• PREMIUM TIMES |
  • Tallata Hajar ka |
  • Adireshin mu |
  • PTCIJ |
  • Dubawa
Premium Times Hausa
  • Labarai
    • All
    • Duniya
    GARGAƊI GA BUHARI: ‘Ƙaƙudubar ƙarancin kuɗi na yi wa zaɓen 2023 da dimokraɗiyya babbar barazana’ – Akeredolu

    Gwamnatin Jihar Ondo ta faɗi dalilin da ya sa ba za ta buɗe masallacin cikin watan Ramadan ba

    Kotu ta yi wa gwamnatin Gombe da ‘yan sanda katanga da dan jarida, Dahiru Kera

    Kotu ta yi wa gwamnatin Gombe da ‘yan sanda katanga da dan jarida, Dahiru Kera

    Samuel Ortom

    Gwamna Ortom ya janye ƙarar da ya maka hadimin sa, wanda ya kayar da shi a zaɓen Sanatan Benuwai, kuma ya roƙi yafiya

    An kara wa ma’aikatan jinya na jihar Yobe albashi

    Akalla mutum 7,806 suka kamu da cutar tarin fuka a tsakanin shekarar 2021 – 2022 a jihar Bauchi

    Iyorchia Ayu ba alheri ba ne, baƙin jinin sa ne ya janyo faɗuwar PDP zaɓen 2023 – Chimaroke Nnamani

    Iyorchia Ayu ba alheri ba ne, baƙin jinin sa ne ya janyo faɗuwar PDP zaɓen 2023 – Chimaroke Nnamani

    Janar Diya, tsohon Mataimakin Janar Abacha ya rasu

    Janar Diya, tsohon Mataimakin Janar Abacha ya rasu

    Kashim Shettima of Borno

    SHARI’AR ZARGIN SHETTIMA YA FITO TAKARA WURI BIYU: Kotu ta kori ƙarar da PDP ta nemi a soke takarar Tinubu da Shettima

    ZAƁEN KANO: Ganduje, Gawuna Garo da APC sun ƙi amincewa da sakamakon zaɓe, sun yi zanga-zanga a Kano

    ZAƁEN KANO: Ganduje, Gawuna Garo da APC sun ƙi amincewa da sakamakon zaɓe, sun yi zanga-zanga a Kano

    Ba ayi zabe a Katsina ba, coge aka yi kuma za mu garzaya Kotu – Lado-Danmarke

    Ba ayi zabe a Katsina ba, coge aka yi kuma za mu garzaya Kotu – Lado-Danmarke

  • Labarai daga Jihohi
  • Wasanni
    TSOHO MAI RAN ƘARFE: Obasanjo ya zura ƙwallaye uku a wasan sada zumuntar tsoffin ɗaliban sakandare

    TSOHO MAI RAN ƘARFE: Obasanjo ya zura ƙwallaye uku a wasan sada zumuntar tsoffin ɗaliban sakandare

    QATAR 2022: Yadda Croatia, ƙasa mai mutum miliyan 4 ta kori Brazil ƙasa mai mutum miliyan 216

    QATAR 2022: Yadda Croatia, ƙasa mai mutum miliyan 4 ta kori Brazil ƙasa mai mutum miliyan 216

    AMBALIYAR QATAR 2022: Spain ta kori kociya Luis Enrique bayan ta kwashi buhun kunya a hannun Marocco

    AMBALIYAR QATAR 2022: Spain ta kori kociya Luis Enrique bayan ta kwashi buhun kunya a hannun Marocco

    QATAR 2023: Yadda Walid, kociyan Morocco ya rikita duniyar ƙwallon ƙafa cikin watanni 4 kacal

    QATAR 2023: Yadda Walid, kociyan Morocco ya rikita duniyar ƙwallon ƙafa cikin watanni 4 kacal

    QATAR 2022: Dukkan ƙasashen Afrika 4 da su ka taɓa kai wasan kaiwa ga na kusa da na ƙarshe, su na da tauraro a jikin tutocin su

    QATAR 2022: Dukkan ƙasashen Afrika 4 da su ka taɓa kai wasan kaiwa ga na kusa da na ƙarshe, su na da tauraro a jikin tutocin su

    Abubuwan al’ajabi dangane da fatattakar da Morocco ta yi wa Spain daga Qatar 2022

    Abubuwan al’ajabi dangane da fatattakar da Morocco ta yi wa Spain daga Qatar 2022

    QATAR 2022: Ko ƙasashen Afrika za su fidda nahiyar jin kunya a duniyar ‘yan ƙwallo

    QATAR 2022: Ko ƙasashen Afrika za su fidda nahiyar jin kunya a duniyar ‘yan ƙwallo

    DAGARGAZA ARGENTINA: Ƙasar Saudiyya ta ba da hutun kwana Ɗaya a wataya

    DAGARGAZA ARGENTINA: Ƙasar Saudiyya ta ba da hutun kwana Ɗaya a wataya

    QATAR 2022: 2:1: Saudiyya ta kafa tarihin karya gadara da tutiyar buga wasan Agentina 36 a jere babu rashin nasara

    QATAR 2022: 2:1: Saudiyya ta kafa tarihin karya gadara da tutiyar buga wasan Agentina 36 a jere babu rashin nasara

  • Kiwon Lafiya
  • Nishadi
  • Bidiyo da Hotuna
    BIDIYO: Buri da fata na a 2023: Ra’ayoyin jama’a

    BIDIYO: Buri da fata na a 2023: Ra’ayoyin jama’a

    BIDIYO: Ƙogon Al’ajabi, ƙogon Waraka, Ƙogon biyan bukata a jihar Enugu

    BIDIYO: Ƙogon Al’ajabi, ƙogon Waraka, Ƙogon biyan bukata a jihar Enugu

    Mutanen Arewa na da alƙawari da sanin ya kamata, Tinubu za su yi saboda ƙauna da biyayyar da ya nuna wa Buhari – El- Rufai

    Mutanen Arewa na da alƙawari da sanin ya kamata, Tinubu za su yi saboda ƙauna da biyayyar da ya nuna wa Buhari – El- Rufai

    BIDIYO: NAJERIYA @62: Ra’ayoyin ‘yan Najeriya game da mulkin Buhari a tsawon shekaru 7 da suka gabata

    BIDIYO: NAJERIYA @62: Ra’ayoyin ‘yan Najeriya game da mulkin Buhari a tsawon shekaru 7 da suka gabata

    Buhari bai san ƴan ta’adda sun fidda bidiyon da suka ce sai sun sace shi da ni ba sai da na ziyarce shi – El-Rufai

    Buhari bai san ƴan ta’adda sun fidda bidiyon da suka ce sai sun sace shi da ni ba sai da na ziyarce shi – El-Rufai

    Dalilin da ya sa na raɗa wa wasu fitattun gine-gine, da titunan jihar Kaduna sunayen wasu fittattun ƴan asalin jihar

    Dalilin da ya sa na raɗa wa wasu fitattun gine-gine, da titunan jihar Kaduna sunayen wasu fittattun ƴan asalin jihar

    HOTUNA: Ɗan Autan marigayi tsohon sarkin Kano Ado Bayero, Mustapha Ado Bayero, ya auri mata biyu ranar Asabar a  Kano

    HOTUNA: Ɗan Autan marigayi tsohon sarkin Kano Ado Bayero, Mustapha Ado Bayero, ya auri mata biyu ranar Asabar a Kano

    BIDIYO: An yi wa ɗan takarar mu murɗiya a zaɓen fidda gwani na APC a Legas – Masu zanga-zanga

    BIDIYO: An yi wa ɗan takarar mu murɗiya a zaɓen fidda gwani na APC a Legas – Masu zanga-zanga

    KURUNKUS: Malami ya fito takarar gwamnan Kebbi, ya ce jama’ar jihar ne suka tilasta masa ya fito

    KURUNKUS: Malami ya fito takarar gwamnan Kebbi, ya ce jama’ar jihar ne suka tilasta masa ya fito

No Result
View All Result
  • Labarai
    • All
    • Duniya
    GARGAƊI GA BUHARI: ‘Ƙaƙudubar ƙarancin kuɗi na yi wa zaɓen 2023 da dimokraɗiyya babbar barazana’ – Akeredolu

    Gwamnatin Jihar Ondo ta faɗi dalilin da ya sa ba za ta buɗe masallacin cikin watan Ramadan ba

    Kotu ta yi wa gwamnatin Gombe da ‘yan sanda katanga da dan jarida, Dahiru Kera

    Kotu ta yi wa gwamnatin Gombe da ‘yan sanda katanga da dan jarida, Dahiru Kera

    Samuel Ortom

    Gwamna Ortom ya janye ƙarar da ya maka hadimin sa, wanda ya kayar da shi a zaɓen Sanatan Benuwai, kuma ya roƙi yafiya

    An kara wa ma’aikatan jinya na jihar Yobe albashi

    Akalla mutum 7,806 suka kamu da cutar tarin fuka a tsakanin shekarar 2021 – 2022 a jihar Bauchi

    Iyorchia Ayu ba alheri ba ne, baƙin jinin sa ne ya janyo faɗuwar PDP zaɓen 2023 – Chimaroke Nnamani

    Iyorchia Ayu ba alheri ba ne, baƙin jinin sa ne ya janyo faɗuwar PDP zaɓen 2023 – Chimaroke Nnamani

    Janar Diya, tsohon Mataimakin Janar Abacha ya rasu

    Janar Diya, tsohon Mataimakin Janar Abacha ya rasu

    Kashim Shettima of Borno

    SHARI’AR ZARGIN SHETTIMA YA FITO TAKARA WURI BIYU: Kotu ta kori ƙarar da PDP ta nemi a soke takarar Tinubu da Shettima

    ZAƁEN KANO: Ganduje, Gawuna Garo da APC sun ƙi amincewa da sakamakon zaɓe, sun yi zanga-zanga a Kano

    ZAƁEN KANO: Ganduje, Gawuna Garo da APC sun ƙi amincewa da sakamakon zaɓe, sun yi zanga-zanga a Kano

    Ba ayi zabe a Katsina ba, coge aka yi kuma za mu garzaya Kotu – Lado-Danmarke

    Ba ayi zabe a Katsina ba, coge aka yi kuma za mu garzaya Kotu – Lado-Danmarke

  • Labarai daga Jihohi
  • Wasanni
    TSOHO MAI RAN ƘARFE: Obasanjo ya zura ƙwallaye uku a wasan sada zumuntar tsoffin ɗaliban sakandare

    TSOHO MAI RAN ƘARFE: Obasanjo ya zura ƙwallaye uku a wasan sada zumuntar tsoffin ɗaliban sakandare

    QATAR 2022: Yadda Croatia, ƙasa mai mutum miliyan 4 ta kori Brazil ƙasa mai mutum miliyan 216

    QATAR 2022: Yadda Croatia, ƙasa mai mutum miliyan 4 ta kori Brazil ƙasa mai mutum miliyan 216

    AMBALIYAR QATAR 2022: Spain ta kori kociya Luis Enrique bayan ta kwashi buhun kunya a hannun Marocco

    AMBALIYAR QATAR 2022: Spain ta kori kociya Luis Enrique bayan ta kwashi buhun kunya a hannun Marocco

    QATAR 2023: Yadda Walid, kociyan Morocco ya rikita duniyar ƙwallon ƙafa cikin watanni 4 kacal

    QATAR 2023: Yadda Walid, kociyan Morocco ya rikita duniyar ƙwallon ƙafa cikin watanni 4 kacal

    QATAR 2022: Dukkan ƙasashen Afrika 4 da su ka taɓa kai wasan kaiwa ga na kusa da na ƙarshe, su na da tauraro a jikin tutocin su

    QATAR 2022: Dukkan ƙasashen Afrika 4 da su ka taɓa kai wasan kaiwa ga na kusa da na ƙarshe, su na da tauraro a jikin tutocin su

    Abubuwan al’ajabi dangane da fatattakar da Morocco ta yi wa Spain daga Qatar 2022

    Abubuwan al’ajabi dangane da fatattakar da Morocco ta yi wa Spain daga Qatar 2022

    QATAR 2022: Ko ƙasashen Afrika za su fidda nahiyar jin kunya a duniyar ‘yan ƙwallo

    QATAR 2022: Ko ƙasashen Afrika za su fidda nahiyar jin kunya a duniyar ‘yan ƙwallo

    DAGARGAZA ARGENTINA: Ƙasar Saudiyya ta ba da hutun kwana Ɗaya a wataya

    DAGARGAZA ARGENTINA: Ƙasar Saudiyya ta ba da hutun kwana Ɗaya a wataya

    QATAR 2022: 2:1: Saudiyya ta kafa tarihin karya gadara da tutiyar buga wasan Agentina 36 a jere babu rashin nasara

    QATAR 2022: 2:1: Saudiyya ta kafa tarihin karya gadara da tutiyar buga wasan Agentina 36 a jere babu rashin nasara

  • Kiwon Lafiya
  • Nishadi
  • Bidiyo da Hotuna
    BIDIYO: Buri da fata na a 2023: Ra’ayoyin jama’a

    BIDIYO: Buri da fata na a 2023: Ra’ayoyin jama’a

    BIDIYO: Ƙogon Al’ajabi, ƙogon Waraka, Ƙogon biyan bukata a jihar Enugu

    BIDIYO: Ƙogon Al’ajabi, ƙogon Waraka, Ƙogon biyan bukata a jihar Enugu

    Mutanen Arewa na da alƙawari da sanin ya kamata, Tinubu za su yi saboda ƙauna da biyayyar da ya nuna wa Buhari – El- Rufai

    Mutanen Arewa na da alƙawari da sanin ya kamata, Tinubu za su yi saboda ƙauna da biyayyar da ya nuna wa Buhari – El- Rufai

    BIDIYO: NAJERIYA @62: Ra’ayoyin ‘yan Najeriya game da mulkin Buhari a tsawon shekaru 7 da suka gabata

    BIDIYO: NAJERIYA @62: Ra’ayoyin ‘yan Najeriya game da mulkin Buhari a tsawon shekaru 7 da suka gabata

    Buhari bai san ƴan ta’adda sun fidda bidiyon da suka ce sai sun sace shi da ni ba sai da na ziyarce shi – El-Rufai

    Buhari bai san ƴan ta’adda sun fidda bidiyon da suka ce sai sun sace shi da ni ba sai da na ziyarce shi – El-Rufai

    Dalilin da ya sa na raɗa wa wasu fitattun gine-gine, da titunan jihar Kaduna sunayen wasu fittattun ƴan asalin jihar

    Dalilin da ya sa na raɗa wa wasu fitattun gine-gine, da titunan jihar Kaduna sunayen wasu fittattun ƴan asalin jihar

    HOTUNA: Ɗan Autan marigayi tsohon sarkin Kano Ado Bayero, Mustapha Ado Bayero, ya auri mata biyu ranar Asabar a  Kano

    HOTUNA: Ɗan Autan marigayi tsohon sarkin Kano Ado Bayero, Mustapha Ado Bayero, ya auri mata biyu ranar Asabar a Kano

    BIDIYO: An yi wa ɗan takarar mu murɗiya a zaɓen fidda gwani na APC a Legas – Masu zanga-zanga

    BIDIYO: An yi wa ɗan takarar mu murɗiya a zaɓen fidda gwani na APC a Legas – Masu zanga-zanga

    KURUNKUS: Malami ya fito takarar gwamnan Kebbi, ya ce jama’ar jihar ne suka tilasta masa ya fito

    KURUNKUS: Malami ya fito takarar gwamnan Kebbi, ya ce jama’ar jihar ne suka tilasta masa ya fito

No Result
View All Result
Premium Times Hausa
No Result
View All Result

FIM DIN ‘FATAL ARROGANCE’: ‘Yan Shi’a sun yi wa Pete Edochie tofin-Allah-tsine

Ashafa MurnaibyAshafa Murnai
September 17, 2020
in Manyan Labarai
0
RAHOTON MUSAMMAN: Yadda ’Yan Shi’a su ka maida ‘Dandalin Unity Fountain, Abuja’ sabuwar ‘HUSSAINIYYA’

‘Yan Shi’a a fadin kasar nan, karkashin IMN, sun yi Allah wadai da yadda aka nuna su a fim din ‘Fatal Arrogance’, cewa su ‘yan ta’adda ne.

Sun kuma yi tir da babban jarumin fim din, Pete Edochie, wanda ya fito a matsayin El-Zakzaky, a fim din wanda aka shirya a Enugu.

Duk da fim din bai fito ba, amma dai wani tsakuren minti 12 da aka watsa ya haifar da tashin jijiyoyi sosai a soshiyal midiya.

IMN ta ce fim din farfaganda ce ta bata sunan ‘yan Shi’a da kuma jagoran su Sheikh Ibrahim Zakzaky.

Cikin wata takardar manema labarai da Kakakin IMN, Ibrahim Musa ya turo wa PREMIUM TIMES HAUSA, mai dauke da sa hannun sa, ya ce:

“A ranar 9 Ga Satumba, 2020, wasu gajerun bidiyoyi na fim mai suna “FATAL ARROGANCE”, wanda Furodusa Anosike Kingsley Orji ya shirya a birnin Enugu suka karade shafukan sada zumunta na intanet, inda a ciki aka rika nuna mata ba suturar kirki, kamar wasu matsafa, rirrike da takubba da adduna da kwalaye da hotunan wani malami cikin rawani, su na kuma furta wasu kalmomi marasa ma’ana da sunan su na yin muzahara.

“Hakika mun kadu da ganin cewa a fim din ana kokarin kamanta Harkar Musuluncin da Jagoran ta Shaikh Ibraheem Zakzaky a matsayin ‘yan ta’adda.

“Da a ce ba wata a kasa, irin wadannan gajerun bidiyon za mu iya yin biris da su, amma ba a a irin wannan hali da gwamnatin Buhari ta ke daukar nauyin ‘yan kwangila masu yin batanci, musamman mutum irin Kuanum Terrence, wanda kowa ya san rundunar sojar Nijeriya ta dauke shi aikin yi mata farfaganda a kan bata harkar Musulunci, wacce aka san ta a tsawon shekaru da kauce wa tashin hankali duk da hare-haren takala da ake kai mata.
 
“A sarari ya ke ga kowane dan kasa cewa wadannan gajerun bidiyon manufarsu ita ce shafa wa Harkar Musulunci kashin kaji da nuna ta a matsayin wata Harkar tashin hankali da ta’addanci a idon duniya. Har ila yau wannan fim din da ake daukar sa a halin yanzu sunan sa ya yi daidai da littafin da Terrence ya wallafa a bara, wanda bisa kudurar Allah bai samu karbuwa ba a gun jama’a, inda a ciki aka zargi wadanda aka zalunta da jawo wa kan su zalunci. Sunan littafin da Hausa wai “Mugun taurin kai: Yadda El-Zakzaky ya rudi ‘yan Harkar Musulunci su ka kashe kan su yayin kare shi”. Daga sunan littafin ma, wautar da ke cikin sa ta bayyana a sarari.”

Kisan-kiyashin Zariya Sojoji Ke Son Binnewa – IMN

Ibrahim Musa ya ci gaba da cewa, “Harkar Musulunci a Nijeriya na kira ga kwararrun masu shirya fina-finai na Nollywood da su dubi wannan al’amari da idon basira. Idan fa masu shirya fina-finai ba su yi hankali ba, wasu batagari da ke cikin gwamnati za su iya sa su, su goyi bayan zalunci a kan wadanda aka zalunta, kamar yadda shi ne manufar fim din ‘Fatal Arrogance’. Kisan kiyashi ne fa aka yi a Zariya a Disamban 2015, kuma ake ci gaba da yi, sannan shi ake so a lullube, a yi rufa-rufa, wai duniya ta manta da shi, alhali hakan raini ne ga kudurin Rome na kotun duniya wanda batun ke gabanta a halin yanzu.

“A tuna fa, bayan kisan kiyashin Zariya, gwamnatin Buhari ta kaddamar da wani kamfen na bata sunan Shaikh Zakzaky, Harkar Musulunci da Shi’a ta hanyar amfani da kudaden da ta karbo daga Saudiyya. An rubuta littattafai na batanci, kuma ‘Fatal Arrogance’ daya ne daga cikin su. Amma da gwamnatin ta fahimci littafin bai samu karbuwa ba wajen ‘yan Nijeriya, shi ne ta zagaya don yin amfani da dattijon masana’antar fina-finai Pete Edochie don fitar da fim din da zai canza hakikar abin da ya faru a Zariya, don su nuna wa duniya cewa su na da hujjar kisan kiyashin da suka yi, inda aka kashe rayuka sama da dubu na fararen hula ‘yan kasa.
 
“Sai dai da yawan ‘yan Nijeriya sun san cewa dukkanin muzaharorin neman a saki Shaikh Zakzaky da ake yi na lumana ne. Sojojin Nijeriya da ‘yan sanda ne suke mai da su na tashin hankali a duk lokacin da suka auka wa masu muzaharar, wanda a kan hakan sun kashe daruruwan fararen hula ‘yan kasa da suka hada da mata da yara. Don haka meye amfanin yada farfagandar cewa wadannan masu muzaharar suna dauke da makami da bama-bamai?

“Tarihi ba zai kyauta wa duk wani furodusan fim din da ya nemi ya canza gaskiya zuwa karya ba, don a samu hujjar kisan-gillar da aka yi wa wadanda ba su ji, ba su gani ba.

Muna son duniya, musamman ‘yan Nijeriya su shaida cewa, wannan fim din FATAL ARROGANCE, wasu za su iya amfani da shi su ta da hankali a al’ummun mu da su ke mabambanta.

“Wani salo ne na farfaganda ake so a yi amfani da shi don bata suna. Ana so a jirkita gaskiya ta zama karya, a kau da kai daga masu aikata muggan laifuka, a kuma dora laifi kan fararen hulan da aka zalunta ta hanyar bakanta su da kuma wanke azzalumai daga zaluncin su.

“Don haka muna kara yin kira ga dukkan ‘yan Nijeriya nagari da su matsa wa masu shirya fim din lamba don su dakatar da wannan mugun fim din.

A halin yanzu dai mun rubuta takardar koke zuwa ga Hukumar Tace Rina-finai ta k
Kasa da Sufeto-Janar na ‘Yan Sanda a kan wannan mummunan al’amari. Mu na jiran irin matakin da za su dauka, kafin mu dauki mataki na gaba.”
 
Yayin da Edochie ya yi ikirarin cewa bai san abin da ke cikin fim din ba, ‘yan Najeriya da dama, musamman a kudancin kasar nan sun yi masa raga-raga, su na cewa ya bari an yi amfani da shi a inda bai dace ba.

Shi ma dan fim din Hausa Yakubu Mohammed, wanda ya fito a cikin fim din, ya bayyana nadamar sa, da da-na-sani kan fitowar sa a fim din.

An rika jefa wa Edochie bakaken kalamai a soshiyal midiya, ana cewa ya zubar da mutuncin sa a kan kudi.

An fi yi masa raga-raga, inda aka nuno shi Edochie din rike da kwalbar barasa, ya yi shigar malaman Musulunci.

Hatta Kiristoci masu dimbin yawa sun ragargaji Edochie, tare da cewa ko a nan kadai ya isa ya bata wa Musulmi rai.

Tags: 'Yan shiahAbujaEdocheFatal ArroganceIMNLabaraiMohammedNewsPeteYakubu
Previous Post

Dalilin da ya sa kotu ta yanke wa barawon dawa hukuncin bulala da tara a Jigawa

Next Post

Na yi dana sanin fitowa a fim din ‘Fatal Arrogance’ kan ‘Yan shia – Yakubu Mohammed

Next Post
Na yi dana sanin fitowa a fim din ‘Fatal Arrogance’ kan ‘Yan shia – Yakubu Mohammed

Na yi dana sanin fitowa a fim din 'Fatal Arrogance' kan 'Yan shia - Yakubu Mohammed

Binciko

No Result
View All Result
Karanta

Ramadan Kareem AD

Sabbin Labarai

  • Gwamnatin Jihar Ondo ta faɗi dalilin da ya sa ba za ta buɗe masallacin cikin watan Ramadan ba
  • PDP ta janye dakatarwar da ta yi wa Anyim, Shema, Fayose, ta fasa gurfanar da Gwamna Ortom gaban Kwamitin Ladabtarwa
  • Ƙungiyar Lauyoyin Najeriya ta ce a riƙa watsa zaman sauraren ƙarar da Atiku da Obi su ka maka Tinubu a talbijin kai-tsaye
  • ZAFIN FADUWA: Dalilin da ya sa aka turo sojoji don a murde zaben gwamnan Zamfara, PDP ta yi nasara – Matawalle
  • Bashin da ake bin Najeriya ya mirgina cikin ramin naira tiriliyan 46.25 kafin shiga 2023 – DMO

Abinda masu karatu ke fadi

  • auto verkopen on ZAMFARA: Mahara sun gudu sun bar bindigar harbo jiragen sama a dajin Gumi da Bukkuyum -Inji ‘Yan Sanda
  • Laser-Haarentfernung mit hygienischen Bedingungen und aktuellen Gesundheitsstandards in der Türkei on An yi min murɗiya ne a zaɓen APC, ban yarda ba sai an sake zaɓe – Korafin Bashir Ahmad
  • Call Girls Sehore on Ƙungiya ta yi kira ga gwamnati ta ware kuɗaɗe domin samar da dabarun bada tazarar Iyali
  • buy aged stripe account on Hukumar NBC ta gayyaci mai gabatar da shirin ‘Berekete’, bayan macen da ta kona gashin kan yarinya barkatai, ta sha mari barkatai a hannun sa
  • research and survey on Gwamnan Edo ya bijire wa umarnin kotu, ya ce sai mai shaidar rigakafin korona zai yi sallar jam’i a masallaci

Fanni

Tweets by PTimesHausa
  • All Homepage Blocks
  • Home
  • Home
  • Main Home

© 2023 JNews - Premium WordPress news & magazine theme by Jegtheme.

No Result
View All Result
  • Labarai
  • Labarai daga Jihohi
  • Wasanni
  • Kiwon Lafiya
  • Nishadi
  • Bidiyo da Hotuna

© 2023 JNews - Premium WordPress news & magazine theme by Jegtheme.