• PREMIUM TIMES |
  • Tallata Hajar ka |
  • Adireshin mu |
  • PTCIJ |
  • Dubawa
Premium Times Hausa
  • Labarai
    • All
    • Duniya
    EFCC ta cafke Okorocha bayan mamaye gidan sa da jami’an tsaro suka yi tun 11 na safe

    EFCC ta cafke Okorocha bayan mamaye gidan sa da jami’an tsaro suka yi tun 11 na safe

    Dalilin da ya sa ƴan bindiga ke ci gaba da kai wa mutane hari a jihar Neja – SSG

    Yadda ƴan bindiga suka kashe mutum 11 a Zamfara a karshen makon jiya

    SHUGABAN ƘASA 2023: ‘Yan takarar APC na jihohin ƙabilar Igbo sun yi taron jiran-gawon-shanun goyon bayan duk wanda ya samu tikiti a cikin su

    SHUGABAN ƘASA 2023: ‘Yan takarar APC na jihohin ƙabilar Igbo sun yi taron jiran-gawon-shanun goyon bayan duk wanda ya samu tikiti a cikin su

    TAKARAR SHUGABAN KASA: Muna tare da kai a koda yaushe – Sarkin Katsina Abdulmumini ga Osinbajo

    TAKARAR SHUGABAN KASA: Muna tare da kai a koda yaushe – Sarkin Katsina Abdulmumini ga Osinbajo

    TA KICIME A APCn KADUNA: Ɓangaren Sha’aban ba su amince da zaben wakilan jam’iyyar APC da aka yi ba

    TA KICIME A APCn KADUNA: Ɓangaren Sha’aban ba su amince da zaben wakilan jam’iyyar APC da aka yi ba

    Yadda sojoji suka cafke gogarman masu garkuwa da mutane da wasu 150 a dazukan Zamfara da Katsina

    Askarawan Najeriya sun kashe ƴan bindiga 42, sun kama 20 sannan sun ceto mutum 63 da aka yi garkuwa da su – DHQ

    Yadda Tinubu ya taimake ni na zama gwamnan Jigawa -Badaru

    Yadda Tinubu ya taimake ni na zama gwamnan Jigawa -Badaru

    Crisis in Jos

    BAUCHI: Matasa sun babbake gidaje da shaguna da dama a Warji bayan Rhoda Jatau ta yi kalaman ɓatanci ga Annabi SAW

    GUDUN YIN BIYU-BABU: Gwamnan Bauchi ya sayi fam ɗin sake yin takarar gwamna, daidai lokacin da ya fito takarar shugaban ƙasa a PDP

    Farin jinin Buhari da mara min baya da yayi ya sa na samu daukaka a siyasa – Bala Mohammed

  • Labarai daga Jihohi
  • Wasanni
    CHAMPIONS LEAGUE: Ko dai tsinuwar Yaya Toure ta yi tasiri kan Pep Guardiola?

    CHAMPIONS LEAGUE: Ko dai tsinuwar Yaya Toure ta yi tasiri kan Pep Guardiola?

    PILLARS SUN KIRA RUWA: Daga yanzu a Abuja za su rika wasan gida kuma an zaftare musu maki 3

    PILLARS SUN KIRA RUWA: Daga yanzu a Abuja za su rika wasan gida kuma an zaftare musu maki 3

    Yadda Kanawa suka yi ragaraga da motar ƴan  Katsina United saboda Pillars ta buga kunnen doki a Kano

    Yadda Kanawa suka yi ragaraga da motar ƴan Katsina United saboda Pillars ta buga kunnen doki a Kano

    GHANA vs NAJERIYA: Ko Najeriya za ta kauce wa ɗauko buhun kunya na 26 a hannun ‘Black Stars’?

    GHANA vs NAJERIYA: Ko Najeriya za ta kauce wa ɗauko buhun kunya na 26 a hannun ‘Black Stars’?

    Barcelona ta yi wa Madrid dukan kabarin kishiya, ba sani ba sabo ta zura mata kwallaye 4 babu ko ɗaya

    Barcelona ta yi wa Madrid dukan kabarin kishiya, ba sani ba sabo ta zura mata kwallaye 4 babu ko ɗaya

    ‘CHAMPIONS LEAGUE’: Yadda Benzama ya ceto Madrid daga rijiya gaba dubu, ya kori PSG kuma ya dawo da martabar sa a duniyar ƙwallo

    ‘CHAMPIONS LEAGUE’: Yadda Benzama ya ceto Madrid daga rijiya gaba dubu, ya kori PSG kuma ya dawo da martabar sa a duniyar ƙwallo

    YAƘIN UKRANIYA YA CI ƘUNGIYAR CHELSEA: ‘Zan sayar da kulob ɗin na sadaukar da kuɗin ga tallafin waɗanda yaƙin Ukraniya ya kassara’ -Abramovich, mai ƙungiyar kuma ɗan asalin Rasha

    YAƘIN UKRANIYA YA CI ƘUNGIYAR CHELSEA: ‘Zan sayar da kulob ɗin na sadaukar da kuɗin ga tallafin waɗanda yaƙin Ukraniya ya kassara’ -Abramovich, mai ƙungiyar kuma ɗan asalin Rasha

    RASHA: FIFA da UEFA sun dakatar da ƙungiyoyin Rasha buga wasannin ƙwallon Turai da duniya baki ɗaya

    RASHA: FIFA da UEFA sun dakatar da ƙungiyoyin Rasha buga wasannin ƙwallon Turai da duniya baki ɗaya

    KYAUTAR NAIRA MILIYAN 2: Allah ya saka wa Ahmed Musa, ina kira ga ‘yan wasa na yanzu su yi tattali don gaba – Obiekwue

    KYAUTAR NAIRA MILIYAN 2: Allah ya saka wa Ahmed Musa, ina kira ga ‘yan wasa na yanzu su yi tattali don gaba – Obiekwue

  • Kiwon Lafiya
  • Nishadi
  • Bidiyo da Hotuna
    KURUNKUS: Malami ya fito takarar gwamnan Kebbi, ya ce jama’ar jihar ne suka tilasta masa ya fito

    KURUNKUS: Malami ya fito takarar gwamnan Kebbi, ya ce jama’ar jihar ne suka tilasta masa ya fito

    2023: Ɗan takarar shugaban kasa, Rotimi Amaechi ya ziyarci masarautar Dutse

    2023: Ɗan takarar shugaban kasa, Rotimi Amaechi ya ziyarci masarautar Dutse

    LABARI CIKIN HOTUNA: Yadda ƴaƴan jam’iyyar APC da dubban mutanen Kaduna suka yi wa Sanata Uba Sani goma ta arziki

    LABARI CIKIN HOTUNA: Yadda ƴaƴan jam’iyyar APC da dubban mutanen Kaduna suka yi wa Sanata Uba Sani goma ta arziki

    BIDIYO: Shin zaka iya zama da mai dauke da cutar Kanjamau? – Ra’ayoyin mutane

    BIDIYO: Shin zaka iya zama da mai dauke da cutar Kanjamau? – Ra’ayoyin mutane

    Dalilin da ya sa muka yi tattaki har Dubai domin taya Aisha Buhari murnar zagayowar ranar haihuwar ta – Matan Gwamnonin Najeriya

    Dalilin da ya sa muka yi tattaki har Dubai domin taya Aisha Buhari murnar zagayowar ranar haihuwar ta – Matan Gwamnonin Najeriya

    BIDIYO: Yadda ‘yan bindiga suka rika jibga ta kafin a biya naira 50,000 kudin fansa – Dattijo Saidu Dabo

    BIDIYO: Yadda ‘yan bindiga suka rika jibga ta kafin a biya naira 50,000 kudin fansa – Dattijo Saidu Dabo

    ‘Yan mata marasa aure sun fi matan aure amfani da magungunan takaita Iyali – Ma’aikatar Lafiya

    ‘Yan mata marasa aure sun fi matan aure amfani da magungunan takaita Iyali – Ma’aikatar Lafiya

    BIDIYO: Kwalaben ruwan maganin rigakafin Korona sama da Miliyan daya da aka lalata a Abuja saboda sun gama aiki kafin a dirka wa ‘yan Najeriya

    BIDIYO: Kwalaben ruwan maganin rigakafin Korona sama da Miliyan daya da aka lalata a Abuja saboda sun gama aiki kafin a dirka wa ‘yan Najeriya

    BIDIYO: RIKICIN BILLIRI: Yadda muka rasa ‘yan uwa da dukiyoyin mu a rikicin sarauta – Galadiman Tangale

    BIDIYO: RIKICIN BILLIRI: Yadda muka rasa ‘yan uwa da dukiyoyin mu a rikicin sarauta – Galadiman Tangale

No Result
View All Result
  • Labarai
    • All
    • Duniya
    EFCC ta cafke Okorocha bayan mamaye gidan sa da jami’an tsaro suka yi tun 11 na safe

    EFCC ta cafke Okorocha bayan mamaye gidan sa da jami’an tsaro suka yi tun 11 na safe

    Dalilin da ya sa ƴan bindiga ke ci gaba da kai wa mutane hari a jihar Neja – SSG

    Yadda ƴan bindiga suka kashe mutum 11 a Zamfara a karshen makon jiya

    SHUGABAN ƘASA 2023: ‘Yan takarar APC na jihohin ƙabilar Igbo sun yi taron jiran-gawon-shanun goyon bayan duk wanda ya samu tikiti a cikin su

    SHUGABAN ƘASA 2023: ‘Yan takarar APC na jihohin ƙabilar Igbo sun yi taron jiran-gawon-shanun goyon bayan duk wanda ya samu tikiti a cikin su

    TAKARAR SHUGABAN KASA: Muna tare da kai a koda yaushe – Sarkin Katsina Abdulmumini ga Osinbajo

    TAKARAR SHUGABAN KASA: Muna tare da kai a koda yaushe – Sarkin Katsina Abdulmumini ga Osinbajo

    TA KICIME A APCn KADUNA: Ɓangaren Sha’aban ba su amince da zaben wakilan jam’iyyar APC da aka yi ba

    TA KICIME A APCn KADUNA: Ɓangaren Sha’aban ba su amince da zaben wakilan jam’iyyar APC da aka yi ba

    Yadda sojoji suka cafke gogarman masu garkuwa da mutane da wasu 150 a dazukan Zamfara da Katsina

    Askarawan Najeriya sun kashe ƴan bindiga 42, sun kama 20 sannan sun ceto mutum 63 da aka yi garkuwa da su – DHQ

    Yadda Tinubu ya taimake ni na zama gwamnan Jigawa -Badaru

    Yadda Tinubu ya taimake ni na zama gwamnan Jigawa -Badaru

    Crisis in Jos

    BAUCHI: Matasa sun babbake gidaje da shaguna da dama a Warji bayan Rhoda Jatau ta yi kalaman ɓatanci ga Annabi SAW

    GUDUN YIN BIYU-BABU: Gwamnan Bauchi ya sayi fam ɗin sake yin takarar gwamna, daidai lokacin da ya fito takarar shugaban ƙasa a PDP

    Farin jinin Buhari da mara min baya da yayi ya sa na samu daukaka a siyasa – Bala Mohammed

  • Labarai daga Jihohi
  • Wasanni
    CHAMPIONS LEAGUE: Ko dai tsinuwar Yaya Toure ta yi tasiri kan Pep Guardiola?

    CHAMPIONS LEAGUE: Ko dai tsinuwar Yaya Toure ta yi tasiri kan Pep Guardiola?

    PILLARS SUN KIRA RUWA: Daga yanzu a Abuja za su rika wasan gida kuma an zaftare musu maki 3

    PILLARS SUN KIRA RUWA: Daga yanzu a Abuja za su rika wasan gida kuma an zaftare musu maki 3

    Yadda Kanawa suka yi ragaraga da motar ƴan  Katsina United saboda Pillars ta buga kunnen doki a Kano

    Yadda Kanawa suka yi ragaraga da motar ƴan Katsina United saboda Pillars ta buga kunnen doki a Kano

    GHANA vs NAJERIYA: Ko Najeriya za ta kauce wa ɗauko buhun kunya na 26 a hannun ‘Black Stars’?

    GHANA vs NAJERIYA: Ko Najeriya za ta kauce wa ɗauko buhun kunya na 26 a hannun ‘Black Stars’?

    Barcelona ta yi wa Madrid dukan kabarin kishiya, ba sani ba sabo ta zura mata kwallaye 4 babu ko ɗaya

    Barcelona ta yi wa Madrid dukan kabarin kishiya, ba sani ba sabo ta zura mata kwallaye 4 babu ko ɗaya

    ‘CHAMPIONS LEAGUE’: Yadda Benzama ya ceto Madrid daga rijiya gaba dubu, ya kori PSG kuma ya dawo da martabar sa a duniyar ƙwallo

    ‘CHAMPIONS LEAGUE’: Yadda Benzama ya ceto Madrid daga rijiya gaba dubu, ya kori PSG kuma ya dawo da martabar sa a duniyar ƙwallo

    YAƘIN UKRANIYA YA CI ƘUNGIYAR CHELSEA: ‘Zan sayar da kulob ɗin na sadaukar da kuɗin ga tallafin waɗanda yaƙin Ukraniya ya kassara’ -Abramovich, mai ƙungiyar kuma ɗan asalin Rasha

    YAƘIN UKRANIYA YA CI ƘUNGIYAR CHELSEA: ‘Zan sayar da kulob ɗin na sadaukar da kuɗin ga tallafin waɗanda yaƙin Ukraniya ya kassara’ -Abramovich, mai ƙungiyar kuma ɗan asalin Rasha

    RASHA: FIFA da UEFA sun dakatar da ƙungiyoyin Rasha buga wasannin ƙwallon Turai da duniya baki ɗaya

    RASHA: FIFA da UEFA sun dakatar da ƙungiyoyin Rasha buga wasannin ƙwallon Turai da duniya baki ɗaya

    KYAUTAR NAIRA MILIYAN 2: Allah ya saka wa Ahmed Musa, ina kira ga ‘yan wasa na yanzu su yi tattali don gaba – Obiekwue

    KYAUTAR NAIRA MILIYAN 2: Allah ya saka wa Ahmed Musa, ina kira ga ‘yan wasa na yanzu su yi tattali don gaba – Obiekwue

  • Kiwon Lafiya
  • Nishadi
  • Bidiyo da Hotuna
    KURUNKUS: Malami ya fito takarar gwamnan Kebbi, ya ce jama’ar jihar ne suka tilasta masa ya fito

    KURUNKUS: Malami ya fito takarar gwamnan Kebbi, ya ce jama’ar jihar ne suka tilasta masa ya fito

    2023: Ɗan takarar shugaban kasa, Rotimi Amaechi ya ziyarci masarautar Dutse

    2023: Ɗan takarar shugaban kasa, Rotimi Amaechi ya ziyarci masarautar Dutse

    LABARI CIKIN HOTUNA: Yadda ƴaƴan jam’iyyar APC da dubban mutanen Kaduna suka yi wa Sanata Uba Sani goma ta arziki

    LABARI CIKIN HOTUNA: Yadda ƴaƴan jam’iyyar APC da dubban mutanen Kaduna suka yi wa Sanata Uba Sani goma ta arziki

    BIDIYO: Shin zaka iya zama da mai dauke da cutar Kanjamau? – Ra’ayoyin mutane

    BIDIYO: Shin zaka iya zama da mai dauke da cutar Kanjamau? – Ra’ayoyin mutane

    Dalilin da ya sa muka yi tattaki har Dubai domin taya Aisha Buhari murnar zagayowar ranar haihuwar ta – Matan Gwamnonin Najeriya

    Dalilin da ya sa muka yi tattaki har Dubai domin taya Aisha Buhari murnar zagayowar ranar haihuwar ta – Matan Gwamnonin Najeriya

    BIDIYO: Yadda ‘yan bindiga suka rika jibga ta kafin a biya naira 50,000 kudin fansa – Dattijo Saidu Dabo

    BIDIYO: Yadda ‘yan bindiga suka rika jibga ta kafin a biya naira 50,000 kudin fansa – Dattijo Saidu Dabo

    ‘Yan mata marasa aure sun fi matan aure amfani da magungunan takaita Iyali – Ma’aikatar Lafiya

    ‘Yan mata marasa aure sun fi matan aure amfani da magungunan takaita Iyali – Ma’aikatar Lafiya

    BIDIYO: Kwalaben ruwan maganin rigakafin Korona sama da Miliyan daya da aka lalata a Abuja saboda sun gama aiki kafin a dirka wa ‘yan Najeriya

    BIDIYO: Kwalaben ruwan maganin rigakafin Korona sama da Miliyan daya da aka lalata a Abuja saboda sun gama aiki kafin a dirka wa ‘yan Najeriya

    BIDIYO: RIKICIN BILLIRI: Yadda muka rasa ‘yan uwa da dukiyoyin mu a rikicin sarauta – Galadiman Tangale

    BIDIYO: RIKICIN BILLIRI: Yadda muka rasa ‘yan uwa da dukiyoyin mu a rikicin sarauta – Galadiman Tangale

No Result
View All Result
Premium Times Hausa
No Result
View All Result

GAYYATAR JANAR ATTAHIRU: Kwamitin Bincike Ya Fara Farautar Manyan Hafsoshin Da Su Ka Yi Wa Kudin Makamai Luguden Wuta

Ashafa MurnaibyAshafa Murnai
April 13, 2021
in Babban Labari
0
Karshen ’yan ta’adda ya kusa –Babban Hafsa Attahitu

Ibrahim Attahiru

Kwamitin Majalisar Tarayya da aka kafa domin ya binciki ikirarin da Mashawarcin Shugaba Muhammadu Buhati a Fannin Tsaro, Babagana Monguno ya yi cewa makudan kudaden da aka ware domin a sayo makamai a karkashin su Janar Mai Ritaya Tukar Buratai sun bace, kuma ba a sayo ko barkonon tsohuwa ba, ya gayyaci sabon Babban Hafsan Sojojin Najeriya, Janar Ibarahim Attahiru.

A ranar Litinin ce Attahiru ya bayyana a gaban kwamitin binciken, bayan a baya ya kasa bayyana a gayyatar farko da su ka fara yi masa har sau uku.

A ranar 22 Ga Maris ne dai aka gayyaci Attahiru wanda ba a lokacin sa aka salwantar da dala bilyan daya da Monguno ya yi zargi ba, aka gayyaci Gwamnan Babban Bankin Najeriya, Godwin Emefile, amma duk ba su bayyana ba.

Haka ma a ranar 7 Ga Afrilu, an nemi su bayyana, amma ba su bayyana din ba.

Sai dai kuma a bayyanar da ya yi a ranar Litinin, Attahiru ya bayyana wa kwamitin bincike cewa ya kasa bayyana ne saboda wasu muhimman sha’anonin da su ka sha kan sa, wadanda kuma duk sun jibinci matsalolin tsaron kasar nan.

Sai dai kuma bai bada hakuri ba, inda ya ce bayanin da ya yi masu ya wadatar.

TSAKANIN BIRBIRI (PDP) DA JEMAGE (APC): Dalla-Dallar Zargin Harkallar Kudaden Makamai: Gwamnatin Buhari ta shafe shekaru ta na binciken tsoffin jami’an gwamnatin Buhari bisa zargin harkallar cin biliyoyin dalolin kudaden makamai.

Sai dai kuma shekaru biyar bayan kakkabe PDP kan mulki, ita ma gwamnatin Buhari ta shiga cikin wannan zargin, wanda ya fara fitowa daga Mashawarcin Shugaba Buhari kan Harkokin Tsaro, Babagana Monguno.

Tuni dai Majalisar Tarayya ta kafa Kwamitin Binciken wadanda su ka yi wa biliyoyin dalolin kudaden makamai luguden wuta.

‘Hakallar Makamai: ‘Ba A Tambayar Kaza Hanyar Rafi, Sai Agwagwa’ -Attahiru

Janar Attahiru ya bayyana cewa ba zai ce komai ba dangane da batutuwan da aka nemi ya yi bayani a kai, wadanda su ka shafi salwantar dala bilyan 1 da aka yi zargi.

Shi dai Attahiru ya kama aiki ne bayan an fitar da kudaden, kuma da ya hau kan mukamin ne aka ce ya duba bai ga kudaden ba, kuma babu makaman da aka ware kudaden domin a sayo makaman yaki da Boko Haram da ‘yan bindiga.

“Wannan babbar magana sai dai a tambayi wadanda ke da ruwa da tsaki a kan batutuwan a cikin hukumar sojoji.”

Attahiru ya yi wannan furucin ne yayin da Honarabul Bede Eke ya ce idan zai yi bayani, to ya fara da rantsuwar-kaffarar-kwansitushin tukunna.

A kan haka shi kuma sai Shugaban Kwamitin Bincike Honorabul Olaide Akinremi, ya yi kokarin hana kai ruwa rana, ko kuma tayar da jijiyoyin wuya, inda ya ce to shikenan, akwai bukatar yin wannan magana a gaban zaman zauren majalisa na musamman.

AN KI CIN BIRI AN CI KARE: Yadda Aka Yi Wa Kudin Makamai Luguden Wuta A Zamanin Su Buratai – Monguno, Mashawarcin Buhari

“ Wannan gaskiya ce tabbas cewa an ware bilyoyin nairori domin sayen kayan makamai a zamanin wannan gwamnatin, amma wadanda aka damka wa alhakin kudaden sun ragargaje su, an nema ko sama ko kasa, an rasa inda kudin su ke.”

Mashawarcin Buhari a Harkokin Tsaro, Babagana Monguno, ya fallasa cewa an ware wasu kudade a karkashin wannan gwamnatin domin sayen makamai a karkashin Manyan Hafsoshin Tsaron da su ka sauka kwanan nan, amma an ragargaje kudin, ko albarushi ba a sawo da kudaden ba.

Haka da Mashawarcin kan Harkokin Tsaro, kuma Manjo Janar Mai Ritaya Babagana Monguno ya bayyana, a wata tattaunawa da ya yi da BBC a ranar Juma’a.

Babagana ya fallasa wannan satar kudade wata daya bayan Buhari ya sauke manyan hafsoshin tsaron, cikin su har da Tukur Buratai.

Makonni biyu bayan sauke su, sau kuma Buhari ya sake yi masu wata sakayyar da aikin jakadanci zuwa wasu kasashen da har zuwa yau dai ba a bayyana kasashen da aka tura kowanen su ba.

A wannan fallasa mai ban-mamaki, Monguno ya ce yayin da wadannan sabbin manyan hafsoshi su ka kama aiki, sun nemi makaman da su ka kamata a sawo da makudan kudaden, amma ko albarushi babu.

Haka nan kuma sun nemi inda aka ajiye makudan kudaden, nan ma ko karfanfana ba su samu ba.

Yayin da ya kara da cewa ba sata ya kala wa su Buratai ba, to amma dai an nemi kudaden babu, kuma babu makaman da ya kamata a ce sun sawo da kudaden.

“Yanzu dai sabbin Manyan Hafsoshin Tsaro sun kama aiki. Amma kuma sun rasa inda kudaden da aka ware wa tsoffin hafsoshin da aka cire su ke, domin dai ba a sawo makaman da kudaden ba.” Inji Monguno

“Ina tabbatar maku cewa Shugaban Kasa lallai zai binciki inda kudaden su ke. Su ma Gwamnonin Najeriya su na mamakin yadda aka yi da kudaden. Amma ina tabbatar maku Shugaban Kasa zai sa a yi bincike.”

“Yanzu dai binciken farko ya tabbatar da cewa babu kudin, kuma babu makaman da aka ware kudin domin su.”

PDP Ta Nemi Gwamnatin Buhari Ta Fito Da Dala Bilyan 3.5 Na Kudaden Makamai Da Aka Yi Zargin Sun Salwanta:

Kwanan baya sai da PDP ta nemi Gwamnatin Buhari ta yi wa ‘yan Najeriya bayanin yadda kudin makamai dala bilyan 3.5 su ka salwanta.

Jam’iyyar PDP ta kaluballanci Gwamnatin Shugaba Muhammmadu Buhari cewa ta gaggauta fitowa ta yi wa ’yan Najeriya bayanin yadda dal bilyan 3.5 da aka ware domin sayen makamai su ka salwanta, tunda ba a sayo makaman ba.

Haka kuma PDP ta yi kira ga Majalisar Dattawa da Majalisar Tarayya su gaggauta binciken kwakwaf domin gano gaskiyar yadda aka karkatar da kudaden, da kuma wadanda su ka karkatar da su.

PDP ta yi wannan kakkausan kalubale ga gwamnati da kuma kira ga majalisu ne a cikin wata sanarwa da Kakakin Yada Labarai na jam’iyyar, Kola Ologbondiyan ya fitar ga manema labarai a ranar Alhamis.

Jam’iyyar adawar ta ce sabuwar harkallar cuwa-cuwar dala bilyan 2.5 da ake zargin Mashawarcin Buhari kan Harkokin Tsaro, Babagana Monguno na da hannu, wanda shi ma a kwanan baya ya zargi su Buratai sun yi sama-da-fadin dala bilyan 1, sun bayyana cewa babu abin da ke wakana a karkashin gwamnatin Buhari sai masifar jidar makudan kudade.

“Ya kamata Majalisa ta gaggauta gudanar da kwakkwaran binciken gano inda aka karkatar da wadannan makudan kudaden da ya kamata a ce an sayo makamai da su domin a kare rayukan jama’a. Maimakon haka sai zargin karkatar da kudaden ke ta fitowa a karkashin gwamnatin Buhari.

“Irin yadda bangaren tsaron gwamnatin Buhari ke fallasa junan su dangane da zargin karkatar da kudaden makamai, ya nuna yadda ake tseren wuce juna tsakanin manyan jami’an gwamnatin Buhari, su na takarar wanda ya fi wani azurta kan sa da kudaden talakawan da su ka kamata a sayo makamai a kare rayukan su da dukiyoyin su.”

PDP ta ragargaji APC ta da cewa maimakon jam’iyyar ta goyi bayan talakawan kasar nan, sai ta buge da borin-kunyar kokarin kare jami’an gwamnatin da ake zargi sun yi wa junan su watandar kudaden.

Ban Yi Wa Makuden Kudaden Makamai Luguden Wuta Ba –Buratai:

Tsohon Babban Hafsan Sojojin Najeriya, Tukur Buratai ya bayyana cewa babu ruwan sa da harkallar Dala Biliyan daya da aka fidda don sayen makamai.

A wata takarda wadda lauyan sa, Osuagwu Ugochukwu, ya sa wa hannu, Buratai ya ce a iya sanin sa bai san da wata dala biliyan 1 da aka taba ba shi wai na makamai kuma tsoffin manyan hafsoshin Najeriya su ka yi awon gaba da su ba.

“ Mai ba shugaban kasa shawara kan harkokin tsaro Mungono wanda aka danganta wannan kalamai da shi ya ce ba haka ya fadi ba. Saboda haka muna kira ga mutane su daina cewa wai su Buratai sun waske da kudin makamai.”

A karshe lauyan ya gargadi masu ci gaba da yayata wannan magana da babu gaskiya a cikin ta cewe kotu ce za ta raba su.

A yau Talata ce kuma Kwamitin Binciken Salwantar Kudaden Makamai ya gayyaci Sufeton ‘Yan Sanda Kasa, dangane da da wannan badakala.

A baya jami’an gwamnatin PDP ce aka tasa a gaba. Yanzu kuma tun APC ba ta kammala wa’adin ta ba, ana neman tsayar mata da alkiyamar ta kafin saukar ta daga mulki.

Tags: AbujaAttahiruHausaLabaraiMakamaiNajeriyaNewsPREMIUM TIMES
Previous Post

ZABEN 2023: APC ta tubka igiyar da za ta dabaibaye kan ta da kan ta – Daraktan Kungiyar Gwamnonin APC

Next Post

LAKANIN CUTAR KORONA: Hukumomin Kula da Lafiyar Amurka sun ce a tsaida dirka wa mutane rigakafin Johnson & Johnson

Next Post
LAKANIN CUTAR KORONA: Hukumomin Kula da Lafiyar Amurka sun ce a tsaida dirka wa mutane rigakafin Johnson & Johnson

LAKANIN CUTAR KORONA: Hukumomin Kula da Lafiyar Amurka sun ce a tsaida dirka wa mutane rigakafin Johnson & Johnson

Binciko

No Result
View All Result
Karanta

Ramadan Kareem AD

Sabbin Labarai

  • LAUJE CIKIN NAƊI: Cikin awa 24 APC ta canja ranakun gudanar da zabukan fidda gwanayen ta
  • Duk ‘Deliget’ ɗin da ke jira in bashi kuɗi, ya taka ‘Zero’ ba zai samu ko sisi daga wuri na ba – Shehu Sani
  • IYA KUƊIN KA, IYA SHAGALINKA: Na janye daga takarar gwamnan Kaduna – Baba-Ahmed
  • EFCC ta cafke Okorocha bayan mamaye gidan sa da jami’an tsaro suka yi tun 11 na safe
  • Ƴan sanda sun damke malamin da yayi wa ɗalibar sa ƴar shekara 13 fyaɗe

Abinda masu karatu ke fadi

  • Google on Masarautar Kano: Hassada Ta Sa Wasu Na Neman Wofintar Da Kokarin Su Danfodiyo! Daga Imam Murtadha Gusau
  • Kuşburnu Çekirdek Yağı on Dalilin da ya sa muka yi sallar Idi ranar Laraba a Bauchi, muka ki bin sanarwar Sarkin musulmi – Sheikh Dahiru Bauchi
  • Google on HARKALLAR BILIYAN 3.6: Ba nine Balan da ke jerin sunayen masu mallakin kamfanin Adda ba – Gwamna Bala
  • Google on SIYASAR ZAMFARA : Maitaimakawa tsohon dan takarar gwamna a APC akan harkar jarida ya sauya sheka
  • Google on RAMIN MUGUNTA: Yadda Boko Haram suka afkawa bam din da suka dana wa Sojojin Najeriya

Fanni

Tweets by PTimesHausa
  • All Homepage Blocks
  • Home
  • Home
  • Main Home

© 2022 JNews - Premium WordPress news & magazine theme by Jegtheme.

No Result
View All Result
  • Labarai
  • Labarai daga Jihohi
  • Wasanni
  • Kiwon Lafiya
  • Nishadi
  • Bidiyo da Hotuna

© 2022 JNews - Premium WordPress news & magazine theme by Jegtheme.