• PREMIUM TIMES |
  • Tallata Hajar ka |
  • Adireshin mu |
  • PTCIJ |
  • Dubawa
Premium Times Hausa
  • Labarai
    • All
    • Duniya
    Buhari-signing-2020-budget

    Gwamnatin tsohon shugaban kasa Buhari ta sanar da sabbin nade-nade a daidai ana rantsar da Tinubu shugaban kasa

    Minista Sadiya ta miƙa ragamar Ma’aikatar Harkokin Jinƙai ga Babban Sakatare

    Minista Sadiya ta miƙa ragamar Ma’aikatar Harkokin Jinƙai ga Babban Sakatare

    2015-2023: ‘Na yi sukuwa ta lafiya, na kai zamiya lafiya’ – Buhari

    BANKWANA DA BUHARI: ‘Tinubu yau mafarkin ka ya zama gaskiya, Allah ya sa ka kai Najeriya fiye da inda na kai ta’ – Nasihar Buhari ga Asiwaju

    Tsakanin Sanata Barau da Gwamna Ganduje, Daga Jaafar Jaafar

    Ba zan jira Litinin ba, tun Lahadi zan mika mulki ga Abba Gida-Gida in kama gaba na – Ganduje

    RANTSAR DA TINUBU: Kotun Koli ta yi watsi da karar rashin cancantar Tinubu shiga zaɓen 2023

    RANTSAR DA TINUBU: Kotun Koli ta yi watsi da karar rashin cancantar Tinubu shiga zaɓen 2023

    RANAR RANTSAR DA TINUBU: Za mu hana makiyaya karakaina da shanu a cikin Abuja – Shugaban Miyetti Allah

    RANAR RANTSAR DA TINUBU: Za mu hana makiyaya karakaina da shanu a cikin Abuja – Shugaban Miyetti Allah

    An Karrama gidan Jaridar PREMIUM TIMES da kyauta mafi daukaka a aikin Jarida na kasar Amurka

    BA DA MU BA, TAYA ƁERA ƁARI: PREMIUM TIMES ta nesanta kan ta daga ƙungiyar da ta jona sunan ta a shirya taron karrama wasu mutane

    KIRAN RUWA: ‘Ka wa Allah ka ɗaga mana kafa, kada ka kwace mana filayen mu har 9 da ka kunno kai a kan su – Makarfi ga El-Rufai

    KIRAN RUWA: ‘Ka wa Allah ka ɗaga mana kafa, kada ka kwace mana filayen mu har 9 da ka kunno kai a kan su – Makarfi ga El-Rufai

    ‘Ni da Wike kaman ‘Yan biyu ne, muna tsage gaskiya komai dacin ta’ – El-Rufai

    ‘Ni da Wike kaman ‘Yan biyu ne, muna tsage gaskiya komai dacin ta’ – El-Rufai

  • Labarai daga Jihohi
  • Wasanni
    TSOHO MAI RAN ƘARFE: Obasanjo ya zura ƙwallaye uku a wasan sada zumuntar tsoffin ɗaliban sakandare

    TSOHO MAI RAN ƘARFE: Obasanjo ya zura ƙwallaye uku a wasan sada zumuntar tsoffin ɗaliban sakandare

    QATAR 2022: Yadda Croatia, ƙasa mai mutum miliyan 4 ta kori Brazil ƙasa mai mutum miliyan 216

    QATAR 2022: Yadda Croatia, ƙasa mai mutum miliyan 4 ta kori Brazil ƙasa mai mutum miliyan 216

    AMBALIYAR QATAR 2022: Spain ta kori kociya Luis Enrique bayan ta kwashi buhun kunya a hannun Marocco

    AMBALIYAR QATAR 2022: Spain ta kori kociya Luis Enrique bayan ta kwashi buhun kunya a hannun Marocco

    QATAR 2023: Yadda Walid, kociyan Morocco ya rikita duniyar ƙwallon ƙafa cikin watanni 4 kacal

    QATAR 2023: Yadda Walid, kociyan Morocco ya rikita duniyar ƙwallon ƙafa cikin watanni 4 kacal

    QATAR 2022: Dukkan ƙasashen Afrika 4 da su ka taɓa kai wasan kaiwa ga na kusa da na ƙarshe, su na da tauraro a jikin tutocin su

    QATAR 2022: Dukkan ƙasashen Afrika 4 da su ka taɓa kai wasan kaiwa ga na kusa da na ƙarshe, su na da tauraro a jikin tutocin su

    Abubuwan al’ajabi dangane da fatattakar da Morocco ta yi wa Spain daga Qatar 2022

    Abubuwan al’ajabi dangane da fatattakar da Morocco ta yi wa Spain daga Qatar 2022

    QATAR 2022: Ko ƙasashen Afrika za su fidda nahiyar jin kunya a duniyar ‘yan ƙwallo

    QATAR 2022: Ko ƙasashen Afrika za su fidda nahiyar jin kunya a duniyar ‘yan ƙwallo

    DAGARGAZA ARGENTINA: Ƙasar Saudiyya ta ba da hutun kwana Ɗaya a wataya

    DAGARGAZA ARGENTINA: Ƙasar Saudiyya ta ba da hutun kwana Ɗaya a wataya

    QATAR 2022: 2:1: Saudiyya ta kafa tarihin karya gadara da tutiyar buga wasan Agentina 36 a jere babu rashin nasara

    QATAR 2022: 2:1: Saudiyya ta kafa tarihin karya gadara da tutiyar buga wasan Agentina 36 a jere babu rashin nasara

  • Kiwon Lafiya
  • Nishadi
  • Bidiyo da Hotuna
    Buhari ya tashi zuwa Saudiyya, zai yi Umra ta ƙarshe a matsayin sa na shugaban kasa

    Buhari ya tashi zuwa Saudiyya, zai yi Umra ta ƙarshe a matsayin sa na shugaban kasa

    BIDIYO: Buri da fata na a 2023: Ra’ayoyin jama’a

    BIDIYO: Buri da fata na a 2023: Ra’ayoyin jama’a

    BIDIYO: Ƙogon Al’ajabi, ƙogon Waraka, Ƙogon biyan bukata a jihar Enugu

    BIDIYO: Ƙogon Al’ajabi, ƙogon Waraka, Ƙogon biyan bukata a jihar Enugu

    Mutanen Arewa na da alƙawari da sanin ya kamata, Tinubu za su yi saboda ƙauna da biyayyar da ya nuna wa Buhari – El- Rufai

    Mutanen Arewa na da alƙawari da sanin ya kamata, Tinubu za su yi saboda ƙauna da biyayyar da ya nuna wa Buhari – El- Rufai

    BIDIYO: NAJERIYA @62: Ra’ayoyin ‘yan Najeriya game da mulkin Buhari a tsawon shekaru 7 da suka gabata

    BIDIYO: NAJERIYA @62: Ra’ayoyin ‘yan Najeriya game da mulkin Buhari a tsawon shekaru 7 da suka gabata

    Buhari bai san ƴan ta’adda sun fidda bidiyon da suka ce sai sun sace shi da ni ba sai da na ziyarce shi – El-Rufai

    Buhari bai san ƴan ta’adda sun fidda bidiyon da suka ce sai sun sace shi da ni ba sai da na ziyarce shi – El-Rufai

    Dalilin da ya sa na raɗa wa wasu fitattun gine-gine, da titunan jihar Kaduna sunayen wasu fittattun ƴan asalin jihar

    Dalilin da ya sa na raɗa wa wasu fitattun gine-gine, da titunan jihar Kaduna sunayen wasu fittattun ƴan asalin jihar

    HOTUNA: Ɗan Autan marigayi tsohon sarkin Kano Ado Bayero, Mustapha Ado Bayero, ya auri mata biyu ranar Asabar a  Kano

    HOTUNA: Ɗan Autan marigayi tsohon sarkin Kano Ado Bayero, Mustapha Ado Bayero, ya auri mata biyu ranar Asabar a Kano

    BIDIYO: An yi wa ɗan takarar mu murɗiya a zaɓen fidda gwani na APC a Legas – Masu zanga-zanga

    BIDIYO: An yi wa ɗan takarar mu murɗiya a zaɓen fidda gwani na APC a Legas – Masu zanga-zanga

No Result
View All Result
  • Labarai
    • All
    • Duniya
    Buhari-signing-2020-budget

    Gwamnatin tsohon shugaban kasa Buhari ta sanar da sabbin nade-nade a daidai ana rantsar da Tinubu shugaban kasa

    Minista Sadiya ta miƙa ragamar Ma’aikatar Harkokin Jinƙai ga Babban Sakatare

    Minista Sadiya ta miƙa ragamar Ma’aikatar Harkokin Jinƙai ga Babban Sakatare

    2015-2023: ‘Na yi sukuwa ta lafiya, na kai zamiya lafiya’ – Buhari

    BANKWANA DA BUHARI: ‘Tinubu yau mafarkin ka ya zama gaskiya, Allah ya sa ka kai Najeriya fiye da inda na kai ta’ – Nasihar Buhari ga Asiwaju

    Tsakanin Sanata Barau da Gwamna Ganduje, Daga Jaafar Jaafar

    Ba zan jira Litinin ba, tun Lahadi zan mika mulki ga Abba Gida-Gida in kama gaba na – Ganduje

    RANTSAR DA TINUBU: Kotun Koli ta yi watsi da karar rashin cancantar Tinubu shiga zaɓen 2023

    RANTSAR DA TINUBU: Kotun Koli ta yi watsi da karar rashin cancantar Tinubu shiga zaɓen 2023

    RANAR RANTSAR DA TINUBU: Za mu hana makiyaya karakaina da shanu a cikin Abuja – Shugaban Miyetti Allah

    RANAR RANTSAR DA TINUBU: Za mu hana makiyaya karakaina da shanu a cikin Abuja – Shugaban Miyetti Allah

    An Karrama gidan Jaridar PREMIUM TIMES da kyauta mafi daukaka a aikin Jarida na kasar Amurka

    BA DA MU BA, TAYA ƁERA ƁARI: PREMIUM TIMES ta nesanta kan ta daga ƙungiyar da ta jona sunan ta a shirya taron karrama wasu mutane

    KIRAN RUWA: ‘Ka wa Allah ka ɗaga mana kafa, kada ka kwace mana filayen mu har 9 da ka kunno kai a kan su – Makarfi ga El-Rufai

    KIRAN RUWA: ‘Ka wa Allah ka ɗaga mana kafa, kada ka kwace mana filayen mu har 9 da ka kunno kai a kan su – Makarfi ga El-Rufai

    ‘Ni da Wike kaman ‘Yan biyu ne, muna tsage gaskiya komai dacin ta’ – El-Rufai

    ‘Ni da Wike kaman ‘Yan biyu ne, muna tsage gaskiya komai dacin ta’ – El-Rufai

  • Labarai daga Jihohi
  • Wasanni
    TSOHO MAI RAN ƘARFE: Obasanjo ya zura ƙwallaye uku a wasan sada zumuntar tsoffin ɗaliban sakandare

    TSOHO MAI RAN ƘARFE: Obasanjo ya zura ƙwallaye uku a wasan sada zumuntar tsoffin ɗaliban sakandare

    QATAR 2022: Yadda Croatia, ƙasa mai mutum miliyan 4 ta kori Brazil ƙasa mai mutum miliyan 216

    QATAR 2022: Yadda Croatia, ƙasa mai mutum miliyan 4 ta kori Brazil ƙasa mai mutum miliyan 216

    AMBALIYAR QATAR 2022: Spain ta kori kociya Luis Enrique bayan ta kwashi buhun kunya a hannun Marocco

    AMBALIYAR QATAR 2022: Spain ta kori kociya Luis Enrique bayan ta kwashi buhun kunya a hannun Marocco

    QATAR 2023: Yadda Walid, kociyan Morocco ya rikita duniyar ƙwallon ƙafa cikin watanni 4 kacal

    QATAR 2023: Yadda Walid, kociyan Morocco ya rikita duniyar ƙwallon ƙafa cikin watanni 4 kacal

    QATAR 2022: Dukkan ƙasashen Afrika 4 da su ka taɓa kai wasan kaiwa ga na kusa da na ƙarshe, su na da tauraro a jikin tutocin su

    QATAR 2022: Dukkan ƙasashen Afrika 4 da su ka taɓa kai wasan kaiwa ga na kusa da na ƙarshe, su na da tauraro a jikin tutocin su

    Abubuwan al’ajabi dangane da fatattakar da Morocco ta yi wa Spain daga Qatar 2022

    Abubuwan al’ajabi dangane da fatattakar da Morocco ta yi wa Spain daga Qatar 2022

    QATAR 2022: Ko ƙasashen Afrika za su fidda nahiyar jin kunya a duniyar ‘yan ƙwallo

    QATAR 2022: Ko ƙasashen Afrika za su fidda nahiyar jin kunya a duniyar ‘yan ƙwallo

    DAGARGAZA ARGENTINA: Ƙasar Saudiyya ta ba da hutun kwana Ɗaya a wataya

    DAGARGAZA ARGENTINA: Ƙasar Saudiyya ta ba da hutun kwana Ɗaya a wataya

    QATAR 2022: 2:1: Saudiyya ta kafa tarihin karya gadara da tutiyar buga wasan Agentina 36 a jere babu rashin nasara

    QATAR 2022: 2:1: Saudiyya ta kafa tarihin karya gadara da tutiyar buga wasan Agentina 36 a jere babu rashin nasara

  • Kiwon Lafiya
  • Nishadi
  • Bidiyo da Hotuna
    Buhari ya tashi zuwa Saudiyya, zai yi Umra ta ƙarshe a matsayin sa na shugaban kasa

    Buhari ya tashi zuwa Saudiyya, zai yi Umra ta ƙarshe a matsayin sa na shugaban kasa

    BIDIYO: Buri da fata na a 2023: Ra’ayoyin jama’a

    BIDIYO: Buri da fata na a 2023: Ra’ayoyin jama’a

    BIDIYO: Ƙogon Al’ajabi, ƙogon Waraka, Ƙogon biyan bukata a jihar Enugu

    BIDIYO: Ƙogon Al’ajabi, ƙogon Waraka, Ƙogon biyan bukata a jihar Enugu

    Mutanen Arewa na da alƙawari da sanin ya kamata, Tinubu za su yi saboda ƙauna da biyayyar da ya nuna wa Buhari – El- Rufai

    Mutanen Arewa na da alƙawari da sanin ya kamata, Tinubu za su yi saboda ƙauna da biyayyar da ya nuna wa Buhari – El- Rufai

    BIDIYO: NAJERIYA @62: Ra’ayoyin ‘yan Najeriya game da mulkin Buhari a tsawon shekaru 7 da suka gabata

    BIDIYO: NAJERIYA @62: Ra’ayoyin ‘yan Najeriya game da mulkin Buhari a tsawon shekaru 7 da suka gabata

    Buhari bai san ƴan ta’adda sun fidda bidiyon da suka ce sai sun sace shi da ni ba sai da na ziyarce shi – El-Rufai

    Buhari bai san ƴan ta’adda sun fidda bidiyon da suka ce sai sun sace shi da ni ba sai da na ziyarce shi – El-Rufai

    Dalilin da ya sa na raɗa wa wasu fitattun gine-gine, da titunan jihar Kaduna sunayen wasu fittattun ƴan asalin jihar

    Dalilin da ya sa na raɗa wa wasu fitattun gine-gine, da titunan jihar Kaduna sunayen wasu fittattun ƴan asalin jihar

    HOTUNA: Ɗan Autan marigayi tsohon sarkin Kano Ado Bayero, Mustapha Ado Bayero, ya auri mata biyu ranar Asabar a  Kano

    HOTUNA: Ɗan Autan marigayi tsohon sarkin Kano Ado Bayero, Mustapha Ado Bayero, ya auri mata biyu ranar Asabar a Kano

    BIDIYO: An yi wa ɗan takarar mu murɗiya a zaɓen fidda gwani na APC a Legas – Masu zanga-zanga

    BIDIYO: An yi wa ɗan takarar mu murɗiya a zaɓen fidda gwani na APC a Legas – Masu zanga-zanga

No Result
View All Result
Premium Times Hausa
No Result
View All Result

Naɗa Abdulrasheed Bawa shugabancin EFCC abin tsoro ne matuƙa –Lauyan Magu

Ashafa MurnaibyAshafa Murnai
February 17, 2021
in Rahotanni
0
Naɗa Abdulrasheed Bawa shugabancin EFCC abin tsoro ne matuƙa –Lauyan Magu

Abdulrasheed Bawa

Lauyar dakataccen Shugaban EFCC na Riƙo, Ibrahim Magu, mai suna Tosin Ojaomo, ya bayyana naɗin da Shugaba Muhammadu Buhari ya yi wa Abdulrasheed Bawa a EFCC, cewa abin ban-tsoho da mamaki da al’ajabi ne matuka.

Ojaomo ya shiga gidan talbijin na Channels, jim kadan da bayyana sunan Bawa, inda ya yi raga-raga da wannan nadin da Buhari ya yi.

Lauyan wanda ya na cikin lauyoyin da su ka kare Magu a gaban kwamitin bincike na Ayo Salami, ya bayyana cewa akwai tantagaryar rashin adalci da aka nada Bawa ba tare da an bayyana sakamakon binciken da kwamitin Salami ya fitar ba.

‘Gaggawar Nada Bawa’

Ojaomo ya bayyana cewa “abin da kawi kowa ke jira a kasar nan shi ne a bayyana sakamakon binciken Magu, domin a ji laifin da ya yi, idan ma har ya yi laifin. Amma sai aka yi gaggawar nada wanda zai maye gurbin kujerar sa.”

Ya kara da cewa har yanzu babu wani sahihin laifin da aka bayyana wa jama’ar kasar nan, wanda za a kafa hujjar cewa Magu ya aikata. Wannan rashin adalci ne.

Lokacin da Salami ya damka wa Shugaba Buhari sakamakon binciken Magu, ya bayyana cewa akwai takardun jama’a na korafe-korafe har 46 akan sa.

Sai dai kuma PREMIUM TIMES ta gano cewa bayan an damka wa Buhari rahoton binciken, an sake kafa wani kwamiti wanda zai tantance sakamakon binciken.

PREMIUM TIMES ta bada labarin yadda Buhari ya nada Abdulrasheed Bawa, wanda jihar su daya da Ministan Shari’a Abubakar Malami, wanda ya yi sanadiyyar korar Magu.

Ta bayyana yadda Ministan Kebbi, Malami ya yi sanadiyyar korar Magu, aka maye gurbin sa da dan Jihar Kebbi.

A yanzu di ba sabon labari ba ne cewa Shugaba Muhammadu Buhari ya aika wa Majalisar Dattawa sunan Abdulrasheed Bawa, a matsayin wanda ya ke so ya maye gurbin korarren Shugaban EFCC, Ibrahim Magu.

Labarin shi ne, wanda aka nada din a yanzu, dan asalin Jihar Kebbi ne, Jihar da Ministan Shari’a Abubakar Malami ya fito.

Dama kuma shi shugaban EFCC tamkar ya na karkashin Ministan Shari’a ne, ba ya gurfanar da gagga da kananan barayin gwamnati sai da shawarar Ministan Shari’a, wanda shi ne Antoni Janar na Tarayyar Najeriya.

Sannan kuma Malami ne ya rubuta wa Shugaba Muhammadu Buhari wasikar korafin zargin cewa Magu na cuwa-cuwa, har ta kai aka damke shi a cikin watan Juli, 2020.

Bayan ya yi kwanaki a tsare, aka sake shi, amma kuma ana kafa masa kwamitin bincike, a karkashin tsohon Cif Jojin Najeriya, Ayo Salami.

Watanni hudu bayan kammala bincike, har yau ba a fito an bayyana tantagaryar laifin da Magu ya yi ba. sannan kuma a asirce a ka yi zaman sauraren binciken na sa.

PREMIUM TIMES HAUSA ta rika buga laifin zarge-zargen da aka yi wa Magu, ciki har da mallakar kadarori a Dubai.

Sai dai a lokacin da Magu ke karyata zarge-zargen da aka yi masa, shi ma ya zargi ogan sa, Minista Malami da kulle-kullen hada baki da wadanda ake zargi da da sayar da kadarorin da aka kwace a hannun manyan barayi a hanyar da ba ta dace ba.

Sannan kuma ya zargi Malami da hana-ruwa-gudu wajen tadiye wasu bincike da kuma kokarin maido tsohuwar Minsitar Harkokin Man Fetur, Diezani Allison-Maduekwe gida Najeriya, domin a tuhume ta, a hukunta ta.

Sa San Mutum: Wane Ne Bawa, Sabon Shugaban EFCC

Abdulrasheed Bawa dai Mataimakin Sufurtandan Binciken Kwakwaf ne a ofishin EFCC.

An nada Bawa shugabancin masu binciken tsohuwar Ministan Harkokin Man Fetur, Diezani Alison-Madueke a cikin 2015, ita da abokan harkallar ta.

Har zuwa ranar Talata da aka bayyana sunan sa a matsayin sabon shugaban EFCC, shi ne ke shugabancin bangaren binciken Diezani.

Idan dai har Majalisar Dattawa ta amince da nadin da Buhari ya yi masa, zai kasance mafi karancin shekaru a cikin wadanda su ka taba yin shugabancin Hukumar EFCC.

Tun daga 2015 har yau dai EFCC ba ta da tsayayen shugaba. Magu ya shafe shekaru ya na riko. Kuma har ya sauka ba a amince da shugabancin sa ba a Majalisar Dattawa. Haka shi ma wanda ke kai a yanzu, riko ya ke yi.

Shekarun Abdulrasheed Bawa 40 a duniya. Nuhu Ribadu da ya hau shugabancin a cikin 2003 zuwa 2007, ya kama shugabancin ya na da shekaru 43 ne.

Banda karancin shekarun da ya ke da shi, idan Majalisar Dattawa ta amince da Bawa, zai kasance mutum na farko da ya fara shugabancin EFCC ba tare da ya taba yin aikin dan sanda ba.

Dama kwamitin Ayo Salami ya shawarci Shugaba Muhammadu Buhari a cikin shekarar da ta gabata cewa a rika nada wand aba a cikin ‘yan sanda kadai zai fito ba.

Har yau dai ba a taba nada wanda ba dan Arewa a shugabancin EFCC ba.

Bawa dai dan asalin Jihar Kebbi, ne jihar su daya da Ministan Shari’a Abubakar Malami, wanda ya yi sanadiyyar sallamar Magu daga aiki.

Ya yi digirin san a farko da na biyu a Jami’ar Usman Danfodiyo, Sokoto.

Ya shiga aikin EFCC a matsayin Mataimakin Sufeton Binciken Kwakwaf (ADS) cikin 2004.

Digirin san a farko a fannin tsimi da tanadi ya yi shi. Nabiyu kuma a kan Huldar Diflomasiyya ya yi.

Bawa ya shafe shekaru 15 ya na aiki a EFCC, a halin yanzu ya na karatun digiri na shari’a a Jami’ar London.

Kuma har zuwa yau shi ne shugaban EFCC Shiyyar Lagos.

Ya yi aiki a wurare da dama, kuma ya binciki manyan barayin gwamnati da harkallolin kudade masu dimbin yawa da binciken barayin danyen mai.

Bawa: Bawan EFCC Ko Bawan Malami?

Tilas nada Abdulrasheed Bawa ya haifar da cece-ku-ce a kasar nan, ganin cewa jihar su daya da ogan sa, Ministan Shari’a Abubakar Malami.

Sannan kuma Malami ne sanadiyyar korar wanda aka sauke, Ibrahim Magu bayan sun samu sabani da rashin jituwa a tsakanin su. Har Malami ya rubuta takardar korafi kan Magu ga Shugaba Buhari.

Wannan takarda ta yi sanadiyyar kamawa, kullewa, bincike da korar Magu.

To amma kuma nada dan jiha daya da Malami, zai iya kawo shakku a zukatan jama’a, ko da kuwa babu wani abin da za a yi wa shakku a lamarin.

Yanzu dai ya rage mu ga cewa shin Bawan da Buhari ya nada, bawan EFCC ne ko kuwa bawan Malami zai zama.

Lokaci shi ne alkali kuma shi ne mizani da ma’auni.

Tags: AbdulrasheedAbujaBawaHausaLabaraiNajeriyaNewsPREMIUM TIMESTimes
Previous Post

Bankunan Jamus ne za su bada kudin gina titin jirgin kasan Kano zuwa Maradi –Jakada Tuggar

Next Post

Boko Haram sun yi raga-raga da sansanin sojoji, bayan sun kashe soja bakwai a Barno

Ashafa Murnai

Ashafa Murnai

Next Post
Boko Haram

Boko Haram sun yi raga-raga da sansanin sojoji, bayan sun kashe soja bakwai a Barno

Binciko

No Result
View All Result
Karanta

Ramadan Kareem AD

Sabbin Labarai

  • Kada ku tausaya min don na faɗi zaɓen Sanatan Zamfara – Sanata Marafa
  • JIRAN TSAMMANI: Tinubu zai saka wa waɗanda su ka yi wa APC hidima da waɗanda su ka wahala saboda jam’iyya – Marafa
  • Uba Sani ya yi sabbin nade-nade 27, ya nada Sani Liman shugaban ma’aikatan fadar gwamnati
  • SHUGABANCIN MAJALISAR DATTAWA: ‘A saka min wahalar da na yi wa APC, a ba ni shugabancin Majalisar Dattawa’ – Osita Izunaso
  • SHUGABANCIN MAJALISA: ‘Ba zan janye wa kowa ba, amma na ‘jone’ da guruf ɗin Abdul’aziz Yari’ – Orji Kalu

Abinda masu karatu ke fadi

  • auto verkopen on ZAMFARA: Mahara sun gudu sun bar bindigar harbo jiragen sama a dajin Gumi da Bukkuyum -Inji ‘Yan Sanda
  • Laser-Haarentfernung mit hygienischen Bedingungen und aktuellen Gesundheitsstandards in der Türkei on An yi min murɗiya ne a zaɓen APC, ban yarda ba sai an sake zaɓe – Korafin Bashir Ahmad
  • Call Girls Sehore on Ƙungiya ta yi kira ga gwamnati ta ware kuɗaɗe domin samar da dabarun bada tazarar Iyali
  • buy aged stripe account on Hukumar NBC ta gayyaci mai gabatar da shirin ‘Berekete’, bayan macen da ta kona gashin kan yarinya barkatai, ta sha mari barkatai a hannun sa
  • research and survey on Gwamnan Edo ya bijire wa umarnin kotu, ya ce sai mai shaidar rigakafin korona zai yi sallar jam’i a masallaci

Fanni

Tweets by PTimesHausa
  • All Homepage Blocks
  • Home
  • Home
  • Main Home

© 2023 JNews - Premium WordPress news & magazine theme by Jegtheme.

No Result
View All Result
  • Labarai
  • Labarai daga Jihohi
  • Wasanni
  • Kiwon Lafiya
  • Nishadi
  • Bidiyo da Hotuna

© 2023 JNews - Premium WordPress news & magazine theme by Jegtheme.