• PREMIUM TIMES |
  • Tallata Hajar ka |
  • Adireshin mu |
  • PTCIJ |
  • Dubawa
Premium Times Hausa
  • Labarai
    • All
    • Duniya
    TSUMAGIYAR KAN HANYA: An umarci ‘yan sandan Abuja su riƙa binciken motar ko wa kuma ko ɗan wa

    Kotu ta daure magidancin da ya guntile hannun abokinsa kan zargin lalata da matarsa

    Jami’an Kwastam sun kama haramtattun kaya na miliyoyin naira a Katsina

    Hukumar Kwastam ta kama haramtattun kaya na naira biliyan 6.6 a jihar Ogun

    American University of Nigeria Student -Crt- Google

    Malaman jami’o’i na roƙon a biya su albashin wata da watannin da aka riƙe masu

    ‘Yan sanda sun damke faston da ake zargin yayi wa ‘yar shekara 19 fyade

    Kotu ta yanke wa mahaifin da ya yi shekara 9 yana lalata da ƴa’ƴan sa mata biyu

    TSUMAGIYAR KAN HANYA: An umarci ‘yan sandan Abuja su riƙa binciken motar ko wa kuma ko ɗan wa

    Ƴan sanda sun kama magidancin da ya yi wa matar makwabcinsa fyade

    ABUJA: Kotu ta daure wasu ‘yan mata biyu saboda yawon gulmace-gulmace a unguwa

    Kotu ta tsare matar da aka kama tana madigo da ‘yar shekara 8 a Kaduna

    Mahukunta a Abuja sun kama ƴan iskan gari mutum 400 da motoci 50 da suka karya doka

    Mahukunta a Abuja sun kama ƴan iskan gari mutum 400 da motoci 50 da suka karya doka

    Tinubu ya naɗa tsohon ministan Abuja, Modibbo, Kakanda, Baba-Ahmed mashawarta a ofishin mataimakin shugaban kasa

    Tinubu ya naɗa tsohon ministan Abuja, Modibbo, Kakanda, Baba-Ahmed mashawarta a ofishin mataimakin shugaban kasa

    ‘Yan sanda sun damke faston da ake zargin yayi wa ‘yar shekara 19 fyade

    ‘Yan sanda sun kama tsohon da ya yi wa ‘yar shekara hudu fyade a Katsina

  • Labarai daga Jihohi
  • Wasanni
    DARAJAR ƘWALLON ƘAFA TA KOMA SAUDIYA: Karim Benzema zai riƙa ɗaukar albashin kusan Naira Biliyan 100 a shekara, a ƙungiyar Al-Ittihad

    DARAJAR ƘWALLON ƘAFA TA KOMA SAUDIYA: Karim Benzema zai riƙa ɗaukar albashin kusan Naira Biliyan 100 a shekara, a ƙungiyar Al-Ittihad

    TSOHO MAI RAN ƘARFE: Obasanjo ya zura ƙwallaye uku a wasan sada zumuntar tsoffin ɗaliban sakandare

    TSOHO MAI RAN ƘARFE: Obasanjo ya zura ƙwallaye uku a wasan sada zumuntar tsoffin ɗaliban sakandare

    QATAR 2022: Yadda Croatia, ƙasa mai mutum miliyan 4 ta kori Brazil ƙasa mai mutum miliyan 216

    QATAR 2022: Yadda Croatia, ƙasa mai mutum miliyan 4 ta kori Brazil ƙasa mai mutum miliyan 216

    AMBALIYAR QATAR 2022: Spain ta kori kociya Luis Enrique bayan ta kwashi buhun kunya a hannun Marocco

    AMBALIYAR QATAR 2022: Spain ta kori kociya Luis Enrique bayan ta kwashi buhun kunya a hannun Marocco

    QATAR 2023: Yadda Walid, kociyan Morocco ya rikita duniyar ƙwallon ƙafa cikin watanni 4 kacal

    QATAR 2023: Yadda Walid, kociyan Morocco ya rikita duniyar ƙwallon ƙafa cikin watanni 4 kacal

    QATAR 2022: Dukkan ƙasashen Afrika 4 da su ka taɓa kai wasan kaiwa ga na kusa da na ƙarshe, su na da tauraro a jikin tutocin su

    QATAR 2022: Dukkan ƙasashen Afrika 4 da su ka taɓa kai wasan kaiwa ga na kusa da na ƙarshe, su na da tauraro a jikin tutocin su

    Abubuwan al’ajabi dangane da fatattakar da Morocco ta yi wa Spain daga Qatar 2022

    Abubuwan al’ajabi dangane da fatattakar da Morocco ta yi wa Spain daga Qatar 2022

    QATAR 2022: Ko ƙasashen Afrika za su fidda nahiyar jin kunya a duniyar ‘yan ƙwallo

    QATAR 2022: Ko ƙasashen Afrika za su fidda nahiyar jin kunya a duniyar ‘yan ƙwallo

    DAGARGAZA ARGENTINA: Ƙasar Saudiyya ta ba da hutun kwana Ɗaya a wataya

    DAGARGAZA ARGENTINA: Ƙasar Saudiyya ta ba da hutun kwana Ɗaya a wataya

  • Kiwon Lafiya
  • Nishadi
  • Bidiyo da Hotuna
    BIDIYO: Yadda rufe iyakar Najeriya da Nijar, ya jefa mu cikin tsananin fatara, da halin kakanikayi a yankin Katsina – Saidu

    BIDIYO: Yadda rufe iyakar Najeriya da Nijar, ya jefa mu cikin tsananin fatara, da halin kakanikayi a yankin Katsina – Saidu

    Yadda SSS da Jami’an Gidan Kurkuku suka kwashi ‘yan kallo a kotu, saboda Emefiele

    Yadda SSS da Jami’an Gidan Kurkuku suka kwashi ‘yan kallo a kotu, saboda Emefiele

    BIDIYO: ‘Duk wanda ya ci kuɗin Tallafin Korona a Jigawa sai ya amayo shi’ – Gwamna Namadi

    BIDIYO: ‘Duk wanda ya ci kuɗin Tallafin Korona a Jigawa sai ya amayo shi’ – Gwamna Namadi

    BIDIYO: ALhazan Kano sun gama shiri tsaf don ‘Hawan Arafat’ – Alhussain Maiwada

    BIDIYO: ALhazan Kano sun gama shiri tsaf don ‘Hawan Arafat’ – Alhussain Maiwada

    JERIN SUNAYE: Jami’o’i 51 da ba za su dauki dalibin da ya ci kasa da maki 180 a jarabawar JAMB ba

    TSARIN BAI WA ƊALIBAI RAMCE: Abubuwan da suka wajaba ɗalibai da iyaye su sani

    Buhari ya tashi zuwa Saudiyya, zai yi Umra ta ƙarshe a matsayin sa na shugaban kasa

    Buhari ya tashi zuwa Saudiyya, zai yi Umra ta ƙarshe a matsayin sa na shugaban kasa

    BIDIYO: Buri da fata na a 2023: Ra’ayoyin jama’a

    BIDIYO: Buri da fata na a 2023: Ra’ayoyin jama’a

    BIDIYO: Ƙogon Al’ajabi, ƙogon Waraka, Ƙogon biyan bukata a jihar Enugu

    BIDIYO: Ƙogon Al’ajabi, ƙogon Waraka, Ƙogon biyan bukata a jihar Enugu

    Mutanen Arewa na da alƙawari da sanin ya kamata, Tinubu za su yi saboda ƙauna da biyayyar da ya nuna wa Buhari – El- Rufai

    Mutanen Arewa na da alƙawari da sanin ya kamata, Tinubu za su yi saboda ƙauna da biyayyar da ya nuna wa Buhari – El- Rufai

No Result
View All Result
  • Labarai
    • All
    • Duniya
    TSUMAGIYAR KAN HANYA: An umarci ‘yan sandan Abuja su riƙa binciken motar ko wa kuma ko ɗan wa

    Kotu ta daure magidancin da ya guntile hannun abokinsa kan zargin lalata da matarsa

    Jami’an Kwastam sun kama haramtattun kaya na miliyoyin naira a Katsina

    Hukumar Kwastam ta kama haramtattun kaya na naira biliyan 6.6 a jihar Ogun

    American University of Nigeria Student -Crt- Google

    Malaman jami’o’i na roƙon a biya su albashin wata da watannin da aka riƙe masu

    ‘Yan sanda sun damke faston da ake zargin yayi wa ‘yar shekara 19 fyade

    Kotu ta yanke wa mahaifin da ya yi shekara 9 yana lalata da ƴa’ƴan sa mata biyu

    TSUMAGIYAR KAN HANYA: An umarci ‘yan sandan Abuja su riƙa binciken motar ko wa kuma ko ɗan wa

    Ƴan sanda sun kama magidancin da ya yi wa matar makwabcinsa fyade

    ABUJA: Kotu ta daure wasu ‘yan mata biyu saboda yawon gulmace-gulmace a unguwa

    Kotu ta tsare matar da aka kama tana madigo da ‘yar shekara 8 a Kaduna

    Mahukunta a Abuja sun kama ƴan iskan gari mutum 400 da motoci 50 da suka karya doka

    Mahukunta a Abuja sun kama ƴan iskan gari mutum 400 da motoci 50 da suka karya doka

    Tinubu ya naɗa tsohon ministan Abuja, Modibbo, Kakanda, Baba-Ahmed mashawarta a ofishin mataimakin shugaban kasa

    Tinubu ya naɗa tsohon ministan Abuja, Modibbo, Kakanda, Baba-Ahmed mashawarta a ofishin mataimakin shugaban kasa

    ‘Yan sanda sun damke faston da ake zargin yayi wa ‘yar shekara 19 fyade

    ‘Yan sanda sun kama tsohon da ya yi wa ‘yar shekara hudu fyade a Katsina

  • Labarai daga Jihohi
  • Wasanni
    DARAJAR ƘWALLON ƘAFA TA KOMA SAUDIYA: Karim Benzema zai riƙa ɗaukar albashin kusan Naira Biliyan 100 a shekara, a ƙungiyar Al-Ittihad

    DARAJAR ƘWALLON ƘAFA TA KOMA SAUDIYA: Karim Benzema zai riƙa ɗaukar albashin kusan Naira Biliyan 100 a shekara, a ƙungiyar Al-Ittihad

    TSOHO MAI RAN ƘARFE: Obasanjo ya zura ƙwallaye uku a wasan sada zumuntar tsoffin ɗaliban sakandare

    TSOHO MAI RAN ƘARFE: Obasanjo ya zura ƙwallaye uku a wasan sada zumuntar tsoffin ɗaliban sakandare

    QATAR 2022: Yadda Croatia, ƙasa mai mutum miliyan 4 ta kori Brazil ƙasa mai mutum miliyan 216

    QATAR 2022: Yadda Croatia, ƙasa mai mutum miliyan 4 ta kori Brazil ƙasa mai mutum miliyan 216

    AMBALIYAR QATAR 2022: Spain ta kori kociya Luis Enrique bayan ta kwashi buhun kunya a hannun Marocco

    AMBALIYAR QATAR 2022: Spain ta kori kociya Luis Enrique bayan ta kwashi buhun kunya a hannun Marocco

    QATAR 2023: Yadda Walid, kociyan Morocco ya rikita duniyar ƙwallon ƙafa cikin watanni 4 kacal

    QATAR 2023: Yadda Walid, kociyan Morocco ya rikita duniyar ƙwallon ƙafa cikin watanni 4 kacal

    QATAR 2022: Dukkan ƙasashen Afrika 4 da su ka taɓa kai wasan kaiwa ga na kusa da na ƙarshe, su na da tauraro a jikin tutocin su

    QATAR 2022: Dukkan ƙasashen Afrika 4 da su ka taɓa kai wasan kaiwa ga na kusa da na ƙarshe, su na da tauraro a jikin tutocin su

    Abubuwan al’ajabi dangane da fatattakar da Morocco ta yi wa Spain daga Qatar 2022

    Abubuwan al’ajabi dangane da fatattakar da Morocco ta yi wa Spain daga Qatar 2022

    QATAR 2022: Ko ƙasashen Afrika za su fidda nahiyar jin kunya a duniyar ‘yan ƙwallo

    QATAR 2022: Ko ƙasashen Afrika za su fidda nahiyar jin kunya a duniyar ‘yan ƙwallo

    DAGARGAZA ARGENTINA: Ƙasar Saudiyya ta ba da hutun kwana Ɗaya a wataya

    DAGARGAZA ARGENTINA: Ƙasar Saudiyya ta ba da hutun kwana Ɗaya a wataya

  • Kiwon Lafiya
  • Nishadi
  • Bidiyo da Hotuna
    BIDIYO: Yadda rufe iyakar Najeriya da Nijar, ya jefa mu cikin tsananin fatara, da halin kakanikayi a yankin Katsina – Saidu

    BIDIYO: Yadda rufe iyakar Najeriya da Nijar, ya jefa mu cikin tsananin fatara, da halin kakanikayi a yankin Katsina – Saidu

    Yadda SSS da Jami’an Gidan Kurkuku suka kwashi ‘yan kallo a kotu, saboda Emefiele

    Yadda SSS da Jami’an Gidan Kurkuku suka kwashi ‘yan kallo a kotu, saboda Emefiele

    BIDIYO: ‘Duk wanda ya ci kuɗin Tallafin Korona a Jigawa sai ya amayo shi’ – Gwamna Namadi

    BIDIYO: ‘Duk wanda ya ci kuɗin Tallafin Korona a Jigawa sai ya amayo shi’ – Gwamna Namadi

    BIDIYO: ALhazan Kano sun gama shiri tsaf don ‘Hawan Arafat’ – Alhussain Maiwada

    BIDIYO: ALhazan Kano sun gama shiri tsaf don ‘Hawan Arafat’ – Alhussain Maiwada

    JERIN SUNAYE: Jami’o’i 51 da ba za su dauki dalibin da ya ci kasa da maki 180 a jarabawar JAMB ba

    TSARIN BAI WA ƊALIBAI RAMCE: Abubuwan da suka wajaba ɗalibai da iyaye su sani

    Buhari ya tashi zuwa Saudiyya, zai yi Umra ta ƙarshe a matsayin sa na shugaban kasa

    Buhari ya tashi zuwa Saudiyya, zai yi Umra ta ƙarshe a matsayin sa na shugaban kasa

    BIDIYO: Buri da fata na a 2023: Ra’ayoyin jama’a

    BIDIYO: Buri da fata na a 2023: Ra’ayoyin jama’a

    BIDIYO: Ƙogon Al’ajabi, ƙogon Waraka, Ƙogon biyan bukata a jihar Enugu

    BIDIYO: Ƙogon Al’ajabi, ƙogon Waraka, Ƙogon biyan bukata a jihar Enugu

    Mutanen Arewa na da alƙawari da sanin ya kamata, Tinubu za su yi saboda ƙauna da biyayyar da ya nuna wa Buhari – El- Rufai

    Mutanen Arewa na da alƙawari da sanin ya kamata, Tinubu za su yi saboda ƙauna da biyayyar da ya nuna wa Buhari – El- Rufai

No Result
View All Result
Premium Times Hausa
No Result
View All Result

RASHIN TSARO A KATSINA: Kananan Hukumomin da ke neman komawa hannun ’yan bindiga

Ashafa MurnaibyAshafa Murnai
December 28, 2020
in Rahotanni
0
RASHIN TSARO A KATSINA: Kananan Hukumomin da ke neman komawa hannun ’yan bindiga

Bayan garkuwa da dalibai 343 da aka yi a makonni biyu a Katsina, a ranar da aka damka su a hannun iyayen su kuma an yi garkuwa da daliban Islamiyya 80 a Karamar Hukumar Dandume cikin Jihar Katsina.

Idan ba a manta ba, cikin shekarar da ta gabata an yi garkuwa da mutum 73 a garin Wurma cikin Jihar Katsina.

Yayin da garkuwa da mutane ta zama ruwan dare mai sauka a kullum a Katsina, za a iya cewa kusan babu karamar hukumar da wannan mummunan lamari bai shafa ba.

Sai dai kuma abin ya fi muni a wasu kananan hukumomi da ke da kusanci da Jihar Zamfara da kuma Dajin Rugu.

Kananan Hukumomin da garkuwa da mutane ta fi yin katutu, sun hada da Sabuwa, Danmusa, Dandume, Faskari, Funtua, Kankara, Safana, Danmusa, Batsari, Jibiya, Kurfi da kuma Dutsinma.

Wannan ba ya na nufin duk sauran kananan hukumomin Katsina zaune su ke lafiya kalau ba. Kananan Hukumomi irin su Charanci ma na fama da masu shiga su yi takakkiya su saci mutum su nausa daji mai nisa da shi.

Kada a manta kuma har cikin garin Daura an je an sace Musa Daura, surikin Babban Dogarin Shugaba Muhammadu Buhari, wanda bayan dogon lokaci aka gano shi a wani gidan da aka boye shi a cikin Kano.

Cikin 2019 idan ba a manta ba, mun kawo rahoton yadda aka jera kwanaki 61 a kullum sai an yi garkuwa da mutum a Dutsinma, cikin Jihar Katsina.

Tsoron yadda ake shiga garuruwa ana farautar mai rufin asiri ko mai hasken kyawon gida, ya sa tuni Katinawa mazauna Kano da dama na dauko iyayen su daga cikin kauyuka su na maida su Kano.

Wasu kuma musamman ma’aikatan gwamnati da sauran masu hada-hadar rufin asiri, su na tashi cancak daga cikin garuruwan su tare da iyalan su, su koma cikin birnin Katsina.

Ta kai ta kawo a wasu kauyuka duk jarin masu kananan sana’o’i ya karye. Mutane da dama sun a sayar da kadarori musamman gonaki su na biyan diyyar fansar rayukan dangin su da ke hannun masu garkuwa.

Wata kwakwarar majiya ta shaida wa wakilin mu cewa, “Yanzu haka wani da ka sani sun hakura da ‘yar su mai shekara 10 da aka yi garkuwa da ita.

“Sun nemi a kai kudin fansa, amma kakannin yarinyar ba su da komai, ba su da abin da za su sayar su karbo fansar yarinya.

“Kwanan nan sun buyo waya su ka ce yarinyar ta ishe su da kuka. Idan ba a je an karbo ta ba, to za su sake ta a cikin daji.

“Nan mahaifiyar yarinyar ta ce ita dai ta hakura, ta sallama kawai.”

Wani bincike da PREMIUM TIMES Hausa ta yi, ya tabbatar da cewa babu ranar da ba za a saci mutum a yi garkuwa da shi a jihar Katsina.

“Ko ita waccan yarinyar da aka sace, ai don sun san ta na da wani dan uwa a Kano ne su ka dauke ta. Sun dauka ya na da kudin da zai biya a fanso ta. Amma yanzu haka a kauyen kusa da garin mu ma wani mutum na cqn a tsare, har yau ana ta cinikin adadin kudaden da su ke bukata a biya, sannan su sako shi.

Haka kuma wata majiya ta tabbatar wa wakilin mu cewa wasu garuruwan Katsina jama’a na ta tanadar bindigogin kare kan su.

“Ka ga dai ‘yan sanda ba su iya kare kowa a garin nan. Ina tabbatar maka a hedikwatar karamar hukumar mu, ba za ka rasa mutum 500 da kowa ya tanadi bindigar gargajiya ta kare kan sa ba.”

Yadda mahara sun arce da ango da amarya, bayan sun kashe kawun dan majalisa

“Duk fa wannan rashin mutunci da rashin tausayin da aka tafka, akwai jami’an tsaro a kusa da inda ‘yn bindigar su ka kashe kawu na.” Haka Dan Majalisa ya shaida wa PREMIUM TIMES.

Wannan kisa da garkuwa sun faru ne a yankin Runka, cikin Karamar Hukumar Safana a Jihar Katsina, inda mahara su ka arce da amarya da ango, bayan sun bindige kawun Dan Majalisar Jihar Katsina, mai wakiltar Karamar Hukumar Safana.

Mazuna yankin sun shaida cewa abin ya faru a cikin Runka, inda mahara su ka kashe Sama’ila Supa, wanda kawu ne da Abdullahi Haruna, Dan Majalisa mai wakiltar Safana, a Jihar Katsina.

Da ya ke zantawa da PREMIUM TIMES, Honorabul Haruna ya ce an bindige kawun sa ya mutu bayan ya ki yarda a tafi da shi.

“Duk fa wannan rashin mutunci da rashin tausayin da aka tafka, akwai jami’an tsaro a kusa da inda ‘yan bindigar su ka kashe kawu na.” Haka Dan Majalisa ya shaida wa PREMIUM TIMES.

Ya ce tsakanin wurin da aka kashe kawun sa da inda jami’an tsaro su ke, bai wuce kilomita biyar ba, amma haka a kullum a yankin na su masu gakuwa ke shigowa su yi rashin mutunci, ku kama wanda su ka ga dama, su shiga daji da shi.

“Babu ranar da masu garkuwa ba za su shiga yankin mu su yi garkuwa da mutnae ba. Ko jiya da dare ma sun shiga garin Babban Duhu, su ka arce da mutum 13, amma daga baya bakwai su ka tsere da kyar, su ka kubuta. Sun kuma harbi mutane da dama, wadanda yanzu haka duk su na asibiti a kwance, ana kula da su.”

Limamin Masallacin Izala na Runka, Malam Yakubu, bayan ya yi wa gawa sallah, ya roki shugabanni su ji tsoron Allah, su tashi tsaye su kare rayuka da dukiyoyin talakawn su.

Sannan kuma ya ce ya kamata kowa ya tashi ya kare kan sa, domin a same ka a kashe, har gar aka mutu wajen kare kan ka.

Ita kuma amarya da angon ta da aka gudu da su, an sace su ne ranar Litinin, mako daya kacal da daura masu aure.

An bayyana sunan angon Sama’ila Abdullahi, ita kuma amaryar Zainab Isma’il.

Kakakin rundunar ‘yan sandan jihar Katsina ya bayyana wa PREMIUM TIMES cewa jami’ai na bakin kokarin su domin su kubutar da wadanda aka yi garkuwar da su.

Ya yi kira ga mazauna yankin su rika fallasawa da kai rahoton masu yi wamahara leken asiri, da ba su labarin wadanda za a yi garkuwa da su a samu kudi.

Har yau da I masu garkuwar bas u kira kowa ba, ballantana a ji abin da su ke so a biya su.

Tags: AbujaDanmusaKatsinaLabaraiNajeriyaNewsPREMIUM TIMES
Previous Post

Yadda mahara suka sace Amarya da Ango, suka Kashe kawun dan majalisa a Katsina

Next Post

Sabani wajen rabon ganima tsakanin ‘yan bindiga yayi sanadiyyar ran kasurgumin dan ta’adda a dajin Kaduna

Ashafa Murnai

Ashafa Murnai

Next Post
Sabani wajen rabon ganima tsakanin ‘yan bindiga yayi sanadiyyar ran kasurgumin dan ta’adda a dajin Kaduna

Sabani wajen rabon ganima tsakanin 'yan bindiga yayi sanadiyyar ran kasurgumin dan ta'adda a dajin Kaduna

Discussion about this post

Binciko

No Result
View All Result
Karanta

Ramadan Kareem AD

Sabbin Labarai

  • Wike ya soke lasisin mallakar filayen wasu jigajigan Najeriya ciki har da Peter Obi
  • Kotu ta daure magidancin da ya guntile hannun abokinsa kan zargin lalata da matarsa
  • Kotu ta bada belin mutumin da ke zargin wani da sace masa ‘gaba’
  • Hukumar Kwastam ta kama haramtattun kaya na naira biliyan 6.6 a jihar Ogun
  • DOKAR HANA ZIRGA-ZIRGA: Garƙame mu da aka yi a Kano ya jawo mana hasara a Kasuwa, an jefa mutane ciki takura

Abinda masu karatu ke fadi

  • auto verkopen on ZAMFARA: Mahara sun gudu sun bar bindigar harbo jiragen sama a dajin Gumi da Bukkuyum -Inji ‘Yan Sanda
  • Laser-Haarentfernung mit hygienischen Bedingungen und aktuellen Gesundheitsstandards in der Türkei on An yi min murɗiya ne a zaɓen APC, ban yarda ba sai an sake zaɓe – Korafin Bashir Ahmad
  • Call Girls Sehore on Ƙungiya ta yi kira ga gwamnati ta ware kuɗaɗe domin samar da dabarun bada tazarar Iyali
  • buy aged stripe account on Hukumar NBC ta gayyaci mai gabatar da shirin ‘Berekete’, bayan macen da ta kona gashin kan yarinya barkatai, ta sha mari barkatai a hannun sa
  • research and survey on Gwamnan Edo ya bijire wa umarnin kotu, ya ce sai mai shaidar rigakafin korona zai yi sallar jam’i a masallaci

Fanni

Tweets by PTimesHausa
  • All Homepage Blocks
  • Home
  • Home
  • Main Home

© 2023 JNews - Premium WordPress news & magazine theme by Jegtheme.

No Result
View All Result
  • Labarai
  • Labarai daga Jihohi
  • Wasanni
  • Kiwon Lafiya
  • Nishadi
  • Bidiyo da Hotuna

© 2023 JNews - Premium WordPress news & magazine theme by Jegtheme.