• PREMIUM TIMES |
  • Tallata Hajar ka |
  • Adireshin mu |
  • PTCIJ |
  • Dubawa
Premium Times Hausa
  • Labarai
    • All
    • Duniya
    TA’ADDANCI A JIHAR NEJA: Yadda ƴan ta’adda su ka ratsa garuruwa, kafin su  kai wa sojoji da mobal farmaki

    TA’ADDANCI A JIHAR NEJA: Yadda ƴan ta’adda su ka ratsa garuruwa, kafin su kai wa sojoji da mobal farmaki

    Dalilin da ya sa ƴan bindiga ke ci gaba da kai wa mutane hari a jihar Neja – SSG

    JIHAR NEJA TA KAMA WUTA: Mahara sun kashe sojoji 30, mobal 7, farar hula da dama

    HARIN JIRGIN KASA: Ɗaya daga cikin waɗanda ƴan bindiga suka saki ta yi zanga-zanga a Kaduna

    HARIN JIRGIN KASA: Ɗaya daga cikin waɗanda ƴan bindiga suka saki ta yi zanga-zanga a Kaduna

    Hasalallun Sanatocin APCn da su ka faɗi zaɓen fidda-gwani sun gana da Buhari

    Hasalallun Sanatocin APCn da su ka faɗi zaɓen fidda-gwani sun gana da Buhari

    Abubuwan da ya kamata a sani game da tsarin amfani da dabaru biyu wajen yin rajistar masu zabe – Nazarin DUBAWA

    INEC ba za ta rufe rajistar zaɓen 2023 a ƙarshen Yuni ba – Farfesa Yakubu

    Buhari ya rantsar da sabon Cif Joji na riƙo

    Buhari ya rantsar da sabon Cif Joji na riƙo

    Teacher

    Gwamnati ta umarci makarantu su fara amfani da Tsarin Ƙara wa Malamai Shekarun Ritaya

    ‘Yan sanda sun damke faston da ake zargin yayi wa ‘yar shekara 19 fyade

    ‘Yan sanda sun damke dan shekara 30 din da ya nemi yi wa dattijiya mai shekaru 75 fyade

    Petrol Tankers

    ƊAN KUKA MAI JA WA UWAR SA JIFA: Ƙungiyar IPMAN ta ce ba za ta iya ci gaba da sayar da fetur a garuruwan yankin Igbo ba

  • Labarai daga Jihohi
  • Wasanni
    LMC ta ci tarar Kano Pillars, ta kori shugabanta, Jambul bayan ya gobza wa ‘Rafiri’ naushi a haɓa

    LMC ta ci tarar Kano Pillars, ta kori shugabanta, Jambul bayan ya gobza wa ‘Rafiri’ naushi a haɓa

    Inganta Rayuwar Matasa Ta Hanyar Wasan Kwallon Kafa Da Gudunmawar Al’Ummah A Jigawa, Ahmed Ilallah

    Inganta Rayuwar Matasa Ta Hanyar Wasan Kwallon Kafa Da Gudunmawar Al’Ummah A Jigawa, Ahmed Ilallah

    CHAMPIONS LEAGUE: Ko dai tsinuwar Yaya Toure ta yi tasiri kan Pep Guardiola?

    CHAMPIONS LEAGUE: Ko dai tsinuwar Yaya Toure ta yi tasiri kan Pep Guardiola?

    PILLARS SUN KIRA RUWA: Daga yanzu a Abuja za su rika wasan gida kuma an zaftare musu maki 3

    PILLARS SUN KIRA RUWA: Daga yanzu a Abuja za su rika wasan gida kuma an zaftare musu maki 3

    Yadda Kanawa suka yi ragaraga da motar ƴan  Katsina United saboda Pillars ta buga kunnen doki a Kano

    Yadda Kanawa suka yi ragaraga da motar ƴan Katsina United saboda Pillars ta buga kunnen doki a Kano

    GHANA vs NAJERIYA: Ko Najeriya za ta kauce wa ɗauko buhun kunya na 26 a hannun ‘Black Stars’?

    GHANA vs NAJERIYA: Ko Najeriya za ta kauce wa ɗauko buhun kunya na 26 a hannun ‘Black Stars’?

    Barcelona ta yi wa Madrid dukan kabarin kishiya, ba sani ba sabo ta zura mata kwallaye 4 babu ko ɗaya

    Barcelona ta yi wa Madrid dukan kabarin kishiya, ba sani ba sabo ta zura mata kwallaye 4 babu ko ɗaya

    ‘CHAMPIONS LEAGUE’: Yadda Benzama ya ceto Madrid daga rijiya gaba dubu, ya kori PSG kuma ya dawo da martabar sa a duniyar ƙwallo

    ‘CHAMPIONS LEAGUE’: Yadda Benzama ya ceto Madrid daga rijiya gaba dubu, ya kori PSG kuma ya dawo da martabar sa a duniyar ƙwallo

    YAƘIN UKRANIYA YA CI ƘUNGIYAR CHELSEA: ‘Zan sayar da kulob ɗin na sadaukar da kuɗin ga tallafin waɗanda yaƙin Ukraniya ya kassara’ -Abramovich, mai ƙungiyar kuma ɗan asalin Rasha

    YAƘIN UKRANIYA YA CI ƘUNGIYAR CHELSEA: ‘Zan sayar da kulob ɗin na sadaukar da kuɗin ga tallafin waɗanda yaƙin Ukraniya ya kassara’ -Abramovich, mai ƙungiyar kuma ɗan asalin Rasha

  • Kiwon Lafiya
  • Nishadi
  • Bidiyo da Hotuna
    HOTUNA: Ɗan Autan marigayi tsohon sarkin Kano Ado Bayero, Mustapha Ado Bayero, ya auri mata biyu ranar Asabar a  Kano

    HOTUNA: Ɗan Autan marigayi tsohon sarkin Kano Ado Bayero, Mustapha Ado Bayero, ya auri mata biyu ranar Asabar a Kano

    BIDIYO: An yi wa ɗan takarar mu murɗiya a zaɓen fidda gwani na APC a Legas – Masu zanga-zanga

    BIDIYO: An yi wa ɗan takarar mu murɗiya a zaɓen fidda gwani na APC a Legas – Masu zanga-zanga

    KURUNKUS: Malami ya fito takarar gwamnan Kebbi, ya ce jama’ar jihar ne suka tilasta masa ya fito

    KURUNKUS: Malami ya fito takarar gwamnan Kebbi, ya ce jama’ar jihar ne suka tilasta masa ya fito

    2023: Ɗan takarar shugaban kasa, Rotimi Amaechi ya ziyarci masarautar Dutse

    2023: Ɗan takarar shugaban kasa, Rotimi Amaechi ya ziyarci masarautar Dutse

    LABARI CIKIN HOTUNA: Yadda ƴaƴan jam’iyyar APC da dubban mutanen Kaduna suka yi wa Sanata Uba Sani goma ta arziki

    LABARI CIKIN HOTUNA: Yadda ƴaƴan jam’iyyar APC da dubban mutanen Kaduna suka yi wa Sanata Uba Sani goma ta arziki

    BIDIYO: Shin zaka iya zama da mai dauke da cutar Kanjamau? – Ra’ayoyin mutane

    BIDIYO: Shin zaka iya zama da mai dauke da cutar Kanjamau? – Ra’ayoyin mutane

    Dalilin da ya sa muka yi tattaki har Dubai domin taya Aisha Buhari murnar zagayowar ranar haihuwar ta – Matan Gwamnonin Najeriya

    Dalilin da ya sa muka yi tattaki har Dubai domin taya Aisha Buhari murnar zagayowar ranar haihuwar ta – Matan Gwamnonin Najeriya

    BIDIYO: Yadda ‘yan bindiga suka rika jibga ta kafin a biya naira 50,000 kudin fansa – Dattijo Saidu Dabo

    BIDIYO: Yadda ‘yan bindiga suka rika jibga ta kafin a biya naira 50,000 kudin fansa – Dattijo Saidu Dabo

    ‘Yan mata marasa aure sun fi matan aure amfani da magungunan takaita Iyali – Ma’aikatar Lafiya

    ‘Yan mata marasa aure sun fi matan aure amfani da magungunan takaita Iyali – Ma’aikatar Lafiya

No Result
View All Result
  • Labarai
    • All
    • Duniya
    TA’ADDANCI A JIHAR NEJA: Yadda ƴan ta’adda su ka ratsa garuruwa, kafin su  kai wa sojoji da mobal farmaki

    TA’ADDANCI A JIHAR NEJA: Yadda ƴan ta’adda su ka ratsa garuruwa, kafin su kai wa sojoji da mobal farmaki

    Dalilin da ya sa ƴan bindiga ke ci gaba da kai wa mutane hari a jihar Neja – SSG

    JIHAR NEJA TA KAMA WUTA: Mahara sun kashe sojoji 30, mobal 7, farar hula da dama

    HARIN JIRGIN KASA: Ɗaya daga cikin waɗanda ƴan bindiga suka saki ta yi zanga-zanga a Kaduna

    HARIN JIRGIN KASA: Ɗaya daga cikin waɗanda ƴan bindiga suka saki ta yi zanga-zanga a Kaduna

    Hasalallun Sanatocin APCn da su ka faɗi zaɓen fidda-gwani sun gana da Buhari

    Hasalallun Sanatocin APCn da su ka faɗi zaɓen fidda-gwani sun gana da Buhari

    Abubuwan da ya kamata a sani game da tsarin amfani da dabaru biyu wajen yin rajistar masu zabe – Nazarin DUBAWA

    INEC ba za ta rufe rajistar zaɓen 2023 a ƙarshen Yuni ba – Farfesa Yakubu

    Buhari ya rantsar da sabon Cif Joji na riƙo

    Buhari ya rantsar da sabon Cif Joji na riƙo

    Teacher

    Gwamnati ta umarci makarantu su fara amfani da Tsarin Ƙara wa Malamai Shekarun Ritaya

    ‘Yan sanda sun damke faston da ake zargin yayi wa ‘yar shekara 19 fyade

    ‘Yan sanda sun damke dan shekara 30 din da ya nemi yi wa dattijiya mai shekaru 75 fyade

    Petrol Tankers

    ƊAN KUKA MAI JA WA UWAR SA JIFA: Ƙungiyar IPMAN ta ce ba za ta iya ci gaba da sayar da fetur a garuruwan yankin Igbo ba

  • Labarai daga Jihohi
  • Wasanni
    LMC ta ci tarar Kano Pillars, ta kori shugabanta, Jambul bayan ya gobza wa ‘Rafiri’ naushi a haɓa

    LMC ta ci tarar Kano Pillars, ta kori shugabanta, Jambul bayan ya gobza wa ‘Rafiri’ naushi a haɓa

    Inganta Rayuwar Matasa Ta Hanyar Wasan Kwallon Kafa Da Gudunmawar Al’Ummah A Jigawa, Ahmed Ilallah

    Inganta Rayuwar Matasa Ta Hanyar Wasan Kwallon Kafa Da Gudunmawar Al’Ummah A Jigawa, Ahmed Ilallah

    CHAMPIONS LEAGUE: Ko dai tsinuwar Yaya Toure ta yi tasiri kan Pep Guardiola?

    CHAMPIONS LEAGUE: Ko dai tsinuwar Yaya Toure ta yi tasiri kan Pep Guardiola?

    PILLARS SUN KIRA RUWA: Daga yanzu a Abuja za su rika wasan gida kuma an zaftare musu maki 3

    PILLARS SUN KIRA RUWA: Daga yanzu a Abuja za su rika wasan gida kuma an zaftare musu maki 3

    Yadda Kanawa suka yi ragaraga da motar ƴan  Katsina United saboda Pillars ta buga kunnen doki a Kano

    Yadda Kanawa suka yi ragaraga da motar ƴan Katsina United saboda Pillars ta buga kunnen doki a Kano

    GHANA vs NAJERIYA: Ko Najeriya za ta kauce wa ɗauko buhun kunya na 26 a hannun ‘Black Stars’?

    GHANA vs NAJERIYA: Ko Najeriya za ta kauce wa ɗauko buhun kunya na 26 a hannun ‘Black Stars’?

    Barcelona ta yi wa Madrid dukan kabarin kishiya, ba sani ba sabo ta zura mata kwallaye 4 babu ko ɗaya

    Barcelona ta yi wa Madrid dukan kabarin kishiya, ba sani ba sabo ta zura mata kwallaye 4 babu ko ɗaya

    ‘CHAMPIONS LEAGUE’: Yadda Benzama ya ceto Madrid daga rijiya gaba dubu, ya kori PSG kuma ya dawo da martabar sa a duniyar ƙwallo

    ‘CHAMPIONS LEAGUE’: Yadda Benzama ya ceto Madrid daga rijiya gaba dubu, ya kori PSG kuma ya dawo da martabar sa a duniyar ƙwallo

    YAƘIN UKRANIYA YA CI ƘUNGIYAR CHELSEA: ‘Zan sayar da kulob ɗin na sadaukar da kuɗin ga tallafin waɗanda yaƙin Ukraniya ya kassara’ -Abramovich, mai ƙungiyar kuma ɗan asalin Rasha

    YAƘIN UKRANIYA YA CI ƘUNGIYAR CHELSEA: ‘Zan sayar da kulob ɗin na sadaukar da kuɗin ga tallafin waɗanda yaƙin Ukraniya ya kassara’ -Abramovich, mai ƙungiyar kuma ɗan asalin Rasha

  • Kiwon Lafiya
  • Nishadi
  • Bidiyo da Hotuna
    HOTUNA: Ɗan Autan marigayi tsohon sarkin Kano Ado Bayero, Mustapha Ado Bayero, ya auri mata biyu ranar Asabar a  Kano

    HOTUNA: Ɗan Autan marigayi tsohon sarkin Kano Ado Bayero, Mustapha Ado Bayero, ya auri mata biyu ranar Asabar a Kano

    BIDIYO: An yi wa ɗan takarar mu murɗiya a zaɓen fidda gwani na APC a Legas – Masu zanga-zanga

    BIDIYO: An yi wa ɗan takarar mu murɗiya a zaɓen fidda gwani na APC a Legas – Masu zanga-zanga

    KURUNKUS: Malami ya fito takarar gwamnan Kebbi, ya ce jama’ar jihar ne suka tilasta masa ya fito

    KURUNKUS: Malami ya fito takarar gwamnan Kebbi, ya ce jama’ar jihar ne suka tilasta masa ya fito

    2023: Ɗan takarar shugaban kasa, Rotimi Amaechi ya ziyarci masarautar Dutse

    2023: Ɗan takarar shugaban kasa, Rotimi Amaechi ya ziyarci masarautar Dutse

    LABARI CIKIN HOTUNA: Yadda ƴaƴan jam’iyyar APC da dubban mutanen Kaduna suka yi wa Sanata Uba Sani goma ta arziki

    LABARI CIKIN HOTUNA: Yadda ƴaƴan jam’iyyar APC da dubban mutanen Kaduna suka yi wa Sanata Uba Sani goma ta arziki

    BIDIYO: Shin zaka iya zama da mai dauke da cutar Kanjamau? – Ra’ayoyin mutane

    BIDIYO: Shin zaka iya zama da mai dauke da cutar Kanjamau? – Ra’ayoyin mutane

    Dalilin da ya sa muka yi tattaki har Dubai domin taya Aisha Buhari murnar zagayowar ranar haihuwar ta – Matan Gwamnonin Najeriya

    Dalilin da ya sa muka yi tattaki har Dubai domin taya Aisha Buhari murnar zagayowar ranar haihuwar ta – Matan Gwamnonin Najeriya

    BIDIYO: Yadda ‘yan bindiga suka rika jibga ta kafin a biya naira 50,000 kudin fansa – Dattijo Saidu Dabo

    BIDIYO: Yadda ‘yan bindiga suka rika jibga ta kafin a biya naira 50,000 kudin fansa – Dattijo Saidu Dabo

    ‘Yan mata marasa aure sun fi matan aure amfani da magungunan takaita Iyali – Ma’aikatar Lafiya

    ‘Yan mata marasa aure sun fi matan aure amfani da magungunan takaita Iyali – Ma’aikatar Lafiya

No Result
View All Result
Premium Times Hausa
No Result
View All Result

Yadda abokan Osinbajo suka yi wa mutanen Nasarawa ambaliyar ‘Goma Ta Arziki’ da tallafin kudade da ababen more rayuwa

Mohammed LerebyMohammed Lere
March 13, 2021
in Rahotanni
0
Yadda abokan Osinbajo suka yi wa mutanen Nasarawa ambaliyar ‘Goma Ta Arziki’ da tallafin  kudade da ababen more rayuwa

A ranar 8 ga watan Maris ne kusan ƴan ƙananun ƴan kasuwa 50 suka samu tagomashi a garin Lafia, babban birnin Jihar Nasarawa bayan da abokan mataimakin shugaban ƙasa Yemi Osinbajo suka ƙaddamar da wani tsarin tallafi, na raba wa mutane N100,000 kowannen su domin taimakon masu ƙananan sana’o’i da talakawan garin.

Abokan Mataimakin shugaban ƙasa suna da’awar riƙo da manufofin farfesa Yemi Osinbajo ne tare da yaba masa kan salon shugabancin sa da ya ke samun buhubuhu na yabo da addu’o’i na musamman, da kuma yin tafiya da kowa ba yare da ya nuna banbancin addini ko na siyasa ba.

Babu shakka, dalilin da ya sa mutane ke daɗa ƙaunarsa bai wuce halayyarsa ta faran-faran da kuma kyautata zato ba. Matsayin a siyasance tun daga fari ya ba shi ƙima da sanya shi kasancewa ɗaya daga cikin ƴan siyasan da ake ƙona a ƙasar nan.

A ƙoƙarin taya shi murnar ranar haihuwarsa ta cika shekaru 64 a wannan shekara, abokan nasa sun antaya ne jihar Nasarawa, inda a nan ne mai girma Mataimakin Shugaban Ƙasar a watan Disamba, 2020 ya samu sarautar gargajiya ta ‘Madagun Jihar Nasarawa’ wanda a Turance ke nufin, ‘Leader and Captain.’

Babu abin mamaki a ciki kan dalilin da ya sa suka zaɓi Lafia domin yin murnar bukin idan aka yi la’akari da irin tarin ƙauna da goyon baya da kulawa da mataimakin shugaban ƙasar da kuma maigidansa, shugaba Muhammadu Buhari suke samu daga al’ummar garin ta Lafia.

Taron wanda aka gabatar da shi a fadar sarki ya samu halartar manyan baƙi da suka haɗa da: Dr. Emmanuel Akabe, mataimakin gwamnan jihar da kuma manyan mutane daga ciki da wajen jihar waɗanda suka yi san-barka da yi wa mataimakin shugaban ƙasar addu’o’i na samun nasara kan abubuwan da ya sa a gaba.

An buɗe taron da addu’o’i ga mataimakin shugaban ƙasar tare da kuma iyalansa kafin fara ba da tallafin ga ƴan kasuwar tare da taya mataimakin murna kan zagayowar ranar haihuwarsa.

Sarkin Lafia, Mai Shari’a, Justice Sidi Bage Mohammad (rtd), ya yi masa addu’o’in na musamman da kuma fatan tsawon rai da zama cikin ƙoshin lafiya, nutsuwa da ɗaukaka ga mataimakin shugaban ƙasar wajen cigaba da amfanar da ƙasar da gogayyar da yake da ita.

“Ina mai maka fatan Allah ya ƙara maka tsawon rai da ƙoshin lafiya da wadata da biyan buƙata. Ina mai farincikin cewa barka da ranar haihuwarka,” in ji sarkin.

Sarkin dai ya bayyana mataimakin shugaban a matsayin mai tausayi da ƙanƙan da kai kuma ɗan ƙasa maras nuna ƙabilanci. Sannan ya yi addu’a kan ɗorewar zaman lafiya da haɗin-kai a tsakanin al’ummun ƙasar nan.

Babban mai masauƙin baƙi, mai girma Eng. A.A Sule wanda mataimakinsa, Dr. Emmanuel Akabe, ya wakilce shi, wanda ya yi maraba lale da abokan Osinbajo tare da yin godiya gare su bisa yanke shawarar zuwa Lafiya domin yin bikin murnar zagayowar ranar haihuwar mataimakin.

Bayan tantance waɗanda za su ci gajiyar tallafin, abokan na mataimakin shugaban ƙasar, sun rarraba tallafin naira miliyan biyar ga mutane hamsin waɗanda yawancinsu mata ne da suka zo daga ƙananan hukumomi daban-daban.

Kowanne mutum ɗaya dai ya samu naira dubu ɗari. Wannan dai na ɗaya daga cikin yunƙuri na mataimakin shugaban ƙasar na ba da tallafi domin rage talauci a tsakanin alummar da kuma haɓaka tattalin arziƙi.

Har’ila yau, a ƙoƙarinsu na magance matsalar ruwan sha da shiyyoyi huɗu suke fama da ita, abokan mataimakin shugaban ƙasar sun gina fanfon burtsatse a Mararaba da Akunza da Kausakuwa da Ahuma da Kudancin Lafia.

Sannan kuma, sun raba keken ɗanki ga wasu da suka ci gajiyar shirin, inda sakataren ƙungiyar teloli, Safiyanu Abubakar, ya nuna farin cikinsu tare da gode musu kan wannan aikin lada. Ya kuma tabbatar musu da cewa za su yi amfani da su wajen haɓaka ƙananun kasuwanci.

A yayin magana a wurin taron, Osinbajo, wanda Malam Gambo Manzo, mai ba da shawara na musamman ga mataimakin shugaban ƙasar kan al’amuran siyasa, ya ja hankulan waɗanda suka ji gajiyar kan su mayar da hankali wajen yin abin da ya dace da kuɗin.

Kamar yadda ya faɗa, shirin an yi ne domin ƙarfafa wa masu ƙananun sana’o’i da talakawan futik wajen dogaro da kansu da kuma kaucewa tsammani na ayyuka masu romo.

“Mun gina rijiyoyin burtsatse a unguwanni huɗu a ƙarƙashin wannan masarauta da ba da jari na N100,000 ga mutane hamsin masu ƙananan sana’o’i domin bunƙasa kasuwanci da kuma dogaro da kai,” ya faɗa.

Hon Abubakar Sarki Dahiru, ɗan majalisa mai wakiltar Lafia Obin, wanda shi ne ya wakilci abokan Osinbajo, ya gode wa mutanen Lafia saboda fitowa da suka yi da kuma addu’o’i. Sannan ya bayyana cewa waɗannan fanfunan burtsatse an yi su ne kafin zuwa lokacin da za a jawo musu bututun ruwa zuwa unguwannin da abin ya shafa.

Hon. Hafeez Kawu wanda a yanzu ke wakiltar mutanen Tarauni a jihar Kano, shi ma ya yaba wa mataimakin shugaban ƙasar.

“Ya ɗauke ni tamkar ɗa ba tare da la’akari da bambanci na addini da ƙabila ba. Sannan ya kasance jan gwarzon shugaba. Muna fatan ubangiji ya ƙara lafiya,” ya faɗa.

“Mutanen da suka ci gajiyar waɗannan fanfuna sun cancanci hakan saboda ƙaracin tsaftataccen ruwan sha da ake fama da shi. Don haka, wannan shiri zai tabbatar da samuwar wadataccen ruwan sha. Saboda haka, wannan sadaƙatul jariya ce da kowa zai mora.”

Hadeeza Sabo Jibrin, shugabar Ƙungiyar mata ‘Yan kasuwa da Ƙungiyar Gamayyar Ƴan kasuwa na Musamman, a madadin waɗanda suka ci gajiyar shirin, ta gode wa abokan Osinbajo kan wannan tallafi, inda ta ce; “Mun yi farin ciki game da wannan tallafi kuma muna fatan hakan zai ɗore.”

Tags: AbujaHausaLabaraiLafiyaNasarawaNewsOsinbajo
Previous Post

Yadda na yi gudun-famfalaki safiyar yau Asabar a hanyar gona ta –Shehu Sani

Next Post

Sanusi Lamido ya gaji Kakansa, an nada shi jagoran Darikar Tijjaniya a Najeriya

Next Post
Sanusi Lamido ya gaji Kakansa, an nada shi jagoran Darikar Tijjaniya a Najeriya

Sanusi Lamido ya gaji Kakansa, an nada shi jagoran Darikar Tijjaniya a Najeriya

Binciko

No Result
View All Result
Karanta

Ramadan Kareem AD

Sabbin Labarai

  • ‘Ga mu nan tafe, duk inda kuke za mu kutsa mu yi ragaraga da ku” – Sakon Buhari ga ‘yan bindigan da suka kai harin Shiroro
  • Wike ya nuna Ko-In-Kula ga tawagar sulhu da Atiku ya aika masa can kasar Turkiya in da yake hutu
  • RIKICIN PDP: Yadda ƙwararrun masu tsaron gida ke neman hana Atiku cin bugun ‘fanaritin sa’ na ƙarshe
  • TA’ADDANCI A JIHAR NEJA: Yadda ƴan ta’adda su ka ratsa garuruwa, kafin su kai wa sojoji da mobal farmaki
  • ƘORAFE-ƘORAFEN MANYAN PDP KAN ATIKU: ‘Zan bi su gida-gida ina sasantawa da su’ – Inji Atiku

Abinda masu karatu ke fadi

  • Google on Masarautar Kano: Hassada Ta Sa Wasu Na Neman Wofintar Da Kokarin Su Danfodiyo! Daga Imam Murtadha Gusau
  • Kuşburnu Çekirdek Yağı on Dalilin da ya sa muka yi sallar Idi ranar Laraba a Bauchi, muka ki bin sanarwar Sarkin musulmi – Sheikh Dahiru Bauchi
  • Google on HARKALLAR BILIYAN 3.6: Ba nine Balan da ke jerin sunayen masu mallakin kamfanin Adda ba – Gwamna Bala
  • Google on SIYASAR ZAMFARA : Maitaimakawa tsohon dan takarar gwamna a APC akan harkar jarida ya sauya sheka
  • Google on RAMIN MUGUNTA: Yadda Boko Haram suka afkawa bam din da suka dana wa Sojojin Najeriya

Fanni

Tweets by PTimesHausa
  • All Homepage Blocks
  • Home
  • Home
  • Main Home

© 2022 JNews - Premium WordPress news & magazine theme by Jegtheme.

No Result
View All Result
  • Labarai
  • Labarai daga Jihohi
  • Wasanni
  • Kiwon Lafiya
  • Nishadi
  • Bidiyo da Hotuna

© 2022 JNews - Premium WordPress news & magazine theme by Jegtheme.