• PREMIUM TIMES |
  • Tallata Hajar ka |
  • Adireshin mu |
  • PTCIJ |
  • Dubawa
Premium Times Hausa
  • Labarai
    • All
    • Duniya
    Buhari-signing-2020-budget

    Gwamnatin tsohon shugaban kasa Buhari ta sanar da sabbin nade-nade a daidai ana rantsar da Tinubu shugaban kasa

    Minista Sadiya ta miƙa ragamar Ma’aikatar Harkokin Jinƙai ga Babban Sakatare

    Minista Sadiya ta miƙa ragamar Ma’aikatar Harkokin Jinƙai ga Babban Sakatare

    2015-2023: ‘Na yi sukuwa ta lafiya, na kai zamiya lafiya’ – Buhari

    BANKWANA DA BUHARI: ‘Tinubu yau mafarkin ka ya zama gaskiya, Allah ya sa ka kai Najeriya fiye da inda na kai ta’ – Nasihar Buhari ga Asiwaju

    Tsakanin Sanata Barau da Gwamna Ganduje, Daga Jaafar Jaafar

    Ba zan jira Litinin ba, tun Lahadi zan mika mulki ga Abba Gida-Gida in kama gaba na – Ganduje

    RANTSAR DA TINUBU: Kotun Koli ta yi watsi da karar rashin cancantar Tinubu shiga zaɓen 2023

    RANTSAR DA TINUBU: Kotun Koli ta yi watsi da karar rashin cancantar Tinubu shiga zaɓen 2023

    RANAR RANTSAR DA TINUBU: Za mu hana makiyaya karakaina da shanu a cikin Abuja – Shugaban Miyetti Allah

    RANAR RANTSAR DA TINUBU: Za mu hana makiyaya karakaina da shanu a cikin Abuja – Shugaban Miyetti Allah

    An Karrama gidan Jaridar PREMIUM TIMES da kyauta mafi daukaka a aikin Jarida na kasar Amurka

    BA DA MU BA, TAYA ƁERA ƁARI: PREMIUM TIMES ta nesanta kan ta daga ƙungiyar da ta jona sunan ta a shirya taron karrama wasu mutane

    KIRAN RUWA: ‘Ka wa Allah ka ɗaga mana kafa, kada ka kwace mana filayen mu har 9 da ka kunno kai a kan su – Makarfi ga El-Rufai

    KIRAN RUWA: ‘Ka wa Allah ka ɗaga mana kafa, kada ka kwace mana filayen mu har 9 da ka kunno kai a kan su – Makarfi ga El-Rufai

    ‘Ni da Wike kaman ‘Yan biyu ne, muna tsage gaskiya komai dacin ta’ – El-Rufai

    ‘Ni da Wike kaman ‘Yan biyu ne, muna tsage gaskiya komai dacin ta’ – El-Rufai

  • Labarai daga Jihohi
  • Wasanni
    TSOHO MAI RAN ƘARFE: Obasanjo ya zura ƙwallaye uku a wasan sada zumuntar tsoffin ɗaliban sakandare

    TSOHO MAI RAN ƘARFE: Obasanjo ya zura ƙwallaye uku a wasan sada zumuntar tsoffin ɗaliban sakandare

    QATAR 2022: Yadda Croatia, ƙasa mai mutum miliyan 4 ta kori Brazil ƙasa mai mutum miliyan 216

    QATAR 2022: Yadda Croatia, ƙasa mai mutum miliyan 4 ta kori Brazil ƙasa mai mutum miliyan 216

    AMBALIYAR QATAR 2022: Spain ta kori kociya Luis Enrique bayan ta kwashi buhun kunya a hannun Marocco

    AMBALIYAR QATAR 2022: Spain ta kori kociya Luis Enrique bayan ta kwashi buhun kunya a hannun Marocco

    QATAR 2023: Yadda Walid, kociyan Morocco ya rikita duniyar ƙwallon ƙafa cikin watanni 4 kacal

    QATAR 2023: Yadda Walid, kociyan Morocco ya rikita duniyar ƙwallon ƙafa cikin watanni 4 kacal

    QATAR 2022: Dukkan ƙasashen Afrika 4 da su ka taɓa kai wasan kaiwa ga na kusa da na ƙarshe, su na da tauraro a jikin tutocin su

    QATAR 2022: Dukkan ƙasashen Afrika 4 da su ka taɓa kai wasan kaiwa ga na kusa da na ƙarshe, su na da tauraro a jikin tutocin su

    Abubuwan al’ajabi dangane da fatattakar da Morocco ta yi wa Spain daga Qatar 2022

    Abubuwan al’ajabi dangane da fatattakar da Morocco ta yi wa Spain daga Qatar 2022

    QATAR 2022: Ko ƙasashen Afrika za su fidda nahiyar jin kunya a duniyar ‘yan ƙwallo

    QATAR 2022: Ko ƙasashen Afrika za su fidda nahiyar jin kunya a duniyar ‘yan ƙwallo

    DAGARGAZA ARGENTINA: Ƙasar Saudiyya ta ba da hutun kwana Ɗaya a wataya

    DAGARGAZA ARGENTINA: Ƙasar Saudiyya ta ba da hutun kwana Ɗaya a wataya

    QATAR 2022: 2:1: Saudiyya ta kafa tarihin karya gadara da tutiyar buga wasan Agentina 36 a jere babu rashin nasara

    QATAR 2022: 2:1: Saudiyya ta kafa tarihin karya gadara da tutiyar buga wasan Agentina 36 a jere babu rashin nasara

  • Kiwon Lafiya
  • Nishadi
  • Bidiyo da Hotuna
    Buhari ya tashi zuwa Saudiyya, zai yi Umra ta ƙarshe a matsayin sa na shugaban kasa

    Buhari ya tashi zuwa Saudiyya, zai yi Umra ta ƙarshe a matsayin sa na shugaban kasa

    BIDIYO: Buri da fata na a 2023: Ra’ayoyin jama’a

    BIDIYO: Buri da fata na a 2023: Ra’ayoyin jama’a

    BIDIYO: Ƙogon Al’ajabi, ƙogon Waraka, Ƙogon biyan bukata a jihar Enugu

    BIDIYO: Ƙogon Al’ajabi, ƙogon Waraka, Ƙogon biyan bukata a jihar Enugu

    Mutanen Arewa na da alƙawari da sanin ya kamata, Tinubu za su yi saboda ƙauna da biyayyar da ya nuna wa Buhari – El- Rufai

    Mutanen Arewa na da alƙawari da sanin ya kamata, Tinubu za su yi saboda ƙauna da biyayyar da ya nuna wa Buhari – El- Rufai

    BIDIYO: NAJERIYA @62: Ra’ayoyin ‘yan Najeriya game da mulkin Buhari a tsawon shekaru 7 da suka gabata

    BIDIYO: NAJERIYA @62: Ra’ayoyin ‘yan Najeriya game da mulkin Buhari a tsawon shekaru 7 da suka gabata

    Buhari bai san ƴan ta’adda sun fidda bidiyon da suka ce sai sun sace shi da ni ba sai da na ziyarce shi – El-Rufai

    Buhari bai san ƴan ta’adda sun fidda bidiyon da suka ce sai sun sace shi da ni ba sai da na ziyarce shi – El-Rufai

    Dalilin da ya sa na raɗa wa wasu fitattun gine-gine, da titunan jihar Kaduna sunayen wasu fittattun ƴan asalin jihar

    Dalilin da ya sa na raɗa wa wasu fitattun gine-gine, da titunan jihar Kaduna sunayen wasu fittattun ƴan asalin jihar

    HOTUNA: Ɗan Autan marigayi tsohon sarkin Kano Ado Bayero, Mustapha Ado Bayero, ya auri mata biyu ranar Asabar a  Kano

    HOTUNA: Ɗan Autan marigayi tsohon sarkin Kano Ado Bayero, Mustapha Ado Bayero, ya auri mata biyu ranar Asabar a Kano

    BIDIYO: An yi wa ɗan takarar mu murɗiya a zaɓen fidda gwani na APC a Legas – Masu zanga-zanga

    BIDIYO: An yi wa ɗan takarar mu murɗiya a zaɓen fidda gwani na APC a Legas – Masu zanga-zanga

No Result
View All Result
  • Labarai
    • All
    • Duniya
    Buhari-signing-2020-budget

    Gwamnatin tsohon shugaban kasa Buhari ta sanar da sabbin nade-nade a daidai ana rantsar da Tinubu shugaban kasa

    Minista Sadiya ta miƙa ragamar Ma’aikatar Harkokin Jinƙai ga Babban Sakatare

    Minista Sadiya ta miƙa ragamar Ma’aikatar Harkokin Jinƙai ga Babban Sakatare

    2015-2023: ‘Na yi sukuwa ta lafiya, na kai zamiya lafiya’ – Buhari

    BANKWANA DA BUHARI: ‘Tinubu yau mafarkin ka ya zama gaskiya, Allah ya sa ka kai Najeriya fiye da inda na kai ta’ – Nasihar Buhari ga Asiwaju

    Tsakanin Sanata Barau da Gwamna Ganduje, Daga Jaafar Jaafar

    Ba zan jira Litinin ba, tun Lahadi zan mika mulki ga Abba Gida-Gida in kama gaba na – Ganduje

    RANTSAR DA TINUBU: Kotun Koli ta yi watsi da karar rashin cancantar Tinubu shiga zaɓen 2023

    RANTSAR DA TINUBU: Kotun Koli ta yi watsi da karar rashin cancantar Tinubu shiga zaɓen 2023

    RANAR RANTSAR DA TINUBU: Za mu hana makiyaya karakaina da shanu a cikin Abuja – Shugaban Miyetti Allah

    RANAR RANTSAR DA TINUBU: Za mu hana makiyaya karakaina da shanu a cikin Abuja – Shugaban Miyetti Allah

    An Karrama gidan Jaridar PREMIUM TIMES da kyauta mafi daukaka a aikin Jarida na kasar Amurka

    BA DA MU BA, TAYA ƁERA ƁARI: PREMIUM TIMES ta nesanta kan ta daga ƙungiyar da ta jona sunan ta a shirya taron karrama wasu mutane

    KIRAN RUWA: ‘Ka wa Allah ka ɗaga mana kafa, kada ka kwace mana filayen mu har 9 da ka kunno kai a kan su – Makarfi ga El-Rufai

    KIRAN RUWA: ‘Ka wa Allah ka ɗaga mana kafa, kada ka kwace mana filayen mu har 9 da ka kunno kai a kan su – Makarfi ga El-Rufai

    ‘Ni da Wike kaman ‘Yan biyu ne, muna tsage gaskiya komai dacin ta’ – El-Rufai

    ‘Ni da Wike kaman ‘Yan biyu ne, muna tsage gaskiya komai dacin ta’ – El-Rufai

  • Labarai daga Jihohi
  • Wasanni
    TSOHO MAI RAN ƘARFE: Obasanjo ya zura ƙwallaye uku a wasan sada zumuntar tsoffin ɗaliban sakandare

    TSOHO MAI RAN ƘARFE: Obasanjo ya zura ƙwallaye uku a wasan sada zumuntar tsoffin ɗaliban sakandare

    QATAR 2022: Yadda Croatia, ƙasa mai mutum miliyan 4 ta kori Brazil ƙasa mai mutum miliyan 216

    QATAR 2022: Yadda Croatia, ƙasa mai mutum miliyan 4 ta kori Brazil ƙasa mai mutum miliyan 216

    AMBALIYAR QATAR 2022: Spain ta kori kociya Luis Enrique bayan ta kwashi buhun kunya a hannun Marocco

    AMBALIYAR QATAR 2022: Spain ta kori kociya Luis Enrique bayan ta kwashi buhun kunya a hannun Marocco

    QATAR 2023: Yadda Walid, kociyan Morocco ya rikita duniyar ƙwallon ƙafa cikin watanni 4 kacal

    QATAR 2023: Yadda Walid, kociyan Morocco ya rikita duniyar ƙwallon ƙafa cikin watanni 4 kacal

    QATAR 2022: Dukkan ƙasashen Afrika 4 da su ka taɓa kai wasan kaiwa ga na kusa da na ƙarshe, su na da tauraro a jikin tutocin su

    QATAR 2022: Dukkan ƙasashen Afrika 4 da su ka taɓa kai wasan kaiwa ga na kusa da na ƙarshe, su na da tauraro a jikin tutocin su

    Abubuwan al’ajabi dangane da fatattakar da Morocco ta yi wa Spain daga Qatar 2022

    Abubuwan al’ajabi dangane da fatattakar da Morocco ta yi wa Spain daga Qatar 2022

    QATAR 2022: Ko ƙasashen Afrika za su fidda nahiyar jin kunya a duniyar ‘yan ƙwallo

    QATAR 2022: Ko ƙasashen Afrika za su fidda nahiyar jin kunya a duniyar ‘yan ƙwallo

    DAGARGAZA ARGENTINA: Ƙasar Saudiyya ta ba da hutun kwana Ɗaya a wataya

    DAGARGAZA ARGENTINA: Ƙasar Saudiyya ta ba da hutun kwana Ɗaya a wataya

    QATAR 2022: 2:1: Saudiyya ta kafa tarihin karya gadara da tutiyar buga wasan Agentina 36 a jere babu rashin nasara

    QATAR 2022: 2:1: Saudiyya ta kafa tarihin karya gadara da tutiyar buga wasan Agentina 36 a jere babu rashin nasara

  • Kiwon Lafiya
  • Nishadi
  • Bidiyo da Hotuna
    Buhari ya tashi zuwa Saudiyya, zai yi Umra ta ƙarshe a matsayin sa na shugaban kasa

    Buhari ya tashi zuwa Saudiyya, zai yi Umra ta ƙarshe a matsayin sa na shugaban kasa

    BIDIYO: Buri da fata na a 2023: Ra’ayoyin jama’a

    BIDIYO: Buri da fata na a 2023: Ra’ayoyin jama’a

    BIDIYO: Ƙogon Al’ajabi, ƙogon Waraka, Ƙogon biyan bukata a jihar Enugu

    BIDIYO: Ƙogon Al’ajabi, ƙogon Waraka, Ƙogon biyan bukata a jihar Enugu

    Mutanen Arewa na da alƙawari da sanin ya kamata, Tinubu za su yi saboda ƙauna da biyayyar da ya nuna wa Buhari – El- Rufai

    Mutanen Arewa na da alƙawari da sanin ya kamata, Tinubu za su yi saboda ƙauna da biyayyar da ya nuna wa Buhari – El- Rufai

    BIDIYO: NAJERIYA @62: Ra’ayoyin ‘yan Najeriya game da mulkin Buhari a tsawon shekaru 7 da suka gabata

    BIDIYO: NAJERIYA @62: Ra’ayoyin ‘yan Najeriya game da mulkin Buhari a tsawon shekaru 7 da suka gabata

    Buhari bai san ƴan ta’adda sun fidda bidiyon da suka ce sai sun sace shi da ni ba sai da na ziyarce shi – El-Rufai

    Buhari bai san ƴan ta’adda sun fidda bidiyon da suka ce sai sun sace shi da ni ba sai da na ziyarce shi – El-Rufai

    Dalilin da ya sa na raɗa wa wasu fitattun gine-gine, da titunan jihar Kaduna sunayen wasu fittattun ƴan asalin jihar

    Dalilin da ya sa na raɗa wa wasu fitattun gine-gine, da titunan jihar Kaduna sunayen wasu fittattun ƴan asalin jihar

    HOTUNA: Ɗan Autan marigayi tsohon sarkin Kano Ado Bayero, Mustapha Ado Bayero, ya auri mata biyu ranar Asabar a  Kano

    HOTUNA: Ɗan Autan marigayi tsohon sarkin Kano Ado Bayero, Mustapha Ado Bayero, ya auri mata biyu ranar Asabar a Kano

    BIDIYO: An yi wa ɗan takarar mu murɗiya a zaɓen fidda gwani na APC a Legas – Masu zanga-zanga

    BIDIYO: An yi wa ɗan takarar mu murɗiya a zaɓen fidda gwani na APC a Legas – Masu zanga-zanga

No Result
View All Result
Premium Times Hausa
No Result
View All Result

RIGIMA MAI TADA GIDAN GONA: Yadda Aka Yi Na San Gogarma Sunday Igboho – Mashawarcin Buhari

Ashafa MurnaibyAshafa Murnai
January 25, 2021
in Manyan Labarai
0
MUZGUNAWA FULANI A YANKIN YARABAWA: Sifeto-Janar Adamu ya umarci a taso masa keyar Igboho

“Na fara sanin Sunday Igboho tun cikin 2009, lokacin da Kotun Koli ta ce a sake wasu zabuka a wasu mazabu, a zaben Gwamnan Jihar Ekiti, tsakanin Segun Oni na PDP da kuma Kayode Fayemi na ACN.

“Lokacin an rigaya an bayyana Oni ne ya ci zaben, amma ACN ta kai kara, kotu ta ce a sake zabe a wasu mazabu.

“Na bada shawara cewa ko ta halin kaka mu samu kudin da za mu sallame su idan ma sun zo din, don kada su tayar mana da yamutsi.

“Lokacin jam’iyar PDP na mulki, ko ta halin kaka ba ta so jihar Ekiti ta subuce mata. Shi kuma Tinubu ya yi rantsuwar-kaffarar sai ACN ta ci gwamnan Ekiti.

“Haka dai na tara gaggan ‘yan-rugumutsin tayar da rudanin zabe irin su Ade Basket a Akure da kuma Fada Geri a Ondo. Har yarjejeniya na rubuta, su ka sa hannu cewa ba za su sa yaran su tayar da rudani a wurin zabukan ba. Su ka ce ko zuwa ma ba za su yi ba.

“Babbar matasalar mu a lokacin shi ne Sunday Igboho, wanda mu ka ji labarin cewa wani garnakakin dan iska ne da wani sanata daga Osun ya dauko sojan-haya domin kawai ya tayar da hankali a zaben Ekiti a 2009.

“Shi kuma Bola Tinubu ya ce min ko ta halin kaka sai mun samu Sunday Igboho din nan na kai masa shi.

Ganawa Ta Da Gogarma Sunday Igboho Cikin Wani Otal:

Kwanaki shida kafin zabe, sai na yi sa’a na samu wani da ya ke da lambar wayar Sunday Igboho. Na kira shi, kuma nay i sa’a ya dauka.

“Na shaida masa cewa mu hadu a wani wuri a Ibadan. Mu ka hadu a wani otal da ke kusa da PREMIER HOTEL.

“Na shaida masa cewa to ni dai Bola Tinubu ne ya aiko ni cewa ya na son ganin ka, ido-da-ido kai da shi.

“Sunday ya ce min ai kuwa ina jin labarin Tinubu, ana ce min ai mutumin kirki ne. Saboda haka ni ma zan so ganin sa.

“Sunday ya ce amma ba zai so zuwa ganin Tinubu ba, saboda shi dan PDP ne, Tinubu kuwa dan ACN ne.

“A karshe dai ya amince zai gana da Tinubu, a bisa sharadin kada sanatan da ya dauke shi sojan-haya ko Pa Adedibu ya san an yi ganawar. Ni kuma na yi masa alkawarin haka.

Yadda Bola Tinubu Ya Rika Yi Wa Sunday Igboho Magiya Saboda Zabe:

“Nan da nan na sanar da Tinubu cewa Sunday Igboho ya amince su hadu. Shi kuma Tinubu ya garzayo daga Lagos, ya tare a SUNVIEW HOTEL a Akure, babban birnin jihar Ondo.

“Daidai karfe 10 na dare Sunday Igboho ya shigo otal din, ni da Tinubu mu ka gana da shi.

“Tinubu ya ce masa, Sunday, na ji labarin an dauke ka sojan-hayar tarwatsa rumfunan zabe. To ni rokon da na ke maka, kai da yaran ka ku bari a yi zabe, idan PDP ta yi nasara, shikenan. Idan kuma ANC ce ta yi nasara, shikenan.

“A karshe dai ya amince cewa babu dabanci, babu jagaliyanci a rumfunan zabe. Kuma ba za su saci akwatunan kuri’u ba. Ya ce ba ma za su shiga rikicin ba.

“Duk wannan abu da ake ciki, shi Fayemi dan takarar ACN bai ma sani ba. Kuma kun ji yadda aka yi har muka samu ACN ta yi nasara a zaben.

“Tinubu ya san a bi shi cikin katafaren dakin da ya sauka. Bayan mun fito na mika masa sakon sa, sai Sunday Igboho ya ce wa Tinubu, “Baba na gode da wannan babbar kyauta haka. Mu kuma na yi maka alkawarin babu wani takadarin da zai tayar da hankali a wurin zabe.

“Kun ji irin godiyar da ya yi wa Tinubu, saboda irin makudan kudaden da ya dumbuza masa.

Mugu Shi Ya San Makwantar Mugu:

“Sunday Igboho ya ce min to shi da yaran sa za su je Ekiti ranar jajibirin zabe. Amma ya na so karfe 2 daidai na dare, na kira shi, idan ya dauka zai kunna wayar yadda sauran yaran sa ‘yan-takifen zabe za su ji maganar da mu ke yi.

Sunday ya ce min da na kira shi ya dauka, to na ce masa ni ne AIG na ‘Yan Sanda, wato Mataimakin Sufeto Janar. Wai na ji labarin ya shigo Ekiti. Saboda haka ga ya nan zuwa nan da minti 30.

“Ya ce to a lokacin zai ce wa yaran sa kawai mu bar garin domin jami’an tsaro na niyyar yi masu kofar-raggo.

“Daga lokacin ya zama kusa da mu, har ya na ba mu labarai na rayuwar sa da siyasar sa.

Ya ce shi ma babban gogarman Lamidi Adedibu wajen dabancin siyasa da jagaliyanci a Ibadan.

Yadda Tinubu Ya Biya Kudin Otal Din Da ‘Yan-takifen Zaben Ekiti Su Ka Sauka:

Tun sati daya kafin zabe Tinubu ya kame dakunan da su Sunday Igboho za su zauna a Ekiti. Ya yi haka ne domin idan za su bar garin bayan na yi masu waya, to za mu tabbatar ba a bar ko dan-takife daya a cikin garin ba.

“Hatta jami’an INEC da jami’an tsaro a lokacin zaben rasa dakuna su ka yi wasun su. Sai da su ka bi ta hannu nan a roki Tinubu aka samar masu wasu dakuna. Ta haka mu ka san inda kowa ya ke zaune.

“Ranar Juma’a daidai karfe2 na dare, na kira Sunday na yi masa barazanar cewa ni AIG ne. Nan da nan ya hada kan’yan-takifen sa su 50 su ka bar garin cikin dare. Amma bayan sun bar garin sai ya kira ni, ya ce sun nemi mutum biyu ba su gani ba.

“Ashe mutum biyu din sun je gidan karuwai ne, ba su nan aka shirya ficewa. Sunday ya roke ni, ya ce idan an gano su, na sa su fito daga garin.

“Wajen karfe 5 ba asubahi, aka gano su. Na dauke su na kai su gida na. Wajen 6 na yamma na sa direba ya kai su wajen gari. Su ka shiga mota su ka fice.

“To kun dai ji yadda aka yi na san Sunday Igboho, gogarman da a yanzu ya yi suna inda ya bai wa Fulanin Ibarapa da ke Oyo wa’adin ficewa daga yankin.

“Ina kira a samo bakin zaren, a bar manoma su rika noma ba tare da ana garkuwa, kisa ko yi wa mata fyade ba.

“Gwamnati ta tashi tsaye a wanzar da zaman lafiya, wadda aka ce ta ta fi zama dan sarki.”

Babafemi Ujudu shi ne Mashawarci Na Musamman Ga Shugaba Muhammadu Buhari A Fannin Siyasa.

Tags: AbujababafemiIgbohoLabaraiNajeriyaNewsPREMIUM TIMESTinubu
Previous Post

Kashi 60 bisa 100 na shagunan kasuwar Sokoto sun kone – Inji Minista Isa Pantami

Next Post

Kungiyar Miyetti Allah ta amince da bin dokokin gwamnonin jihohin Yarabawa, ciki harda hana kiwon dare

Ashafa Murnai

Ashafa Murnai

Next Post
RIKICIN FULANI DA YARABAWA: Miyetti Allah sun nemi a kamo Sunday Igboho mai rura fitinar korar makiyaya

Kungiyar Miyetti Allah ta amince da bin dokokin gwamnonin jihohin Yarabawa, ciki harda hana kiwon dare

Binciko

No Result
View All Result
Karanta

Ramadan Kareem AD

Sabbin Labarai

  • Dikko Radda zai saka tsarin TSA a duka harkokin shige da ficen kudaden jihar Katsina
  • Dalilin da ya sa na canja sunan titin Raba zuwa titin ‘Nasir El-Rufai – Gwamna Uba Sani
  • KOKAWAR ƘWACE KUJERAR TINUBU: Kotu ta karɓi kwafen takardun zargin Asiwaju ya yi harƙallar muggan ƙwayoyi
  • SIYASAR KANO: Gwamna Abba ya soke naɗe-naɗe, ya ƙwace filaye da kadarorin da Ganduje ya raba wa ƴan uwa da abokan arziki
  • Abubuwa 12 Da Suka Hana A Ga Ƙoƙarin Mulkin Buhari

Abinda masu karatu ke fadi

  • auto verkopen on ZAMFARA: Mahara sun gudu sun bar bindigar harbo jiragen sama a dajin Gumi da Bukkuyum -Inji ‘Yan Sanda
  • Laser-Haarentfernung mit hygienischen Bedingungen und aktuellen Gesundheitsstandards in der Türkei on An yi min murɗiya ne a zaɓen APC, ban yarda ba sai an sake zaɓe – Korafin Bashir Ahmad
  • Call Girls Sehore on Ƙungiya ta yi kira ga gwamnati ta ware kuɗaɗe domin samar da dabarun bada tazarar Iyali
  • buy aged stripe account on Hukumar NBC ta gayyaci mai gabatar da shirin ‘Berekete’, bayan macen da ta kona gashin kan yarinya barkatai, ta sha mari barkatai a hannun sa
  • research and survey on Gwamnan Edo ya bijire wa umarnin kotu, ya ce sai mai shaidar rigakafin korona zai yi sallar jam’i a masallaci

Fanni

Tweets by PTimesHausa
  • All Homepage Blocks
  • Home
  • Home
  • Main Home

© 2023 JNews - Premium WordPress news & magazine theme by Jegtheme.

No Result
View All Result
  • Labarai
  • Labarai daga Jihohi
  • Wasanni
  • Kiwon Lafiya
  • Nishadi
  • Bidiyo da Hotuna

© 2023 JNews - Premium WordPress news & magazine theme by Jegtheme.