattaki har Dubai domin taya Aisha Buhari murnar zagayowar ranar haihuwar ta – Matan Gwamnonin Najeriya

    BIDIYO: Yadda ‘yan bindiga suka rika jibga ta kafin a biya naira 50,000 kudin fansa – Dattijo Saidu Dabo

    BIDIYO: Yadda ‘yan bindiga suka rika jibga ta kafin a biya naira 50,000 kudin fansa – Dattijo Saidu Dabo

    ‘Yan mata marasa aure sun fi matan aure amfani da magungunan takaita Iyali – Ma’aikatar Lafiya

    ‘Yan mata marasa aure sun fi matan aure amfani da magungunan takaita Iyali – Ma’aikatar Lafiya

    BIDIYO: Kwalaben ruwan maganin rigakafin Korona sama da Miliyan daya da aka lalata a Abuja saboda sun gama aiki kafin a dirka wa ‘yan Najeriya

    BIDIYO: Kwalaben ruwan maganin rigakafin Korona sama da Miliyan daya da aka lalata a Abuja saboda sun gama aiki kafin a dirka wa ‘yan Najeriya

    BIDIYO: RIKICIN BILLIRI: Yadda muka rasa ‘yan uwa da dukiyoyin mu a rikicin sarauta – Galadiman Tangale

    BIDIYO: RIKICIN BILLIRI: Yadda muka rasa ‘yan uwa da dukiyoyin mu a rikicin sarauta – Galadiman Tangale

No Result
View All Result
Premium Times Hausa
No Result
View All Result

Rabon Shinkafar Bola Tinubu A Kano: Da Ma Can Yace Yana Da Farashin ‘Yan Arewa, Daga Imam Murtadha Gusau

Premium Times HausabyPremium Times Hausa
April 13, 2021
in Ra'ayi
0
Rabon Shinkafar Bola Tinubu A Kano: Da Ma Can Yace Yana Da Farashin ‘Yan Arewa, Daga Imam Murtadha Gusau

Da Sunan Allah, Mai Rahama, Mai Jinkai

Assalamu Alaikum

A wannan lokaci da muke ciki naga an kaddamar da rabon shinkafa da kayan hatsi na tsohon gwamnan jihar Legas, wato Bola Ahmed Tinubu, Kano. Haba ‘yan uwana Kanawa, ‘yan halal, irin albarka, don Allah kar ku bamu kunya mana!

A hotuna da bidiyoyi da suka bazu a kafafen sada zumunta, wato soshiyal midiya, mun ga mutane da buhuhunan shinkafa mai rubutun ‘JAGABA – Asiwaju Bola Ahmed Tinubu’ ana raba masu, suna turmutsitsi da wasoso, suna turin juna.

Wata majiya mai tushe ta tabbatar mani da cewa lallai gidauniyar Tinubu ce (wato Tinubu Foundation), sune suka jagoranci raba wannan kayan abinci.

Duk wannan al’amari, yana biyo wa ne bayan rade-radin da ake yi cewa Bola Tinubun yana shirin fitowa takarar kujeran shugaban kasa ne a 2023.

To duk ma dai ko mene ne, mu babu abunda zamu ce illa Allah waddai da wannan mataki, na kokarin nuna wa duniya cewa, al’ummar arewa mayunwata ne. Domin idan ba’a manta ba, shi wannan mutum da ma yace shi yana da farashin ‘yan arewa, to wannan shine ya fara nuna wa duniya!

Idan ba rainin wayo ba, don Allah Tinubu ya taba rabon kayan azumi a arewa, a shekarun baya da muka fito?

Har a lokacin da aka kulle mutane saboda cutar annobar korona (lockdown), a lokacin da mutane suke neman agaji da dauki, da taimako, don Allah kun taba jin Bola Tinubu ya aika da taimako a taimakawa ‘yan arewa?

Wato sai a yanzu da yake neman goyon baya, da kuri’un ‘yan arewa, sannan zai tafi da munafuncin sa, yana raba wai shinkafar azumi ko?

Shin yau ne aka fara yin azumi a Najeriya, ko a yankin mu na arewa? Me yasa a can baya bai bayar da gudummawar shinkafar azumi ba sai yanzu da ake so a yaudari al’ummah?

Don Allah jama’ah ku kalli irin yadda ‘yan kudu suke yin rubuce-rubuce, suna yi muna dariya, akan wannan rabon shinkafar Tinubun!

Don Allah kalli yadda aka wulakanta matan mu, da al’ummar mu! Aka ci mutuncin jama’ah, suna ta gogoriyo da ture-ture, wai domin karbar shegiyar shinkafar Tinubu, marar albarka! Haba jama’ah, yanzu don Allah har al’amarin mu ya kai ga haka ne?

Me yasa bai tafi legas yayi haka ba? Wato sai a arewa ko, inda suka mayar mayunwata ko?

Mu dai wallahi babu abunda zamu ce illa, Allah ya isa! Allah ya isa!! Allah ya isa!!!

An jefa al’ummar mu cikin kunci da yunwa da talauci, da damuwa, har sun kai matakin da duk wani kare da doki yazo masu da shirmen sa zasu saurare shi!

Idan ba haka ba, don Allah waye Tinubu?

Kuma ka duba ka gani, sai aka yi amfani da Kano, garin bayin Allah, salihai, don a yaudari al’ummah.

Wallahi wannan al’amari, kalubale ne a wurin dukkanin manyan arewa, da dukkanin ‘yan siyasar arewa! Domin abunda wannan yake nunawa, kuma yake fassarawa duniya, shine, wato kun manyan mu, kun mayar da mu almajirai, mayunwata, matalauta, shine za’a rinka rabawa matayen mu abinci ko, suna turmutsitsi wurin karba? Idan ba haka ba, to don Allah me wannan yake nufi?

Wallahi kwana nan, ko wata daya ba’a yi ba, na zagaya, nayi tattaki, nayi rangadin gani da ido, na tafi jihar legas, da jihar Ikiti, da jihar Osun, da jihar Ogun, na ga mutanen nan duk suna zaune lafiya, suna cikin yalwa da wadata, da annashuwa, amma abun bakin ciki shine, da zarar ka dawo yankin mu na arewa, nan ne zaka tarar da rashin tsaro da sauran matsaloli sun yi muna katutu!

Don haka wallahi ‘yan uwana, ‘yan arewa, ina kiran da ku natsu da kyau, domin muna nan akan bakan mu, babu-gudu-babu-ja-da-baya, mun dauki alkawari, sai mun bayyanawa al’ummar mu gaskiya, tsakanin mu da Allah!

Tinubun nan fa suna sane cewa ba ya da koshin lafiyar da zaya iya rike kasar nan, har shi yasa ma yake yawan katobara da sambatu wurin magana. Sannan idan yana tafiya fa har rike shi ake yi, don kar ya fadi, idan ba haka ba faduwa zai yi. Suna sane cewa muna zargin sa da mummunan dabi’a ta nuna kabilanci. Idan kuwa ba haka ba, su rantse da Allah cewa, babu makudan kudaden sa wurin tafiyar da kungiyar yarbawa zalla ta OPC, da Amotekun da Afenifere. Kuma suyi rantsuwa da Allah cewa, dan iskan nan Sunday Igboho, mai cin mutuncin arewa da ‘yan arewa, sannan mai fafutukar raba Najeriya, mai fafutukar kafa kasar yarbawa ta Oduduwa, su rantse cewa ba yaron Bola Tinubu ba ne. Sannan su rantse cewa Ganiyu Adams ba yaron Bola Tinubu ba ne!

Mutumin nan idon sa a rufe yake da son mulki, shi yasa zai kashe makudan kudade ya nema, idan ya samu kuwa zai yi yadda yaga dama, domin zai ga cewa sayen mulkin nan yayi da kudin sa, don haka dole kokari zai yi yaga cewa yaci riba. Sannan wasu miyagun mutane daga cikin mu, suna nan, a shirye suke, ko iyayen su suna iya sayar wa, in dai har zasu samu kudi!

An kashe ‘yan uwan mu, hausawa da fulani, mutanen arewa a yankin su, amma mutumin nan bai nuna alhininsa a kai ba, kuma bai nuna wata tsawatarwa ga mutanansa masu aikata wannan danyen aiki ba. Mutumin nan ya wulakanta mu, ya nuna cewa dan Arewa yana da farashi, wato kana iya sayensa bisa bukatarka. Dama a can baya, wasu ‘yan uwan sa sun taba cewa, ‘yan arewa kamar kaji suke, da ka watsa masu abinci, to zasu bi ka suna wasoso, kuma suyi maka duk abunda kake so!

Mutumin nan, duk duniya ta shaida cewa, a baya yayi da’awar raba kasar nan, ya nuna cewa shi bai yarda da zaman Najeriya kasa daya ba, amma wai a haka, shi shugabancin kasar nan yake so. Haba Tinubu, kasar da baka yarda da ita ba kuma?

Da wannan nike cewa, idan kunne yaji…

Ya Allah, ina rokon ka, ka bamu shugaba nagari, kuma na kirki a 2023, amin.

Daga karshe, ina kira ga dukkanin ‘yan arewa, da cewa wallahi mu shiga taitayinmu!

Wannan mutum mai suna Bola Tinubu, wallahi idan ya karbi mulkin kasar nan duk sai munyi dana-sani. Idan kuma kun ce karya ne, to kuyi sakacin bashi mulki ku gani!

Wannan shine gaskiyar magana. Kuma nasan wannan magana ba zata yiwa wasu makwadaita, karnukan farautar Bola Tinubu dadi ba. To ni dai wallahi babu ruwana, in dai har al’ummata sun fahimci gaskiya, kuma sun bi ta.

Kuma lallai ne mu sani, wallahi ya zama tilas, kuma wajibi, Gwamnonin mu, da dukkan ‘yan siyasar mu na arewa, da dukkan manyan mu, su hada kan su, domin su ciyar da yankin gaba. Idan ba haka ba kuwa, wallahi sai ‘ya ‘yan su da jikokinsu sun tsine masu albarka!

Ku duba ku gani, yadda Gwamnonin kudu maso yammacin Najeriya, wato yankin yarbawa, suka kafa wata runduna ta musamman, domin tabbatar da tsaro da ci gaban yankin su, mai suna Amotekun. Su ma Gwamnonin kudu maso gabashin Najeriya, wato yankin inyamurai, kwanan nan, sun ƙaddamar da runduna ta musamman da za ta rinka bai wa yankunan su tsaro mai suna Ebube Agu. Sun kuma jaddada cewa har yanzu haramcin da suka sanya na hana ‘yan uwan mu fulani kiwo a yankunan su, yana nan.

Sannan ‘yan yankin kudu-maso-kudu (South-South), su ma suna da ire-iren wadannan rundunoni. Amma abun mamaki, abun bakin ciki, yankin arewa ne kadai, zaka tarar da cewa Gwamnonin mu, sun ma kasa hada kai, bare su samar da irin wadannan rundunoni da zasu taimaka muna, wurin samar da tsaro! Allah ya sawwake, amin.

Kuma ina rokon masu arzikin mu, da ‘yan siyasar mu, da shugabannin mu, don Allah, don Allah, don Allah, su rinka taimaka wa talakawa, domin wannan zai taimaka, kuma zai rage masu radadin talauci, ya zama ko da wani yazo daga wani yanki da wata mummunar manufa, ko domin ya saye imanin su da kudi ko da abinci, to ba zai yi nasara ba. Amma idan kuna barin su cikin kuncin talauci da damuwa, babu taimako, to wallahi duk wanda yazo daga wani yanki, zai iya sa suyi masa duk abunda yake so, ko da kuwa abun marar kyau ne! Allah yasa mu dace, amin.

Dan uwan ku, Imam Murtadha Muhammad Gusau ne ya rubuta, daga Okene Jihar Kogi, Najeriya. Za’a iya samun sa a lambar waya kamar haka: 08038289761.

Tags: AbujaHausaLabaraiNewsPREMIUM TIMESTinubu
Previous Post

Yadda farashin kayan abinci ya shafe watanni 10 ya na jijjiga aljifan talakawa

Next Post

Ramadan : Sarkin Karaye yayi kira a tausayawa talaka

Next Post
Ramadan : Sarkin Karaye yayi kira a tausayawa talaka

Ramadan : Sarkin Karaye yayi kira a tausayawa talaka

Binciko

No Result
View All Result
Karanta

Ramadan Kareem AD

Sabbin Labarai

  • KADUNA TA DAGULE: Boko Haram sun darkako Kaduna, ta’ammali da muggan kwayoyi ya yi tsanani a jihar – El-Rufai
  • 2023: APC ta canja ranakun zaɓen fidda-gwanin ‘yan takara
  • 2023: Ba zan iya takara da Amaechi ba, saboda ni da shi ‘uban mu’ ɗaya -Gwamna Badaru
  • HAJJIN BANA: Duk wanda ya zarce shekaru 65 bashi ba Hajji bana – Hukumar Alhazai
  • ZANGA-ZANGAR MATAN AURE: Ƴan mata na kwace mana mazaje da irin matsatssun kayan da suke saka wa

Abinda masu karatu ke fadi

  • Google on Masarautar Kano: Hassada Ta Sa Wasu Na Neman Wofintar Da Kokarin Su Danfodiyo! Daga Imam Murtadha Gusau
  • Kuşburnu Çekirdek Yağı on Dalilin da ya sa muka yi sallar Idi ranar Laraba a Bauchi, muka ki bin sanarwar Sarkin musulmi – Sheikh Dahiru Bauchi
  • Google on HARKALLAR BILIYAN 3.6: Ba nine Balan da ke jerin sunayen masu mallakin kamfanin Adda ba – Gwamna Bala
  • Google on SIYASAR ZAMFARA : Maitaimakawa tsohon dan takarar gwamna a APC akan harkar jarida ya sauya sheka
  • Google on RAMIN MUGUNTA: Yadda Boko Haram suka afkawa bam din da suka dana wa Sojojin Najeriya

Fanni

Tweets by PTimesHausa
  • All Homepage Blocks
  • Home
  • Home
  • Main Home

© 2022 JNews - Premium WordPress news & magazine theme by Jegtheme.

No Result
View All Result
  • Labarai
  • Labarai daga Jihohi
  • Wasanni
  • Kiwon Lafiya
  • Nishadi
  • Bidiyo da Hotuna

© 2022 JNews - Premium WordPress news & magazine theme by Jegtheme.