• PREMIUM TIMES |
  • Tallata Hajar ka |
  • Adireshin mu |
  • PTCIJ |
  • Dubawa
Premium Times Hausa
  • Labarai
    • All
    • Duniya
    Barayi sun lalata tiransifoma 20 cikin makonni uku – Kamfanin Raba Wutar Lantarki

    Barayi sun lalata tiransifoma 20 cikin makonni uku – Kamfanin Raba Wutar Lantarki

    SADAKA GUZURIN KIYAMA: Tsohon gwamnan da ya taya akanta jidar naira biliyan 84, ya yi wa malamai da ‘yan APC watandar shanu 370, ragunan layya 3,500 a Zamfara

    SADAKA GUZURIN KIYAMA: Tsohon gwamnan da ya taya akanta jidar naira biliyan 84, ya yi wa malamai da ‘yan APC watandar shanu 370, ragunan layya 3,500 a Zamfara

    ZAƁEN GWAMNAN ANAMBRA: INEC za ta raba kayan aiki marasa hatsari daga Owerri

    ZAƁEN GWAMNAN OSUN: Matsalar tsaro da guguwar sayen ƙuri’u ne abin da ya fi damun mu -INEC

    Ƴan sanda sun ceto ƙananan yara 50 da aka kulle cikin kurkukun wani coci a ƙarƙashin ƙasa, a Ondo

    Ƴan sanda sun ceto ƙananan yara 50 da aka kulle cikin kurkukun wani coci a ƙarƙashin ƙasa, a Ondo

    ‘Na sadaukar da rayuwa ta ga Najeriya’ – Inji sojan da mahara su ka kashe a harin Shiroro

    ‘Na sadaukar da rayuwa ta ga Najeriya’ – Inji sojan da mahara su ka kashe a harin Shiroro

    TA’ADDANCI A JIHAR NEJA: Yadda ƴan ta’adda su ka ratsa garuruwa, kafin su  kai wa sojoji da mobal farmaki

    TA’ADDANCI A JIHAR NEJA: Yadda ƴan ta’adda su ka ratsa garuruwa, kafin su kai wa sojoji da mobal farmaki

    Dalilin da ya sa ƴan bindiga ke ci gaba da kai wa mutane hari a jihar Neja – SSG

    JIHAR NEJA TA KAMA WUTA: Mahara sun kashe sojoji 30, mobal 7, farar hula da dama

    HARIN JIRGIN KASA: Ɗaya daga cikin waɗanda ƴan bindiga suka saki ta yi zanga-zanga a Kaduna

    HARIN JIRGIN KASA: Ɗaya daga cikin waɗanda ƴan bindiga suka saki ta yi zanga-zanga a Kaduna

    Hasalallun Sanatocin APCn da su ka faɗi zaɓen fidda-gwani sun gana da Buhari

    Hasalallun Sanatocin APCn da su ka faɗi zaɓen fidda-gwani sun gana da Buhari

  • Labarai daga Jihohi
  • Wasanni
    LMC ta ci tarar Kano Pillars, ta kori shugabanta, Jambul bayan ya gobza wa ‘Rafiri’ naushi a haɓa

    LMC ta ci tarar Kano Pillars, ta kori shugabanta, Jambul bayan ya gobza wa ‘Rafiri’ naushi a haɓa

    Inganta Rayuwar Matasa Ta Hanyar Wasan Kwallon Kafa Da Gudunmawar Al’Ummah A Jigawa, Ahmed Ilallah

    Inganta Rayuwar Matasa Ta Hanyar Wasan Kwallon Kafa Da Gudunmawar Al’Ummah A Jigawa, Ahmed Ilallah

    CHAMPIONS LEAGUE: Ko dai tsinuwar Yaya Toure ta yi tasiri kan Pep Guardiola?

    CHAMPIONS LEAGUE: Ko dai tsinuwar Yaya Toure ta yi tasiri kan Pep Guardiola?

    PILLARS SUN KIRA RUWA: Daga yanzu a Abuja za su rika wasan gida kuma an zaftare musu maki 3

    PILLARS SUN KIRA RUWA: Daga yanzu a Abuja za su rika wasan gida kuma an zaftare musu maki 3

    Yadda Kanawa suka yi ragaraga da motar ƴan  Katsina United saboda Pillars ta buga kunnen doki a Kano

    Yadda Kanawa suka yi ragaraga da motar ƴan Katsina United saboda Pillars ta buga kunnen doki a Kano

    GHANA vs NAJERIYA: Ko Najeriya za ta kauce wa ɗauko buhun kunya na 26 a hannun ‘Black Stars’?

    GHANA vs NAJERIYA: Ko Najeriya za ta kauce wa ɗauko buhun kunya na 26 a hannun ‘Black Stars’?

    Barcelona ta yi wa Madrid dukan kabarin kishiya, ba sani ba sabo ta zura mata kwallaye 4 babu ko ɗaya

    Barcelona ta yi wa Madrid dukan kabarin kishiya, ba sani ba sabo ta zura mata kwallaye 4 babu ko ɗaya

    ‘CHAMPIONS LEAGUE’: Yadda Benzama ya ceto Madrid daga rijiya gaba dubu, ya kori PSG kuma ya dawo da martabar sa a duniyar ƙwallo

    ‘CHAMPIONS LEAGUE’: Yadda Benzama ya ceto Madrid daga rijiya gaba dubu, ya kori PSG kuma ya dawo da martabar sa a duniyar ƙwallo

    YAƘIN UKRANIYA YA CI ƘUNGIYAR CHELSEA: ‘Zan sayar da kulob ɗin na sadaukar da kuɗin ga tallafin waɗanda yaƙin Ukraniya ya kassara’ -Abramovich, mai ƙungiyar kuma ɗan asalin Rasha

    YAƘIN UKRANIYA YA CI ƘUNGIYAR CHELSEA: ‘Zan sayar da kulob ɗin na sadaukar da kuɗin ga tallafin waɗanda yaƙin Ukraniya ya kassara’ -Abramovich, mai ƙungiyar kuma ɗan asalin Rasha

  • Kiwon Lafiya
  • Nishadi
  • Bidiyo da Hotuna
    HOTUNA: Ɗan Autan marigayi tsohon sarkin Kano Ado Bayero, Mustapha Ado Bayero, ya auri mata biyu ranar Asabar a  Kano

    HOTUNA: Ɗan Autan marigayi tsohon sarkin Kano Ado Bayero, Mustapha Ado Bayero, ya auri mata biyu ranar Asabar a Kano

    BIDIYO: An yi wa ɗan takarar mu murɗiya a zaɓen fidda gwani na APC a Legas – Masu zanga-zanga

    BIDIYO: An yi wa ɗan takarar mu murɗiya a zaɓen fidda gwani na APC a Legas – Masu zanga-zanga

    KURUNKUS: Malami ya fito takarar gwamnan Kebbi, ya ce jama’ar jihar ne suka tilasta masa ya fito

    KURUNKUS: Malami ya fito takarar gwamnan Kebbi, ya ce jama’ar jihar ne suka tilasta masa ya fito

    2023: Ɗan takarar shugaban kasa, Rotimi Amaechi ya ziyarci masarautar Dutse

    2023: Ɗan takarar shugaban kasa, Rotimi Amaechi ya ziyarci masarautar Dutse

    LABARI CIKIN HOTUNA: Yadda ƴaƴan jam’iyyar APC da dubban mutanen Kaduna suka yi wa Sanata Uba Sani goma ta arziki

    LABARI CIKIN HOTUNA: Yadda ƴaƴan jam’iyyar APC da dubban mutanen Kaduna suka yi wa Sanata Uba Sani goma ta arziki

    BIDIYO: Shin zaka iya zama da mai dauke da cutar Kanjamau? – Ra’ayoyin mutane

    BIDIYO: Shin zaka iya zama da mai dauke da cutar Kanjamau? – Ra’ayoyin mutane

    Dalilin da ya sa muka yi tattaki har Dubai domin taya Aisha Buhari murnar zagayowar ranar haihuwar ta – Matan Gwamnonin Najeriya

    Dalilin da ya sa muka yi tattaki har Dubai domin taya Aisha Buhari murnar zagayowar ranar haihuwar ta – Matan Gwamnonin Najeriya

    BIDIYO: Yadda ‘yan bindiga suka rika jibga ta kafin a biya naira 50,000 kudin fansa – Dattijo Saidu Dabo

    BIDIYO: Yadda ‘yan bindiga suka rika jibga ta kafin a biya naira 50,000 kudin fansa – Dattijo Saidu Dabo

    ‘Yan mata marasa aure sun fi matan aure amfani da magungunan takaita Iyali – Ma’aikatar Lafiya

    ‘Yan mata marasa aure sun fi matan aure amfani da magungunan takaita Iyali – Ma’aikatar Lafiya

No Result
View All Result
  • Labarai
    • All
    • Duniya
    Barayi sun lalata tiransifoma 20 cikin makonni uku – Kamfanin Raba Wutar Lantarki

    Barayi sun lalata tiransifoma 20 cikin makonni uku – Kamfanin Raba Wutar Lantarki

    SADAKA GUZURIN KIYAMA: Tsohon gwamnan da ya taya akanta jidar naira biliyan 84, ya yi wa malamai da ‘yan APC watandar shanu 370, ragunan layya 3,500 a Zamfara

    SADAKA GUZURIN KIYAMA: Tsohon gwamnan da ya taya akanta jidar naira biliyan 84, ya yi wa malamai da ‘yan APC watandar shanu 370, ragunan layya 3,500 a Zamfara

    ZAƁEN GWAMNAN ANAMBRA: INEC za ta raba kayan aiki marasa hatsari daga Owerri

    ZAƁEN GWAMNAN OSUN: Matsalar tsaro da guguwar sayen ƙuri’u ne abin da ya fi damun mu -INEC

    Ƴan sanda sun ceto ƙananan yara 50 da aka kulle cikin kurkukun wani coci a ƙarƙashin ƙasa, a Ondo

    Ƴan sanda sun ceto ƙananan yara 50 da aka kulle cikin kurkukun wani coci a ƙarƙashin ƙasa, a Ondo

    ‘Na sadaukar da rayuwa ta ga Najeriya’ – Inji sojan da mahara su ka kashe a harin Shiroro

    ‘Na sadaukar da rayuwa ta ga Najeriya’ – Inji sojan da mahara su ka kashe a harin Shiroro

    TA’ADDANCI A JIHAR NEJA: Yadda ƴan ta’adda su ka ratsa garuruwa, kafin su  kai wa sojoji da mobal farmaki

    TA’ADDANCI A JIHAR NEJA: Yadda ƴan ta’adda su ka ratsa garuruwa, kafin su kai wa sojoji da mobal farmaki

    Dalilin da ya sa ƴan bindiga ke ci gaba da kai wa mutane hari a jihar Neja – SSG

    JIHAR NEJA TA KAMA WUTA: Mahara sun kashe sojoji 30, mobal 7, farar hula da dama

    HARIN JIRGIN KASA: Ɗaya daga cikin waɗanda ƴan bindiga suka saki ta yi zanga-zanga a Kaduna

    HARIN JIRGIN KASA: Ɗaya daga cikin waɗanda ƴan bindiga suka saki ta yi zanga-zanga a Kaduna

    Hasalallun Sanatocin APCn da su ka faɗi zaɓen fidda-gwani sun gana da Buhari

    Hasalallun Sanatocin APCn da su ka faɗi zaɓen fidda-gwani sun gana da Buhari

  • Labarai daga Jihohi
  • Wasanni
    LMC ta ci tarar Kano Pillars, ta kori shugabanta, Jambul bayan ya gobza wa ‘Rafiri’ naushi a haɓa

    LMC ta ci tarar Kano Pillars, ta kori shugabanta, Jambul bayan ya gobza wa ‘Rafiri’ naushi a haɓa

    Inganta Rayuwar Matasa Ta Hanyar Wasan Kwallon Kafa Da Gudunmawar Al’Ummah A Jigawa, Ahmed Ilallah

    Inganta Rayuwar Matasa Ta Hanyar Wasan Kwallon Kafa Da Gudunmawar Al’Ummah A Jigawa, Ahmed Ilallah

    CHAMPIONS LEAGUE: Ko dai tsinuwar Yaya Toure ta yi tasiri kan Pep Guardiola?

    CHAMPIONS LEAGUE: Ko dai tsinuwar Yaya Toure ta yi tasiri kan Pep Guardiola?

    PILLARS SUN KIRA RUWA: Daga yanzu a Abuja za su rika wasan gida kuma an zaftare musu maki 3

    PILLARS SUN KIRA RUWA: Daga yanzu a Abuja za su rika wasan gida kuma an zaftare musu maki 3

    Yadda Kanawa suka yi ragaraga da motar ƴan  Katsina United saboda Pillars ta buga kunnen doki a Kano

    Yadda Kanawa suka yi ragaraga da motar ƴan Katsina United saboda Pillars ta buga kunnen doki a Kano

    GHANA vs NAJERIYA: Ko Najeriya za ta kauce wa ɗauko buhun kunya na 26 a hannun ‘Black Stars’?

    GHANA vs NAJERIYA: Ko Najeriya za ta kauce wa ɗauko buhun kunya na 26 a hannun ‘Black Stars’?

    Barcelona ta yi wa Madrid dukan kabarin kishiya, ba sani ba sabo ta zura mata kwallaye 4 babu ko ɗaya

    Barcelona ta yi wa Madrid dukan kabarin kishiya, ba sani ba sabo ta zura mata kwallaye 4 babu ko ɗaya

    ‘CHAMPIONS LEAGUE’: Yadda Benzama ya ceto Madrid daga rijiya gaba dubu, ya kori PSG kuma ya dawo da martabar sa a duniyar ƙwallo

    ‘CHAMPIONS LEAGUE’: Yadda Benzama ya ceto Madrid daga rijiya gaba dubu, ya kori PSG kuma ya dawo da martabar sa a duniyar ƙwallo

    YAƘIN UKRANIYA YA CI ƘUNGIYAR CHELSEA: ‘Zan sayar da kulob ɗin na sadaukar da kuɗin ga tallafin waɗanda yaƙin Ukraniya ya kassara’ -Abramovich, mai ƙungiyar kuma ɗan asalin Rasha

    YAƘIN UKRANIYA YA CI ƘUNGIYAR CHELSEA: ‘Zan sayar da kulob ɗin na sadaukar da kuɗin ga tallafin waɗanda yaƙin Ukraniya ya kassara’ -Abramovich, mai ƙungiyar kuma ɗan asalin Rasha

  • Kiwon Lafiya
  • Nishadi
  • Bidiyo da Hotuna
    HOTUNA: Ɗan Autan marigayi tsohon sarkin Kano Ado Bayero, Mustapha Ado Bayero, ya auri mata biyu ranar Asabar a  Kano

    HOTUNA: Ɗan Autan marigayi tsohon sarkin Kano Ado Bayero, Mustapha Ado Bayero, ya auri mata biyu ranar Asabar a Kano

    BIDIYO: An yi wa ɗan takarar mu murɗiya a zaɓen fidda gwani na APC a Legas – Masu zanga-zanga

    BIDIYO: An yi wa ɗan takarar mu murɗiya a zaɓen fidda gwani na APC a Legas – Masu zanga-zanga

    KURUNKUS: Malami ya fito takarar gwamnan Kebbi, ya ce jama’ar jihar ne suka tilasta masa ya fito

    KURUNKUS: Malami ya fito takarar gwamnan Kebbi, ya ce jama’ar jihar ne suka tilasta masa ya fito

    2023: Ɗan takarar shugaban kasa, Rotimi Amaechi ya ziyarci masarautar Dutse

    2023: Ɗan takarar shugaban kasa, Rotimi Amaechi ya ziyarci masarautar Dutse

    LABARI CIKIN HOTUNA: Yadda ƴaƴan jam’iyyar APC da dubban mutanen Kaduna suka yi wa Sanata Uba Sani goma ta arziki

    LABARI CIKIN HOTUNA: Yadda ƴaƴan jam’iyyar APC da dubban mutanen Kaduna suka yi wa Sanata Uba Sani goma ta arziki

    BIDIYO: Shin zaka iya zama da mai dauke da cutar Kanjamau? – Ra’ayoyin mutane

    BIDIYO: Shin zaka iya zama da mai dauke da cutar Kanjamau? – Ra’ayoyin mutane

    Dalilin da ya sa muka yi tattaki har Dubai domin taya Aisha Buhari murnar zagayowar ranar haihuwar ta – Matan Gwamnonin Najeriya

    Dalilin da ya sa muka yi tattaki har Dubai domin taya Aisha Buhari murnar zagayowar ranar haihuwar ta – Matan Gwamnonin Najeriya

    BIDIYO: Yadda ‘yan bindiga suka rika jibga ta kafin a biya naira 50,000 kudin fansa – Dattijo Saidu Dabo

    BIDIYO: Yadda ‘yan bindiga suka rika jibga ta kafin a biya naira 50,000 kudin fansa – Dattijo Saidu Dabo

    ‘Yan mata marasa aure sun fi matan aure amfani da magungunan takaita Iyali – Ma’aikatar Lafiya

    ‘Yan mata marasa aure sun fi matan aure amfani da magungunan takaita Iyali – Ma’aikatar Lafiya

No Result
View All Result
Premium Times Hausa
No Result
View All Result

Buhari ba ya bukatar rahoton kwamitin Salami kafin ya nada sabon Shugaban EFCC –Fadar Shugaban Kasa

Ashafa MurnaibyAshafa Murnai
February 19, 2021
in Rahotanni
0
Naɗa Abdulrasheed Bawa shugabancin EFCC abin tsoro ne matuƙa –Lauyan Magu

Abdulrasheed Bawa

Ko da rahoton sakamakon binciken kwamitin Ayo Salami ko babu, to shi Shugaban Kasa ba ya bukatar jira ko bayyana wannan sakamako kafin ya nada sabon Shugaban Hukumar EFCC. Saboda da karfin ikon da dokar kasa ta ba shi ya ke amfani, ba da karfin ikon kwamitin Salami ba, inji Fadar Shugaban Kasa.

Kakakin Shugaba Muhammadu Buhari ne, Garba Shehu ya bayayyana haka a matsayin raddi ga wani rahoton da PREMIUM TIMES ta buga, inda wasu lauyoyi, ciki har da lauyan dakataccen shugaban riko na Hukumar EFCC, Ibrahi Magu, su ka bayyana matukar damuwa, mamaki da al’ajabin yadda Buhari ya nada Abdulrasheed Bawa, ba tare da bayyana sakamakon binciken kwamitin Salami da aka nada ya binciki zarge-zargen da aka yi wa Magu din ba.

Masu sharhin dai sun nuna cewa kwata-kwata babu mutunci da rashin adalci idan har aka nada madadin Ibrahim Magu ba tare da an bayyana wa duniya laifin da aka kama Magu da shi ba, watanni da yawa bayan kammala bincike.

‘Karfin Ikon Buhari bai jingina ga bangon rahoton Salami ba’ -Shehu

Yayin da wakilin mu ya tuntubi Garba Shehu domin jin ta bakin sa dangane da sharhin da lauyoyi su ka yi cewa Buhari ya yi azarbabin yi wa Magu rashin adalci, sai kakakin na Buhari ya bayyana cewa babu ruwan karfin ikon Buhari da jiran rahoton Salami kafin ya nada sabon shugaban Hukumar EFCC.

“Ya kamata lauyoyin nan su fahimta cewa karfin ikon nada shugaban EFCC da doka ta bai wa Shugaban Kasa, ba shi da wata alaka, nasaba ko kusanci da saurare ko jiran kwamitin Salami. Hanyar jirgi daban, ta mota ma daban. Babu inda su ka hadu ballantana su yi kama da juna.”

Haka Garba Shehuya bayyana a cikin wani sakon da ya aiko wa PREMIU TIMES.

Shehu ya kara da cewa, “doka ce ta bai wa Shugaban Kasa ikon nada shugaban EFCC ko shugaban riko. Kumai ta da ice ta ba shi karfin ikon cire shugaban EFCC. Don haka babu wani abin tsayawa an aka-ce-na-ce a nan.

“Abin da kawai ake bukata bayan Shugaba Buhari ya nada shugaban EFCC, shi ne amincewar Majalisar Dattawa. Kuma ita Buhari ke jira dattawan su amince da wannan nadin.

Dangane da rahoton Salami, Garba Shehu ya ce Ofishin Shugaban Ma’aikatan Fadar Shugaban Kasa na nan na aikin fitowa da ‘farar takardar sakamakon binciken kwamitin Salami da kuma matakan da Gwamnatin Tarayya ta dauka a kai.

PREMIUM TIMES HAUSA ta buga labarin da lauyan Magu ya bayyana cewa nada Abdulrasheeed Bawa shugabancin EFCC abin tsoro ne matuka.

Lauyan na dakataccen Shugaban EFCC na Riko, Ibrahim Magu, mai suna Tosin Ojaomo, ya bayyana nadin da Shugaba Muhammadu Buhari ya yi wa Abdulrashim Bawa a EFCC, cewa abin ban-tsoho da mamaki da al’ajabi ne matuka.

Ojaomo ya shiga gidan talbijin na Channels, jim kadan da bayyana sunan Bawa, inda ya yi raga-raga da wannan nadin da Buhari ya yi.

Lauyan wanda ya na cikin lauyoyin da su ka kare Magu a gaban kwamitin bincike na Ayo Salami, ya bayyana cewa akwai tantagaryar rashin adalci da aka nada Bawa ba tare da an bayyana sakamakon binciken da kwamitin Salami ya fitar ba.

‘Gaggawar Nada Bawa’

Ojaomo ya bayyana cewa “abin da kawi kowa ke jira a kasar nan shi ne a bayyana sakamakon binciken Magu, domin a ji laifin da ya yi, idan ma har ya yi laifin. Amma sai aka yi gaggawar nada wanda zai maye gurbin kujerar sa.”

Ya kara da cewa har yanzu babu wani sahihin laifin da aka bayyana wa jama’ar kasar nan, wanda za a kafa hujjar cewa Magu ya aikata. Wannan rashin adalci ne.

Lokacin da Salami ya damka wa Shugaba Buhari sakamakon binciken Magu, ya bayyana cewa akwai takardun jama’a na korafe-korafe har 46 akan sa.

Sai dai kuma PREMIUM TIMES ta gano cewa bayan an damka wa Buhari rahoton binciken, an sake kafa wani kwamiti wanda zai tantance sakamakon binciken.

PREMIUM TIMES ta bada labarin yadda Buhari ya nada Abdulrasheed Bawa, wanda jihar su daya da Ministan Shari’a Abubakar Malami, wanda ya yi sanadiyyar korar Magu.

Ta bayyana yadda Ministan Kebbi, Malami ya yi sanadiyyar korar Magu, aka maye gurbin sa da dan Jihar Kebbi.

A yanzu dai ba sabon labari ba ne cewa Shugaba Muhammadu Buhari ya aika wa Majalisar Dattawa sunan Abdulrasheed Bawa, a matsayin wanda ya ke so ya maye gurbin korarren Shugaban EFCC, Ibrahim Magu.

Labarin shi ne, wanda aka nada din a yanzu, dan asalin Jihar Kebbi ne, Jihar da Ministan Shari’a Abubakar Malami ya fito.

Dama kuma shi shugaban EFCC tamkar ya na karkashin Ministan Shari’a ne, ba ya gurfanar da gagga da kananan barayin gwamnati sai da shawarar Ministan Shari’a, wanda shi ne Antoni Janar na Tarayyar Najeriya.

Sannan kuma Malami ne ya rubuta wa Shugaba Muhammadu Buhari wasikar korafin zargin cewa Magu na cuwa-cuwa, har ta kai aka damke shi a cikin watan Juli, 2020.

Bayan ya yi kwanaki a tsare, aka sake shi, amma kuma ana kafa masa kwamitin bincike, a karkashin tsohon Cif Jojin Najeriya, Ayo Salami.

Watanni hudu bayan kammala bincike, har yau ba a fito an bayyana tantagaryar laifin da Magu ya yi ba. sannan kuma a asirce a ka yi zaman sauraren binciken na sa.

PREMIUM TIMES HAUSA ta rika buga laifin zarge-zargen da aka yi wa Magu, ciki har da mallakar kadarori a Dubai.

Sai dai a lokacin da Magu ke karyata zarge-zargen da aka yi masa, shi ma ya zargi ogan sa, Minista Malami da kulle-kullen hada baki da wadanda ake zargi da da sayar da kadarorin da aka kwace a hannun manyan barayi a hanyar da ba ta dace ba.

Sannan kuma ya zargi Malami da hana-ruwa-gudu wajen tadiye wasu bincike da kuma kokarin maido tsohuwar Minsitar Harkokin Man Fetur, Diezani Allison-Maduekwe gida Najeriya, domin a tuhume ta, a hukunta ta.

Bawa dai dan asalin Jihar Kebbi, ne jihar su daya da Ministan Shari’a Abubakar Malami, wanda ya yi sanadiyyar sallamar Magu daga aiki.

Bawa: Bawan EFCC Ko Bawan Malami?:

Tilas nada Abdulrasheed Bawa ya haifar da cece-ku-ce a kasar nan, ganin cewa jihar su daya da ogan sa, Ministan Shari’a Abubakar Malami.

Sannan kuma Malami ne sanadiyyar korar wanda aka sauke, Ibrahim Magu bayan sun samu sabani da rashin jituwa a tsakanin su. Har Malami ya rubuta takardar korafi kan Magu ga Shugaba Buhari.

Wannan takarda ta yi sanadiyyar kamawa, kullewa, bincike da korar Magu.

To amma kuma nada dan jiha daya da Malami, zai iya kawo shakku a zukatan jama’a, ko da kuwa babu wani abin da za a yi wa shakku a lamarin.

Yanzu dai ya rage mu ga cewa shin Bawan da Buhari ya nada, bawan EFCC ne ko kuwa bawan Malami zai zama.

Lokaci shi ne alkali kuma shi ne mizani da ma’auni.

Tags: AbujaBawaBubariEFCCGarba shehuLabaraiNajeriyaNewsPREMIUM TIMES
Previous Post

Mata ta kan gaggaura min mari idan na hukunta ‘ya’yanmu – Magidanci a Kotu

Next Post

NEJA: An kusa sako daliban da aka yi garkuwa da su – Gwamnan Neja

Next Post
Abubakar Sani lolo

NEJA: An kusa sako daliban da aka yi garkuwa da su – Gwamnan Neja

Binciko

No Result
View All Result
Karanta

Ramadan Kareem AD

Sabbin Labarai

  • KADUNA 2023: Uba Sani ya zaɓi Hadiza Balarabe mataimakiyar sa
  • ‘Yan bindiga sun kashe Sojoji 30, ‘yan sanda 10 da farin hula 12 a makon jiya
  • Barayi sun lalata tiransifoma 20 cikin makonni uku – Kamfanin Raba Wutar Lantarki
  • MAIDA HANNUN AGOGO BAYA: ‘Yan-ta-kife sun banka wa ofishin INEC wuta a Enugu
  • SADAKA GUZURIN KIYAMA: Tsohon gwamnan da ya taya akanta jidar naira biliyan 84, ya yi wa malamai da ‘yan APC watandar shanu 370, ragunan layya 3,500 a Zamfara

Abinda masu karatu ke fadi

  • Google on Masarautar Kano: Hassada Ta Sa Wasu Na Neman Wofintar Da Kokarin Su Danfodiyo! Daga Imam Murtadha Gusau
  • Kuşburnu Çekirdek Yağı on Dalilin da ya sa muka yi sallar Idi ranar Laraba a Bauchi, muka ki bin sanarwar Sarkin musulmi – Sheikh Dahiru Bauchi
  • Google on HARKALLAR BILIYAN 3.6: Ba nine Balan da ke jerin sunayen masu mallakin kamfanin Adda ba – Gwamna Bala
  • Google on SIYASAR ZAMFARA : Maitaimakawa tsohon dan takarar gwamna a APC akan harkar jarida ya sauya sheka
  • Google on RAMIN MUGUNTA: Yadda Boko Haram suka afkawa bam din da suka dana wa Sojojin Najeriya

Fanni

Tweets by PTimesHausa
  • All Homepage Blocks
  • Home
  • Home
  • Main Home

© 2022 JNews - Premium WordPress news & magazine theme by Jegtheme.

No Result
View All Result
  • Labarai
  • Labarai daga Jihohi
  • Wasanni
  • Kiwon Lafiya
  • Nishadi
  • Bidiyo da Hotuna

© 2022 JNews - Premium WordPress news & magazine theme by Jegtheme.