• PREMIUM TIMES |
  • Tallata Hajar ka |
  • Adireshin mu |
  • PTCIJ |
  • Dubawa
Premium Times Hausa
  • Labarai
    • All
    • Duniya
    HANYAR DAMATURU ZUWA BIU: Yadda matafiya ke cin kwakwa Tsawon shekaru 9 an kasa kammala gyaran titin kilomita 125

    HANYAR DAMATURU ZUWA BIU: Yadda matafiya ke cin kwakwa Tsawon shekaru 9 an kasa kammala gyaran titin kilomita 125

    Kotu ta kwato maka-makan gidaje 48 a hannun tsohuwar Shugabar Hukumar NSITF

    KARKATAR DA NAIRA MILIYAN 289: EFCC ta gurfanar da wasu jami’an gwamnatin Katsina a kotu

    Gwamna Uba Sani ne ya yi  Ruwa ya yi Tsaki a takara ta ba mahaifina El-Rufai ba – Bello El-Rufai

    Gwamna Uba Sani ne ya yi Ruwa ya yi Tsaki a takara ta ba mahaifina El-Rufai ba – Bello El-Rufai

    FALLASA RUFA-RUFAR HADI SIRIKA: Majalisar Tarayya ta nemi Gwamnatin Tarayya ta dakatar da Nigeria Air

    FALLASA RUFA-RUFAR HADI SIRIKA: Majalisar Tarayya ta nemi Gwamnatin Tarayya ta dakatar da Nigeria Air

    Sanata Wamakko ya yi tir da kisan kiyashin da aka yi a tangaza, jihar Sokoto

    Sanata Wamakko ya yi tir da kisan kiyashin da aka yi a tangaza, jihar Sokoto

    Atiku ya kafa gaggan lauyoyi 18, ya ce su tashi tsaye su ƙwato masa ‘nasarar zaɓen sa’ daga hannun Tinubu

    SHARI’AR ZAƁEN SHUGABAN ƘASA: Atiku ya zargi INEC ta ƙin ba shi kwafen bayanan zaɓe duk da ya biya haƙƙin Naira miliyan 6 kuɗin karɓar bayanan

    Gwamnatin Zamfara ta zargin tsohon gwamna Matawalle da sace motocin gwamnatin jihar da wasu kayan gwamnati

    Gwamnatin Zamfara ta zargin tsohon gwamna Matawalle da sace motocin gwamnatin jihar da wasu kayan gwamnati

    Gwamnatin Kano ta rusa katafaren bene mai hawa uku da aka yi bisa filin gwamnati da Ganduje ya raba wa ƴan uwa da abokan arziki

    Gwamnatin Kano ta rusa katafaren bene mai hawa uku da aka yi bisa filin gwamnati da Ganduje ya raba wa ƴan uwa da abokan arziki

    TA’ADDANCI A JIHAR NEJA: Yadda ƴan ta’adda su ka ratsa garuruwa, kafin su  kai wa sojoji da mobal farmaki

    TSAUTSAYI: Yadda ‘yan bindiga suka ware da Lami Awarware da Haulatu bayan halartar taron rantsar da Uba Sani a Kaduna

  • Labarai daga Jihohi
  • Wasanni
    DARAJAR ƘWALLON ƘAFA TA KOMA SAUDIYA: Karim Benzema zai riƙa ɗaukar albashin kusan Naira Biliyan 100 a shekara, a ƙungiyar Al-Ittihad

    DARAJAR ƘWALLON ƘAFA TA KOMA SAUDIYA: Karim Benzema zai riƙa ɗaukar albashin kusan Naira Biliyan 100 a shekara, a ƙungiyar Al-Ittihad

    TSOHO MAI RAN ƘARFE: Obasanjo ya zura ƙwallaye uku a wasan sada zumuntar tsoffin ɗaliban sakandare

    TSOHO MAI RAN ƘARFE: Obasanjo ya zura ƙwallaye uku a wasan sada zumuntar tsoffin ɗaliban sakandare

    QATAR 2022: Yadda Croatia, ƙasa mai mutum miliyan 4 ta kori Brazil ƙasa mai mutum miliyan 216

    QATAR 2022: Yadda Croatia, ƙasa mai mutum miliyan 4 ta kori Brazil ƙasa mai mutum miliyan 216

    AMBALIYAR QATAR 2022: Spain ta kori kociya Luis Enrique bayan ta kwashi buhun kunya a hannun Marocco

    AMBALIYAR QATAR 2022: Spain ta kori kociya Luis Enrique bayan ta kwashi buhun kunya a hannun Marocco

    QATAR 2023: Yadda Walid, kociyan Morocco ya rikita duniyar ƙwallon ƙafa cikin watanni 4 kacal

    QATAR 2023: Yadda Walid, kociyan Morocco ya rikita duniyar ƙwallon ƙafa cikin watanni 4 kacal

    QATAR 2022: Dukkan ƙasashen Afrika 4 da su ka taɓa kai wasan kaiwa ga na kusa da na ƙarshe, su na da tauraro a jikin tutocin su

    QATAR 2022: Dukkan ƙasashen Afrika 4 da su ka taɓa kai wasan kaiwa ga na kusa da na ƙarshe, su na da tauraro a jikin tutocin su

    Abubuwan al’ajabi dangane da fatattakar da Morocco ta yi wa Spain daga Qatar 2022

    Abubuwan al’ajabi dangane da fatattakar da Morocco ta yi wa Spain daga Qatar 2022

    QATAR 2022: Ko ƙasashen Afrika za su fidda nahiyar jin kunya a duniyar ‘yan ƙwallo

    QATAR 2022: Ko ƙasashen Afrika za su fidda nahiyar jin kunya a duniyar ‘yan ƙwallo

    DAGARGAZA ARGENTINA: Ƙasar Saudiyya ta ba da hutun kwana Ɗaya a wataya

    DAGARGAZA ARGENTINA: Ƙasar Saudiyya ta ba da hutun kwana Ɗaya a wataya

  • Kiwon Lafiya
  • Nishadi
  • Bidiyo da Hotuna
    Buhari ya tashi zuwa Saudiyya, zai yi Umra ta ƙarshe a matsayin sa na shugaban kasa

    Buhari ya tashi zuwa Saudiyya, zai yi Umra ta ƙarshe a matsayin sa na shugaban kasa

    BIDIYO: Buri da fata na a 2023: Ra’ayoyin jama’a

    BIDIYO: Buri da fata na a 2023: Ra’ayoyin jama’a

    BIDIYO: Ƙogon Al’ajabi, ƙogon Waraka, Ƙogon biyan bukata a jihar Enugu

    BIDIYO: Ƙogon Al’ajabi, ƙogon Waraka, Ƙogon biyan bukata a jihar Enugu

    Mutanen Arewa na da alƙawari da sanin ya kamata, Tinubu za su yi saboda ƙauna da biyayyar da ya nuna wa Buhari – El- Rufai

    Mutanen Arewa na da alƙawari da sanin ya kamata, Tinubu za su yi saboda ƙauna da biyayyar da ya nuna wa Buhari – El- Rufai

    BIDIYO: NAJERIYA @62: Ra’ayoyin ‘yan Najeriya game da mulkin Buhari a tsawon shekaru 7 da suka gabata

    BIDIYO: NAJERIYA @62: Ra’ayoyin ‘yan Najeriya game da mulkin Buhari a tsawon shekaru 7 da suka gabata

    Buhari bai san ƴan ta’adda sun fidda bidiyon da suka ce sai sun sace shi da ni ba sai da na ziyarce shi – El-Rufai

    Buhari bai san ƴan ta’adda sun fidda bidiyon da suka ce sai sun sace shi da ni ba sai da na ziyarce shi – El-Rufai

    Dalilin da ya sa na raɗa wa wasu fitattun gine-gine, da titunan jihar Kaduna sunayen wasu fittattun ƴan asalin jihar

    Dalilin da ya sa na raɗa wa wasu fitattun gine-gine, da titunan jihar Kaduna sunayen wasu fittattun ƴan asalin jihar

    HOTUNA: Ɗan Autan marigayi tsohon sarkin Kano Ado Bayero, Mustapha Ado Bayero, ya auri mata biyu ranar Asabar a  Kano

    HOTUNA: Ɗan Autan marigayi tsohon sarkin Kano Ado Bayero, Mustapha Ado Bayero, ya auri mata biyu ranar Asabar a Kano

    BIDIYO: An yi wa ɗan takarar mu murɗiya a zaɓen fidda gwani na APC a Legas – Masu zanga-zanga

    BIDIYO: An yi wa ɗan takarar mu murɗiya a zaɓen fidda gwani na APC a Legas – Masu zanga-zanga

No Result
View All Result
  • Labarai
    • All
    • Duniya
    HANYAR DAMATURU ZUWA BIU: Yadda matafiya ke cin kwakwa Tsawon shekaru 9 an kasa kammala gyaran titin kilomita 125

    HANYAR DAMATURU ZUWA BIU: Yadda matafiya ke cin kwakwa Tsawon shekaru 9 an kasa kammala gyaran titin kilomita 125

    Kotu ta kwato maka-makan gidaje 48 a hannun tsohuwar Shugabar Hukumar NSITF

    KARKATAR DA NAIRA MILIYAN 289: EFCC ta gurfanar da wasu jami’an gwamnatin Katsina a kotu

    Gwamna Uba Sani ne ya yi  Ruwa ya yi Tsaki a takara ta ba mahaifina El-Rufai ba – Bello El-Rufai

    Gwamna Uba Sani ne ya yi Ruwa ya yi Tsaki a takara ta ba mahaifina El-Rufai ba – Bello El-Rufai

    FALLASA RUFA-RUFAR HADI SIRIKA: Majalisar Tarayya ta nemi Gwamnatin Tarayya ta dakatar da Nigeria Air

    FALLASA RUFA-RUFAR HADI SIRIKA: Majalisar Tarayya ta nemi Gwamnatin Tarayya ta dakatar da Nigeria Air

    Sanata Wamakko ya yi tir da kisan kiyashin da aka yi a tangaza, jihar Sokoto

    Sanata Wamakko ya yi tir da kisan kiyashin da aka yi a tangaza, jihar Sokoto

    Atiku ya kafa gaggan lauyoyi 18, ya ce su tashi tsaye su ƙwato masa ‘nasarar zaɓen sa’ daga hannun Tinubu

    SHARI’AR ZAƁEN SHUGABAN ƘASA: Atiku ya zargi INEC ta ƙin ba shi kwafen bayanan zaɓe duk da ya biya haƙƙin Naira miliyan 6 kuɗin karɓar bayanan

    Gwamnatin Zamfara ta zargin tsohon gwamna Matawalle da sace motocin gwamnatin jihar da wasu kayan gwamnati

    Gwamnatin Zamfara ta zargin tsohon gwamna Matawalle da sace motocin gwamnatin jihar da wasu kayan gwamnati

    Gwamnatin Kano ta rusa katafaren bene mai hawa uku da aka yi bisa filin gwamnati da Ganduje ya raba wa ƴan uwa da abokan arziki

    Gwamnatin Kano ta rusa katafaren bene mai hawa uku da aka yi bisa filin gwamnati da Ganduje ya raba wa ƴan uwa da abokan arziki

    TA’ADDANCI A JIHAR NEJA: Yadda ƴan ta’adda su ka ratsa garuruwa, kafin su  kai wa sojoji da mobal farmaki

    TSAUTSAYI: Yadda ‘yan bindiga suka ware da Lami Awarware da Haulatu bayan halartar taron rantsar da Uba Sani a Kaduna

  • Labarai daga Jihohi
  • Wasanni
    DARAJAR ƘWALLON ƘAFA TA KOMA SAUDIYA: Karim Benzema zai riƙa ɗaukar albashin kusan Naira Biliyan 100 a shekara, a ƙungiyar Al-Ittihad

    DARAJAR ƘWALLON ƘAFA TA KOMA SAUDIYA: Karim Benzema zai riƙa ɗaukar albashin kusan Naira Biliyan 100 a shekara, a ƙungiyar Al-Ittihad

    TSOHO MAI RAN ƘARFE: Obasanjo ya zura ƙwallaye uku a wasan sada zumuntar tsoffin ɗaliban sakandare

    TSOHO MAI RAN ƘARFE: Obasanjo ya zura ƙwallaye uku a wasan sada zumuntar tsoffin ɗaliban sakandare

    QATAR 2022: Yadda Croatia, ƙasa mai mutum miliyan 4 ta kori Brazil ƙasa mai mutum miliyan 216

    QATAR 2022: Yadda Croatia, ƙasa mai mutum miliyan 4 ta kori Brazil ƙasa mai mutum miliyan 216

    AMBALIYAR QATAR 2022: Spain ta kori kociya Luis Enrique bayan ta kwashi buhun kunya a hannun Marocco

    AMBALIYAR QATAR 2022: Spain ta kori kociya Luis Enrique bayan ta kwashi buhun kunya a hannun Marocco

    QATAR 2023: Yadda Walid, kociyan Morocco ya rikita duniyar ƙwallon ƙafa cikin watanni 4 kacal

    QATAR 2023: Yadda Walid, kociyan Morocco ya rikita duniyar ƙwallon ƙafa cikin watanni 4 kacal

    QATAR 2022: Dukkan ƙasashen Afrika 4 da su ka taɓa kai wasan kaiwa ga na kusa da na ƙarshe, su na da tauraro a jikin tutocin su

    QATAR 2022: Dukkan ƙasashen Afrika 4 da su ka taɓa kai wasan kaiwa ga na kusa da na ƙarshe, su na da tauraro a jikin tutocin su

    Abubuwan al’ajabi dangane da fatattakar da Morocco ta yi wa Spain daga Qatar 2022

    Abubuwan al’ajabi dangane da fatattakar da Morocco ta yi wa Spain daga Qatar 2022

    QATAR 2022: Ko ƙasashen Afrika za su fidda nahiyar jin kunya a duniyar ‘yan ƙwallo

    QATAR 2022: Ko ƙasashen Afrika za su fidda nahiyar jin kunya a duniyar ‘yan ƙwallo

    DAGARGAZA ARGENTINA: Ƙasar Saudiyya ta ba da hutun kwana Ɗaya a wataya

    DAGARGAZA ARGENTINA: Ƙasar Saudiyya ta ba da hutun kwana Ɗaya a wataya

  • Kiwon Lafiya
  • Nishadi
  • Bidiyo da Hotuna
    Buhari ya tashi zuwa Saudiyya, zai yi Umra ta ƙarshe a matsayin sa na shugaban kasa

    Buhari ya tashi zuwa Saudiyya, zai yi Umra ta ƙarshe a matsayin sa na shugaban kasa

    BIDIYO: Buri da fata na a 2023: Ra’ayoyin jama’a

    BIDIYO: Buri da fata na a 2023: Ra’ayoyin jama’a

    BIDIYO: Ƙogon Al’ajabi, ƙogon Waraka, Ƙogon biyan bukata a jihar Enugu

    BIDIYO: Ƙogon Al’ajabi, ƙogon Waraka, Ƙogon biyan bukata a jihar Enugu

    Mutanen Arewa na da alƙawari da sanin ya kamata, Tinubu za su yi saboda ƙauna da biyayyar da ya nuna wa Buhari – El- Rufai

    Mutanen Arewa na da alƙawari da sanin ya kamata, Tinubu za su yi saboda ƙauna da biyayyar da ya nuna wa Buhari – El- Rufai

    BIDIYO: NAJERIYA @62: Ra’ayoyin ‘yan Najeriya game da mulkin Buhari a tsawon shekaru 7 da suka gabata

    BIDIYO: NAJERIYA @62: Ra’ayoyin ‘yan Najeriya game da mulkin Buhari a tsawon shekaru 7 da suka gabata

    Buhari bai san ƴan ta’adda sun fidda bidiyon da suka ce sai sun sace shi da ni ba sai da na ziyarce shi – El-Rufai

    Buhari bai san ƴan ta’adda sun fidda bidiyon da suka ce sai sun sace shi da ni ba sai da na ziyarce shi – El-Rufai

    Dalilin da ya sa na raɗa wa wasu fitattun gine-gine, da titunan jihar Kaduna sunayen wasu fittattun ƴan asalin jihar

    Dalilin da ya sa na raɗa wa wasu fitattun gine-gine, da titunan jihar Kaduna sunayen wasu fittattun ƴan asalin jihar

    HOTUNA: Ɗan Autan marigayi tsohon sarkin Kano Ado Bayero, Mustapha Ado Bayero, ya auri mata biyu ranar Asabar a  Kano

    HOTUNA: Ɗan Autan marigayi tsohon sarkin Kano Ado Bayero, Mustapha Ado Bayero, ya auri mata biyu ranar Asabar a Kano

    BIDIYO: An yi wa ɗan takarar mu murɗiya a zaɓen fidda gwani na APC a Legas – Masu zanga-zanga

    BIDIYO: An yi wa ɗan takarar mu murɗiya a zaɓen fidda gwani na APC a Legas – Masu zanga-zanga

No Result
View All Result
Premium Times Hausa
No Result
View All Result

Ba a raba kudaden tallafin korona a jihohi ‘bil-hakki-da-gaskiya ba’ – Kungiyar BudgiT

Ashafa MurnaibyAshafa Murnai
April 21, 2021
in Babban Labari
0
Mun kasafta naira bilyan 1.5 tsakanin mu a matsayin tallafin Korona – Shugaban NDDC

Wata Kungiyar bin Diddigin Yadda Ake Gudanar da Ayyukan Gwamnatoci Bisa Gaskiya da Adalci, mai suna BudgiT, ta bayyana damuwa dangabe yadda aka raba kudaden tallafin korona a Najeriya.

A cikin wani Rahoton Bincike kan Yadda aka Kashe Kudin Tallafin Korona, BudgiT ta ce ba a kashe kudaden ko raba kudaden ‘bil-hakki-da-gaskiya’ ba.

“Babban misali a nan, a ranar 7 Ga Afrilu, 2020, COCAVID wadda gamayyar kungiyar masu bada tallafi ce, ta karbi gudummawar tallafin kudade naira biliyan 21.5 kamar yadda PROSHARE BUdgiT ta bayyana a cikin wata sanarwa da ta fitar a ranar Talata.

“A takaicen takaitawa kenan Gwamnatin Tarayya ta raba naira biliyan 288 daga naira biliyan 500 da ta ce ta kebe waje daya domin bayar da daukin tallafin koronar da zai tsamo tattalin arzikin kasar nan.

“To ya zuwa lokacin da mu ka hada wannan rahoto, Kididdigar Bin Diddigin Bincike ta nuna akwai matukar damuwa dangane da irin yadda aka raba kudaden ba a kan gaskiya ba.”

BudgiT ta ce ta bi diddigin yadda aka kashe kudade a hukumomin da ke da ruwa da tsaki da kudaden da cibiyoyi da kungiyoyi su ka bayar da kuma wasu dala bilyan 5.6 wadanda tallafi ne da gudummawa da ita gwamnatin Najeriya ta ce ta ware ta raba.

Bayan gudanar da wannan bincike, Babban Jami’in Gudanarwa na BudgiT, Iyanuolluwa Bolarinwa ya bayyana cewa kwata-kwata akwa rashin adalci da kuma kin aiwatar da rabon tallafin korona da gaskiya.

Ya yi karin hasken cewa BudgiT za ta taimaka wa Gwamnatin Tarayya wajen bayyana mata komai dalla-dalla, domin a warware, kuma kowa ya ga yadda lamarin ba a shirya shi cikin gaskiya da gaskiya ba.

‘Baba-rodo A Rabon Kudin Korona A Kano, Neja, Lagos, Ogun, Enugu da Ribas’:

BudgiT ta buga misali da kwakkwaran binciken da ta ce ta gudanar a Jihohin Neja, Kano, Lagos, Ogun, Enugu da Ribas, inda ta ce jama’a ba su amince da irin yadda aka yi rabon kudaden tallafin korona a jihohin.

BudgiT ta bayyana cewa a wadannan jihohi ta bi diddigi, amma ta kasa samun marasa galihun da ake cewa su ne aka ce an raba wa kudaden, ballantana ta tabbatar.

BudgiT dai ta ce ta aika wa Gwamnatin Tarayya wasikar nuna damuwa dangane da sakamakon da binciken da ta yi kan rabon tallafin korona a Najeriya.

Saboda haka, kungiyar ta ce ta na jiran amsa daga gwamnatin tarayya kafin ta dauki matakina gaba.

Baya-bayan nan PREMIUM TIMES Ta buga wata dambarwar da faru a kotu, yayin da Minista Sadiyya ta ce tabbas an kashe naira milyan 500 a ciyar da dalibai daga gida a jihohi biyu da Abuja.

A wancan rahoton dai Ministar Harkokin Jinkai, Agaji da Inganta Rayuwar Marasa Galihu, Sadiya Farouq, ta kara jaddada cewa tabbas ma’aikatar ta ta kashe fiye da naira milyan 500 wajen ciyar da ‘yan makaranta a lokacin kullen korona, a jihohi biyu da babban birnin tarayya, Abuja.

Akwai karin bayanai na adadin kudaden da aka kashe, wadanda ministar ta yi dangane da shirin wanda aka aiwatar cikin shekarar da ta gabata.

Yayin da ta ke warware wa jama’a shakkun da su ke yi kan gaskiyar adadin kudaden da ake cewa an kashe, a cikin watan Agusta, Sadiya ta bayyana cewa an kashe naira milyan 523,2733,800 wajen ciyar da ’yan makaranta a jihhin Ogun, Lagos da kuma Babban Birnin Tarayya Abuja.

Yadda Labari Ya Sha Bamban:

Amma a cikin wasu takardun bayanai da aka shigar a kotu, a madadin ta, a Babbar Kotun Tarayya da ke Abuja, a ranar 26 Ga Janairu, 2021, ta bayyana cewa ma’aikatar ta ta kashe naira milyan 535,873,800, a gidaje 127,789, sabanin naira milyan 523,273,800 a gidaje 124,589 kamar yadda mai shigar da kara wato kungiyar KHFRI ta gabatar wa kotu, inda ta nemi a bayyana masa filla-fillar kudaden da aka kashe a shirin ciyar da dalibai daga gida a lokacin kullen korona.

Yayin da takardun da Ahmed Abdullahi wanda shi ne lauyan ma’aikatar ya gabatar a kotu ke nuni da cewa an dauki masu dafa abinci har su 5,000 a jihohin Oyo da Lagos da Abuja, wadanda kuma su ka yi aikin dafuwar abinci na kwanaki 20 kamar yadda jami’ar gudanar da shirin, Titilayo ta yi masa bayani.

Wannan bayani na sa ya yi hannun riga da bayanin da Minista Sadiya ta yi a cikin watan Agusta, inda ta bayyana cewa ba dafaffen abinci aka raba wa yara ’yan makarantar ba.

Sai dai kuma abin lura a nan shi ne a wadancan kwanaki 20 da aka ce an dauka ana rabon abincin, dukkan makarantu su na kulle, duk da haka an bayyana cewa dalibai 2,859 ne su ka amfana da tsarin rabon kayan abincin a lokacin kullen korona.

Idan za a iya tunawa, wata Kungiyar Kare Hakkin Jama’a mai suna KHRFI ce ta kai Minista Sadiya da ma’aikatar ta kara a kotu, cikin watan Nuwamba, 2011, ta na neman kotun ta tilasta wadanda kungiyar ke kara su bayyana filla-filla wadanda su ka ci kudin tallafin korona a lokacin zaman gida saboda kullen korona.

Kungiyar ta ce ta yanke shawarar maka su kara kotu, saboda ana zargin an yi sama da fadi da wasu daga cikin makudan kudaden.

Sauran wadanda kungiar ta KHRFI ta maka kotu a kan lamarin sun hada Shigaban lKwamitin Shugaban Kasa kan Dakile Cutar Korona, kuma Sak ataren Gwamnatin Tarayya, Boss Mustapha, sai kuma Hukumar ICPC.

‘Yadda Muka Kashe Wa ’Yan Makarnata Naira 535,873,800 A Lokacin Kullen Korona’-Ahmed Adullahi.

Ahmed Abdullahi ya bayyana cewa, “ba kudade ba ne aka rika kwasa ana rabawa ba”, kayan abinci aka rika saye na naira 4,200 ga kowane gida daya, a kan du dan makaranta daya naira 70. Kan kiyasin cewa a kowane gida akwai dan makaranta akalla uku.

Ya ce an yi a makarantu 2,859, dalibai 382,765.

FCT Abuja a gidaje 29,609 sai kuma gidaje 37,589 a Lagos da kuma wasu gidaje 60,391 a Jihar Ogun.

“An yi wannan aikin rabon tallafi a Lagos cikin watan Mayu, daga ranar 21 zuwa watan Yuni 3, 2020.

“A jihar Ogun kuma daga ranar 17 Ga Yuni zuwa ranar 6 Ga Agusta, 2020.

“Na FCT Abuja kuwa daga Mayy 21 zuwa Mayu 29, 2020.

“Shirin ba kudade ya dauka ya raba ba, kayan abinci ya rika rabawa na adadin naira 4,200 a kowane gida da aka kiyasta akwai dan makaranta uku. Sai aka lissafa kowane dan makaranta abincin naira 70, tsawon kwanaki 20 da ake zuwa makaranta a cikin wata daya.

A FCT an yi a cikin kananan hukumomi shida, makarantu 404, inda aka dauki masu dafa abinci 895, aka raba wa ’yan makaranta su 88,826 a gidajje 29,609 a kan kowane gida naira 4,200, inda kudaden su ka kama naira 124,357,800”

“A Lagos an raba a kananan hukumomi 20, masu dafa abinci 1,419, dan makaranta 112,767, sai kuma gidaje 37,689. Kudin su ka kama N4,200 kowane gida, adadin jimilla N157,873,800.”

Sannan kuma ya bayyana cewa ma’aikatar sa ba ta rike bayanai ta ki bayarwa ba, sai dai kawai wanda aka tambaya bayanan ne ba a hannun sa ba a lokacin.

Batun dalilin da ya sa aka ki bayyana adireshi da lambobin wayar wadanda aka raba wa kayan abincin kuwa, ya bayyana cewa, “wannan wasu bayanai ne na wasu daidaikun mutane da aka rika bi a na ba su tallafi daban-daban a madadin gwamnatin tarayyar Najeriya.”

Ya kara da cewa babu wanda ya bada adireshin sa da nufin a fallasa shi a ce ya na karbar agaji ko tallafi.

“Don haka ma’aikatar ba ta boye wasu bayanai ko kadai saboda wasu dalilai ba.”

Amma shi Babban Daraktan KHFRI, Okere Nnamdi, ya fitar da sanarwar manema labarai cewa kokarin kare kai da ma’aiakatar ta yi ba shi da wata hujja abin dogaro sahihiya.

Ya ce ya kamata a ce idan ma ma’aikatar ta kasa bayar da sunayen wadanda aka bai wa tallafin ko lambobin wayar su, to akalla a samu sunayen makarantun da aka ce an raba wa abincin.

Tags: AbujaHausaLabaraiNajeriyaNews
Previous Post

Zaman dar-dar a kudancin Kaduna kan zargin mutuwar shugabannin Fulani uku da aka yi garkuwa da su

Next Post

HARAJI: KADIRS ta garkame ofisoshin gudanarwar hukumar wutar lantarki ta Kaduna

Ashafa Murnai

Ashafa Murnai

Next Post
HARAJI: KADIRS ta garkame ofisoshin gudanarwar hukumar wutar lantarki ta Kaduna

HARAJI: KADIRS ta garkame ofisoshin gudanarwar hukumar wutar lantarki ta Kaduna

Discussion about this post

Binciko

No Result
View All Result
Karanta

Ramadan Kareem AD

Sabbin Labarai

  • TATTALIN ARZIKI: Ɗanyen man Najeriya ya fara kwantai a duniya, bayan Chana, Turai da Indiya sun koma sayen na Rasha mai rahusa sosai
  • HAJJI 2023: Hukumar Alhazai ta gindiya sabbin sharuɗɗan adadin kwanakin ziyara Madina
  • HANYAR DAMATURU ZUWA BIU: Yadda matafiya ke cin kwakwa Tsawon shekaru 9 an kasa kammala gyaran titin kilomita 125
  • KARKATAR DA NAIRA MILIYAN 289: EFCC ta gurfanar da wasu jami’an gwamnatin Katsina a kotu
  • DARAJAR ƘWALLON ƘAFA TA KOMA SAUDIYA: Karim Benzema zai riƙa ɗaukar albashin kusan Naira Biliyan 100 a shekara, a ƙungiyar Al-Ittihad

Abinda masu karatu ke fadi

  • auto verkopen on ZAMFARA: Mahara sun gudu sun bar bindigar harbo jiragen sama a dajin Gumi da Bukkuyum -Inji ‘Yan Sanda
  • Laser-Haarentfernung mit hygienischen Bedingungen und aktuellen Gesundheitsstandards in der Türkei on An yi min murɗiya ne a zaɓen APC, ban yarda ba sai an sake zaɓe – Korafin Bashir Ahmad
  • Call Girls Sehore on Ƙungiya ta yi kira ga gwamnati ta ware kuɗaɗe domin samar da dabarun bada tazarar Iyali
  • buy aged stripe account on Hukumar NBC ta gayyaci mai gabatar da shirin ‘Berekete’, bayan macen da ta kona gashin kan yarinya barkatai, ta sha mari barkatai a hannun sa
  • research and survey on Gwamnan Edo ya bijire wa umarnin kotu, ya ce sai mai shaidar rigakafin korona zai yi sallar jam’i a masallaci

Fanni

Tweets by PTimesHausa
  • All Homepage Blocks
  • Home
  • Home
  • Main Home

© 2023 JNews - Premium WordPress news & magazine theme by Jegtheme.

No Result
View All Result
  • Labarai
  • Labarai daga Jihohi
  • Wasanni
  • Kiwon Lafiya
  • Nishadi
  • Bidiyo da Hotuna

© 2023 JNews - Premium WordPress news & magazine theme by Jegtheme.