• PREMIUM TIMES |
  • Tallata Hajar ka |
  • Adireshin mu |
  • PTCIJ |
  • Dubawa
Premium Times Hausa
  • Labarai
    • All
    • Duniya
    Gwamnatin Kano ta rusa katafaren bene mai hawa uku da aka yi bisa filin gwamnati da Ganduje ya raba wa ƴan uwa da abokan arziki

    Gwamnatin Kano ta rusa katafaren bene mai hawa uku da aka yi bisa filin gwamnati da Ganduje ya raba wa ƴan uwa da abokan arziki

    TA’ADDANCI A JIHAR NEJA: Yadda ƴan ta’adda su ka ratsa garuruwa, kafin su  kai wa sojoji da mobal farmaki

    TSAUTSAYI: Yadda ‘yan bindiga suka ware da Lami Awarware da Haulatu bayan halartar taron rantsar da Uba Sani a Kaduna

    Sojojin Najariya sun kara ragargaza wa Boko Haram motocin yaki bakwai

    Sojoji sun dagargaza matatun mai 47 sun kama barayin mai 65 – Hedikwatar tsaro na kasa

    HAJJI 2023: Yadda jirgin maniyyatan Jigawa ya koma Kano ba shiri, bayan ya samu matsala cikin sararin samaniyar Kamaru

    HAJJI 2023: Yadda jirgin maniyyatan Jigawa ya koma Kano ba shiri, bayan ya samu matsala cikin sararin samaniyar Kamaru

    GANAWAR TINUBU DA NLC: Ƙungiyar Ƙwadago ta ce a tilas a soke ƙarin kuɗin mai, an shammaci ‘yan Najeriya

    GANAWAR TINUBU DA NLC: Ƙungiyar Ƙwadago ta ce a tilas a soke ƙarin kuɗin mai, an shammaci ‘yan Najeriya

    Buhari-signing-2020-budget

    Gwamnatin tsohon shugaban kasa Buhari ta sanar da sabbin nade-nade a daidai ana rantsar da Tinubu shugaban kasa

    Minista Sadiya ta miƙa ragamar Ma’aikatar Harkokin Jinƙai ga Babban Sakatare

    Minista Sadiya ta miƙa ragamar Ma’aikatar Harkokin Jinƙai ga Babban Sakatare

    2015-2023: ‘Na yi sukuwa ta lafiya, na kai zamiya lafiya’ – Buhari

    BANKWANA DA BUHARI: ‘Tinubu yau mafarkin ka ya zama gaskiya, Allah ya sa ka kai Najeriya fiye da inda na kai ta’ – Nasihar Buhari ga Asiwaju

    Tsakanin Sanata Barau da Gwamna Ganduje, Daga Jaafar Jaafar

    Ba zan jira Litinin ba, tun Lahadi zan mika mulki ga Abba Gida-Gida in kama gaba na – Ganduje

  • Labarai daga Jihohi
  • Wasanni
    TSOHO MAI RAN ƘARFE: Obasanjo ya zura ƙwallaye uku a wasan sada zumuntar tsoffin ɗaliban sakandare

    TSOHO MAI RAN ƘARFE: Obasanjo ya zura ƙwallaye uku a wasan sada zumuntar tsoffin ɗaliban sakandare

    QATAR 2022: Yadda Croatia, ƙasa mai mutum miliyan 4 ta kori Brazil ƙasa mai mutum miliyan 216

    QATAR 2022: Yadda Croatia, ƙasa mai mutum miliyan 4 ta kori Brazil ƙasa mai mutum miliyan 216

    AMBALIYAR QATAR 2022: Spain ta kori kociya Luis Enrique bayan ta kwashi buhun kunya a hannun Marocco

    AMBALIYAR QATAR 2022: Spain ta kori kociya Luis Enrique bayan ta kwashi buhun kunya a hannun Marocco

    QATAR 2023: Yadda Walid, kociyan Morocco ya rikita duniyar ƙwallon ƙafa cikin watanni 4 kacal

    QATAR 2023: Yadda Walid, kociyan Morocco ya rikita duniyar ƙwallon ƙafa cikin watanni 4 kacal

    QATAR 2022: Dukkan ƙasashen Afrika 4 da su ka taɓa kai wasan kaiwa ga na kusa da na ƙarshe, su na da tauraro a jikin tutocin su

    QATAR 2022: Dukkan ƙasashen Afrika 4 da su ka taɓa kai wasan kaiwa ga na kusa da na ƙarshe, su na da tauraro a jikin tutocin su

    Abubuwan al’ajabi dangane da fatattakar da Morocco ta yi wa Spain daga Qatar 2022

    Abubuwan al’ajabi dangane da fatattakar da Morocco ta yi wa Spain daga Qatar 2022

    QATAR 2022: Ko ƙasashen Afrika za su fidda nahiyar jin kunya a duniyar ‘yan ƙwallo

    QATAR 2022: Ko ƙasashen Afrika za su fidda nahiyar jin kunya a duniyar ‘yan ƙwallo

    DAGARGAZA ARGENTINA: Ƙasar Saudiyya ta ba da hutun kwana Ɗaya a wataya

    DAGARGAZA ARGENTINA: Ƙasar Saudiyya ta ba da hutun kwana Ɗaya a wataya

    QATAR 2022: 2:1: Saudiyya ta kafa tarihin karya gadara da tutiyar buga wasan Agentina 36 a jere babu rashin nasara

    QATAR 2022: 2:1: Saudiyya ta kafa tarihin karya gadara da tutiyar buga wasan Agentina 36 a jere babu rashin nasara

  • Kiwon Lafiya
  • Nishadi
  • Bidiyo da Hotuna
    Buhari ya tashi zuwa Saudiyya, zai yi Umra ta ƙarshe a matsayin sa na shugaban kasa

    Buhari ya tashi zuwa Saudiyya, zai yi Umra ta ƙarshe a matsayin sa na shugaban kasa

    BIDIYO: Buri da fata na a 2023: Ra’ayoyin jama’a

    BIDIYO: Buri da fata na a 2023: Ra’ayoyin jama’a

    BIDIYO: Ƙogon Al’ajabi, ƙogon Waraka, Ƙogon biyan bukata a jihar Enugu

    BIDIYO: Ƙogon Al’ajabi, ƙogon Waraka, Ƙogon biyan bukata a jihar Enugu

    Mutanen Arewa na da alƙawari da sanin ya kamata, Tinubu za su yi saboda ƙauna da biyayyar da ya nuna wa Buhari – El- Rufai

    Mutanen Arewa na da alƙawari da sanin ya kamata, Tinubu za su yi saboda ƙauna da biyayyar da ya nuna wa Buhari – El- Rufai

    BIDIYO: NAJERIYA @62: Ra’ayoyin ‘yan Najeriya game da mulkin Buhari a tsawon shekaru 7 da suka gabata

    BIDIYO: NAJERIYA @62: Ra’ayoyin ‘yan Najeriya game da mulkin Buhari a tsawon shekaru 7 da suka gabata

    Buhari bai san ƴan ta’adda sun fidda bidiyon da suka ce sai sun sace shi da ni ba sai da na ziyarce shi – El-Rufai

    Buhari bai san ƴan ta’adda sun fidda bidiyon da suka ce sai sun sace shi da ni ba sai da na ziyarce shi – El-Rufai

    Dalilin da ya sa na raɗa wa wasu fitattun gine-gine, da titunan jihar Kaduna sunayen wasu fittattun ƴan asalin jihar

    Dalilin da ya sa na raɗa wa wasu fitattun gine-gine, da titunan jihar Kaduna sunayen wasu fittattun ƴan asalin jihar

    HOTUNA: Ɗan Autan marigayi tsohon sarkin Kano Ado Bayero, Mustapha Ado Bayero, ya auri mata biyu ranar Asabar a  Kano

    HOTUNA: Ɗan Autan marigayi tsohon sarkin Kano Ado Bayero, Mustapha Ado Bayero, ya auri mata biyu ranar Asabar a Kano

    BIDIYO: An yi wa ɗan takarar mu murɗiya a zaɓen fidda gwani na APC a Legas – Masu zanga-zanga

    BIDIYO: An yi wa ɗan takarar mu murɗiya a zaɓen fidda gwani na APC a Legas – Masu zanga-zanga

No Result
View All Result
  • Labarai
    • All
    • Duniya
    Gwamnatin Kano ta rusa katafaren bene mai hawa uku da aka yi bisa filin gwamnati da Ganduje ya raba wa ƴan uwa da abokan arziki

    Gwamnatin Kano ta rusa katafaren bene mai hawa uku da aka yi bisa filin gwamnati da Ganduje ya raba wa ƴan uwa da abokan arziki

    TA’ADDANCI A JIHAR NEJA: Yadda ƴan ta’adda su ka ratsa garuruwa, kafin su  kai wa sojoji da mobal farmaki

    TSAUTSAYI: Yadda ‘yan bindiga suka ware da Lami Awarware da Haulatu bayan halartar taron rantsar da Uba Sani a Kaduna

    Sojojin Najariya sun kara ragargaza wa Boko Haram motocin yaki bakwai

    Sojoji sun dagargaza matatun mai 47 sun kama barayin mai 65 – Hedikwatar tsaro na kasa

    HAJJI 2023: Yadda jirgin maniyyatan Jigawa ya koma Kano ba shiri, bayan ya samu matsala cikin sararin samaniyar Kamaru

    HAJJI 2023: Yadda jirgin maniyyatan Jigawa ya koma Kano ba shiri, bayan ya samu matsala cikin sararin samaniyar Kamaru

    GANAWAR TINUBU DA NLC: Ƙungiyar Ƙwadago ta ce a tilas a soke ƙarin kuɗin mai, an shammaci ‘yan Najeriya

    GANAWAR TINUBU DA NLC: Ƙungiyar Ƙwadago ta ce a tilas a soke ƙarin kuɗin mai, an shammaci ‘yan Najeriya

    Buhari-signing-2020-budget

    Gwamnatin tsohon shugaban kasa Buhari ta sanar da sabbin nade-nade a daidai ana rantsar da Tinubu shugaban kasa

    Minista Sadiya ta miƙa ragamar Ma’aikatar Harkokin Jinƙai ga Babban Sakatare

    Minista Sadiya ta miƙa ragamar Ma’aikatar Harkokin Jinƙai ga Babban Sakatare

    2015-2023: ‘Na yi sukuwa ta lafiya, na kai zamiya lafiya’ – Buhari

    BANKWANA DA BUHARI: ‘Tinubu yau mafarkin ka ya zama gaskiya, Allah ya sa ka kai Najeriya fiye da inda na kai ta’ – Nasihar Buhari ga Asiwaju

    Tsakanin Sanata Barau da Gwamna Ganduje, Daga Jaafar Jaafar

    Ba zan jira Litinin ba, tun Lahadi zan mika mulki ga Abba Gida-Gida in kama gaba na – Ganduje

  • Labarai daga Jihohi
  • Wasanni
    TSOHO MAI RAN ƘARFE: Obasanjo ya zura ƙwallaye uku a wasan sada zumuntar tsoffin ɗaliban sakandare

    TSOHO MAI RAN ƘARFE: Obasanjo ya zura ƙwallaye uku a wasan sada zumuntar tsoffin ɗaliban sakandare

    QATAR 2022: Yadda Croatia, ƙasa mai mutum miliyan 4 ta kori Brazil ƙasa mai mutum miliyan 216

    QATAR 2022: Yadda Croatia, ƙasa mai mutum miliyan 4 ta kori Brazil ƙasa mai mutum miliyan 216

    AMBALIYAR QATAR 2022: Spain ta kori kociya Luis Enrique bayan ta kwashi buhun kunya a hannun Marocco

    AMBALIYAR QATAR 2022: Spain ta kori kociya Luis Enrique bayan ta kwashi buhun kunya a hannun Marocco

    QATAR 2023: Yadda Walid, kociyan Morocco ya rikita duniyar ƙwallon ƙafa cikin watanni 4 kacal

    QATAR 2023: Yadda Walid, kociyan Morocco ya rikita duniyar ƙwallon ƙafa cikin watanni 4 kacal

    QATAR 2022: Dukkan ƙasashen Afrika 4 da su ka taɓa kai wasan kaiwa ga na kusa da na ƙarshe, su na da tauraro a jikin tutocin su

    QATAR 2022: Dukkan ƙasashen Afrika 4 da su ka taɓa kai wasan kaiwa ga na kusa da na ƙarshe, su na da tauraro a jikin tutocin su

    Abubuwan al’ajabi dangane da fatattakar da Morocco ta yi wa Spain daga Qatar 2022

    Abubuwan al’ajabi dangane da fatattakar da Morocco ta yi wa Spain daga Qatar 2022

    QATAR 2022: Ko ƙasashen Afrika za su fidda nahiyar jin kunya a duniyar ‘yan ƙwallo

    QATAR 2022: Ko ƙasashen Afrika za su fidda nahiyar jin kunya a duniyar ‘yan ƙwallo

    DAGARGAZA ARGENTINA: Ƙasar Saudiyya ta ba da hutun kwana Ɗaya a wataya

    DAGARGAZA ARGENTINA: Ƙasar Saudiyya ta ba da hutun kwana Ɗaya a wataya

    QATAR 2022: 2:1: Saudiyya ta kafa tarihin karya gadara da tutiyar buga wasan Agentina 36 a jere babu rashin nasara

    QATAR 2022: 2:1: Saudiyya ta kafa tarihin karya gadara da tutiyar buga wasan Agentina 36 a jere babu rashin nasara

  • Kiwon Lafiya
  • Nishadi
  • Bidiyo da Hotuna
    Buhari ya tashi zuwa Saudiyya, zai yi Umra ta ƙarshe a matsayin sa na shugaban kasa

    Buhari ya tashi zuwa Saudiyya, zai yi Umra ta ƙarshe a matsayin sa na shugaban kasa

    BIDIYO: Buri da fata na a 2023: Ra’ayoyin jama’a

    BIDIYO: Buri da fata na a 2023: Ra’ayoyin jama’a

    BIDIYO: Ƙogon Al’ajabi, ƙogon Waraka, Ƙogon biyan bukata a jihar Enugu

    BIDIYO: Ƙogon Al’ajabi, ƙogon Waraka, Ƙogon biyan bukata a jihar Enugu

    Mutanen Arewa na da alƙawari da sanin ya kamata, Tinubu za su yi saboda ƙauna da biyayyar da ya nuna wa Buhari – El- Rufai

    Mutanen Arewa na da alƙawari da sanin ya kamata, Tinubu za su yi saboda ƙauna da biyayyar da ya nuna wa Buhari – El- Rufai

    BIDIYO: NAJERIYA @62: Ra’ayoyin ‘yan Najeriya game da mulkin Buhari a tsawon shekaru 7 da suka gabata

    BIDIYO: NAJERIYA @62: Ra’ayoyin ‘yan Najeriya game da mulkin Buhari a tsawon shekaru 7 da suka gabata

    Buhari bai san ƴan ta’adda sun fidda bidiyon da suka ce sai sun sace shi da ni ba sai da na ziyarce shi – El-Rufai

    Buhari bai san ƴan ta’adda sun fidda bidiyon da suka ce sai sun sace shi da ni ba sai da na ziyarce shi – El-Rufai

    Dalilin da ya sa na raɗa wa wasu fitattun gine-gine, da titunan jihar Kaduna sunayen wasu fittattun ƴan asalin jihar

    Dalilin da ya sa na raɗa wa wasu fitattun gine-gine, da titunan jihar Kaduna sunayen wasu fittattun ƴan asalin jihar

    HOTUNA: Ɗan Autan marigayi tsohon sarkin Kano Ado Bayero, Mustapha Ado Bayero, ya auri mata biyu ranar Asabar a  Kano

    HOTUNA: Ɗan Autan marigayi tsohon sarkin Kano Ado Bayero, Mustapha Ado Bayero, ya auri mata biyu ranar Asabar a Kano

    BIDIYO: An yi wa ɗan takarar mu murɗiya a zaɓen fidda gwani na APC a Legas – Masu zanga-zanga

    BIDIYO: An yi wa ɗan takarar mu murɗiya a zaɓen fidda gwani na APC a Legas – Masu zanga-zanga

No Result
View All Result
Premium Times Hausa
No Result
View All Result

Tantance korafin Sanata Dino game maganin rigakafin Korona na Astrazeneca – Binciken DUBAWA

Silas JonathanbySilas Jonathan
March 17, 2021
in Kiwon Lafiya, Labarai
0
Dino Melaye

Dino Melaye

Wani tsohon dan majalisa a Najeriya ya yi korafin rashin ingancin maganin rigakafin Korona na kamfanin AstraZeneca.

Zargi: A wani bidiyon da ya wallafa a shafukansa na Instagram da Twitter, tsohon dan majalisa sanata Dino Melaye ya ce Najeriya ba ta yi zabi mai kyau ba da ta zabi allurar rigakafin COVID-19 daga kamfanin magunguna na AstraZeneca.

Yayin da ake hankoron ganin an samar da allurar rigafin COVID-19, Najeriya ta karbi ruwan maganin miliyan 3.94 na AstraZeneca/Oxford. Ranar biyu ga watan Maris 2021 allurar ta iso daga COVAX, wanda gamayyar hadin guiwa ce tsakanin CEPI Gavi, UNICEF da Hukumar Lafiya ta Duniya (WHO).

Cibiyar magunguna ta Serum (SII) da ke Indiya ce ta sarrafa allurar AstraZeneca/Oxford wa COVAX. COVAX shi ne ginshikin samar da allurar rigafin na COVID-19 domin aikin shi she ne ya kula da sarrafawa da samar da allurar rigakafin, ya kuma tabbatar cewa kowa ya sami damar yin gwajin ko yana/tana dauke da COVID-19. Idan kuma an yi gwajin an sami mutun da cutar, COVAX zai tabbatar an samar da magani ba tare da nuna wariya ko banbanci ba.

Dan haka ne COVAX ya kaddamar da wata hanyar samar da kudi da ake kira Advanced Market Commitment (AMC). Wannan yarjejeniya ce da aka yi a hukumance dan rage farashin allurar rigakafin wa kasashe marasa karfi da masu matsakaicin karfi musamman dan cutar na da saurin hallaka mutane. Wannan mataki da aka dauka zai tallafawa kasashe 92, marasa karfi da masu matsakaicin karfi a Afirka.

Najeriya ta kasance daga cikin wadannan kasashe, kuma ana sa ran samar da kason farko na magungunan su kai ga wadannan kasashen baki daya cikin watanni hudu na farkon wannan shekara ta 2021.

Ghana ce ta fara samun magungunan, inda ta sami guda 600,000 sai Ivory Coast na biye da ita da guda 500,000. Najeriya ce ta sami mafi yawa daga cikin kason farkon, kuma ta na sa ran samun milliyan 16 baki daya, daga cikin adadin da za’a rabawa kasashen 92, sau hudu.

Allurara AstraZeneca na da mahimmanci sosai. Na farko dai ba ta da tsada. Ana saida ta a kan pound 2.50 kowace kwalba. Dan haka za ta fi saukin sha’ani musamman saboda adadin kasashen da ake so a baiwa kyauta na da yawa. Bacin fargabar da Afirka ta Kudu ta nuna bayan da ta ki amincewa da allurar, ana ganin AstraZenecan za ta fi dacewa da kasashe masu tasowa kamar Najeriya tunda akwai arha, kuma ana iya ajiye ta a kowani irin Firji ba kamar Pfizer da Moderna ba wadanda ke bukatar sanyi sosai daga -20 zuwa -70 bisa ma’aunin Celsius.

Ranar talata wani mai amfani da shafin Instagram mai suna Tunde Ednut @kingtundeednut ya wallafa bidiyo mai tsawon miniti biyar da sakan shidda, na sanata Dino Melaye ya na sukar gwamnati a kan allurar ta AstraZeneca.

A cewar sanatan, Najeriya ta yi zaben tumun dare da ta zabi AstraZeneca domin a duk cikin allurai hudun da WHO ta amince a yi amfani da su a duniya, ita ce ba ta karfi kuma ta fi kowane hadarin janyo illoli. Sanatan ya ce bayan mutun ya karbi allurar zai iya samun zafin jiki, ciwon kai, gajiya, ciwo a naman fata, zazzabi, sanyi, da zafin kashi musamman a mahada sannan da amai.

Melaye ya kuma yi zargin cewa babban bankin Najeriya (CBN) ya ware nera biliyan 300 dan wannan allurar rigakafin.

“Gwamnatin Najeriya ba ta yi wa Najeriya zaben kirki ba. Akwai allurai hudu. Wanda ya fi rashin karfi cikinsu gwamnatin ta zaba. Wannan ne kuma ya fi yi ma mutane illa. Idan muka duba sakamakon gwajin kaifin alluran hudu da aka yi, za mu ga cewa kaifin AstraZeneca wajen inganta garkuwar jikin mutun ya tsaya ne a kasha 62 cikin 100 bayan kwanki 14 da yin allurar. A yayin da Pfizer yake kashi 95 cikin 100 bayan kwanaki 28 bayan an yi allurar kasha na biyu. Moderna na kashi 94 cikin 100 a yayinda Johnson and Johnson ke kashi 74 cikin 100. CBN ta ware nera dubu billiyan 300 dan wadannan allurai, wannan babban kuskure ne kuma bai kamata ba. Ba su kyauta ba da suka zabi wannan allurar.”

Tantancewa:

Binciken ya kai ta shafin Twitter na sanata Dino Melaye, inda shi kansa ya wallafa labarin hade da wani jadawali. A cewar Dino “allurar rigakafin Indiyar da gwamnatin tarayya ta kawo kasar nan ce mara karfi a cikin duka alluran da aka yi.”

A bidiyon da Tunde Ednut ya wallafa a Instagram, akwai tambarin tashar talbijin din Roots, dan haka Dubawa ta sake wani binciken a shafin YouTube inda ta ga bidiyon a shafin Roots.

Zargi na 1: Allurar rigakafin daga Indiya ne

Wani kamfanin magungunan Birtaniya ne ya kirkiro allurar rigakafin AstraZeneca tare da hadin gwiwar jami’ar Oxford, sannan cibiyar magunguna ta Serum da ke indiya ce ta sarrafa shi a karkashin lasisin da aka yi wa allurar.

Allurar ta kunshi wani nau’i ne na kwayar cutar da kan bulla a biri, sai dai an alkinta shi da wani bangare na kwayar cutar COVID-19 domin ya bunkasa garkuwar jikin mutun. Da zarar ta shiga kwayoyin jikin mutun, allurar za ta fara samar da wasu kwayoyi masu kare garkuwar jiki daga COVID-19

Ranar 15 ga watan Fabrairu, WHO ta sanar da allurar rigakafin AstraZeneca/Oxford iri biyu wadanda za a iya amfani da su cikin gaggawa. Matakin da ya baiwa COVAX damar fara raba allurar rigakafin.

Zargi na 2: Allurar rigakafin na tattare da illoli kuma ita ce mai mafi karancin karfi wajen kare garkuwar jikin mutun.

Zargin cewa AstraZeneca ita ce mai mafi karancin karfi idan aka gwada ta da Pfizer da Morderna da Johnson and Johnson gaskiya ne, to amma wannan baya nufin cewa allurara bata aiki gaba daya. Duk da cewa alkaluma sun nuna karfin maganin a kan kashi 62.1 cikin 100, wannan adadi a tsakanin mutanen da suka karbi allurai biyu na maganin mai matsakaicin karfi ne. A wadanda suka fara da mai karamin karfi sannan aka basu mai matsakaicin karfi, alkaluman sun nuna cewa karfin maganin ya kai kasha 90 cikin 100.

Zargin cewa maganin na tattare da illoli karya ne domin WHO ba za ta ce a yi amfani da allurar da ke da illa ba tare da ta tantance karfin shi ba. Daya daga cikin takardun WHO na nuna cewa allurar na da karfin kashi 63 cikin 100.

Haka nan kuma a cewar wata kasidar likitoci mai suna Lancet Medical Journal, wanda ta wallafa ranar 8 ga watan Disemba 2020 allurar na aiki. Alkaluman da ta yi amfani da su sun nuna cewa tsakanin 23 ga watan Afrilu zuwa 4 ga watan Nuwamba 2020, mutane 23,848 suka gwada allurar rigakafin sannan wasu 11,636 sun kasance a gwajin da aka yi na tantance karfin aikin allurar rigakafin.

Wannan na nuna cewa allurar rigakafin AstraZeneca yana iya rage yaduwar cutar sosai ta rage kaifin ciwon a jikin mutanen da suka kamu da cutar sosai.

Bayan haka, ministan lafiyar Najeriya Osagie Ehanire ya ce WHO ta amince a yi amfani da allurar rigakafin idan har ba nau’in Afirka ta Kudu ne mai dauke da cutar ke da shi ba.

“Mun tambaye WHO, “Me za mu yi yanzu?” suka ce “dan har ba ku da nau’in Afira ta Kudu kuna iya amfani da shi”, wani jami’I ya bayyana mana. “Bamu da nau’in ke nan muna iya amfani da she.”

Duk da cewa allurar ba ta aiki a kan nau’in na Afirka ta Kudu, tana aiki sosai a mutanen da ke da cutar kadan zuwa matsakaici a Birtaniya, wanda kuma ake gani a Najeriya.

An riga an raba allurar a kashen Afirka guda 12 saboda haka ba yadda za’a yi.

Zargi 3: CBN ta ware nera Biliyan 300 wa allurar rigakafin

Sanatan ya ce duk da nera biliyan 300 da aka ware an je an dauki allurar rigakafi mara karko. Wannan karya ne domin duk yunkurin da CBN ya yi wajen dakile COVID-19 da ma allurar rigafin bai kai nera billiyan 300 ba. Da farko CBN ta bayar da nera billiyan 10 dan kirkiro allurar rigakafi a Najeriya sai kuma wani nera milliyan 253.4a karkashin shirin bankin na tallafawa sashin lafiya wajen bincike dan shawo kan annobar ta coronavirus.

Zargi 4: AstraZeneca ya fi sauran alluran illoli

Wannan zargin ba gaskiya ba ne. Lokacin da aka gwada AstraZeneca, illoli kalilan ne aka danganta da shi kuma duk sun waste bayan kwanaki kadan.

Haka kuma illolin da aka fi samu bayan allurar sun hada da ciwon kai, gajiya, sanyi, zazzabi, da amai. Wadannan illoli iri daya ne da na Pfizer, Moderna da Johnson and Johnson. Mutun daya ne daga cikin mutane 23,754 din da suka gwada maganin mutun daya ne ya sami matsaloli masu kaifin gaske.

A Karshe

Zargin da sanatan ya yi, ya kunshi gaskiya da karya. Duk da cewa da gaske ne a Indiya aka sarrafa allurar rigakafin kuma ba kai karfin sauran alluran ba, allauran rigakafin yana aiki kuma illolin ba su ne mafi muni ba. Haka nan kuma babban bankin Najeriya bai ware nera biliyan 300 dan alluranba, wadanda aka samu yanzu kyauta aka karba daga COVAX. Cibiyar hadakar hukumomi da kasashen da ke raba allurar rigakafin ga kasashe marasa karfi.

Yayinda ake cigaba da raba allurar rigakafin, za’a rika samun bayanai na karya da kuma masu karo da juna amma za mu cigaba da gudanar da bincike dan mu tabbatar kun sami gaskiya.

Tags: AstraZenecaCOVID-19Ivory CoastkoronaLabar
Previous Post

Gurbataccen lemun kwalba ya kashe mutum hudu,189 na asibiti Kano

Next Post

Sojoji sun ceto mutane 10 da ‘yan bindiga suka sace a kwatas din hukumar jiragen sama a Kaduna

Silas Jonathan

Silas Jonathan

Next Post
Sojoji sun ceto mutane 10 da ‘yan bindiga suka sace a kwatas din hukumar jiragen sama a Kaduna

Sojoji sun ceto mutane 10 da 'yan bindiga suka sace a kwatas din hukumar jiragen sama a Kaduna

Binciko

No Result
View All Result
Karanta

Ramadan Kareem AD

Sabbin Labarai

  • Gwamnatin Kano ta rusa katafaren bene mai hawa uku da aka yi bisa filin gwamnati da Ganduje ya raba wa ƴan uwa da abokan arziki
  • TSAUTSAYI: Yadda ‘yan bindiga suka ware da Lami Awarware da Haulatu bayan halartar taron rantsar da Uba Sani a Kaduna
  • Gwamnatin Kano ta hana lika fastoci a ginegine a fadin jihar
  • Sojoji sun kashe ‘yan ta’adda 58, sun kama wasu 161 a cikin makonni biyu a yankin Arewacin Najeriya
  • Sojoji sun dagargaza matatun mai 47 sun kama barayin mai 65 – Hedikwatar tsaro na kasa

Abinda masu karatu ke fadi

  • auto verkopen on ZAMFARA: Mahara sun gudu sun bar bindigar harbo jiragen sama a dajin Gumi da Bukkuyum -Inji ‘Yan Sanda
  • Laser-Haarentfernung mit hygienischen Bedingungen und aktuellen Gesundheitsstandards in der Türkei on An yi min murɗiya ne a zaɓen APC, ban yarda ba sai an sake zaɓe – Korafin Bashir Ahmad
  • Call Girls Sehore on Ƙungiya ta yi kira ga gwamnati ta ware kuɗaɗe domin samar da dabarun bada tazarar Iyali
  • buy aged stripe account on Hukumar NBC ta gayyaci mai gabatar da shirin ‘Berekete’, bayan macen da ta kona gashin kan yarinya barkatai, ta sha mari barkatai a hannun sa
  • research and survey on Gwamnan Edo ya bijire wa umarnin kotu, ya ce sai mai shaidar rigakafin korona zai yi sallar jam’i a masallaci

Fanni

Tweets by PTimesHausa
  • All Homepage Blocks
  • Home
  • Home
  • Main Home

© 2023 JNews - Premium WordPress news & magazine theme by Jegtheme.

No Result
View All Result
  • Labarai
  • Labarai daga Jihohi
  • Wasanni
  • Kiwon Lafiya
  • Nishadi
  • Bidiyo da Hotuna

© 2023 JNews - Premium WordPress news & magazine theme by Jegtheme.