• PREMIUM TIMES |
  • Tallata Hajar ka |
  • Adireshin mu |
  • PTCIJ |
  • Dubawa
Premium Times Hausa
  • Labarai
    • All
    • Duniya
    Yadda EFCC ta damke Akanta Janar din Najeriya bisa zargin harkallar naira biliyan 80

    Dalilin da ya sa Buhari ya dakatar da Akanta Janar ɗin da ake zargi da kantara satar naira biliyan 80

    Nigerian Pilgrims

    HAJJIN BANA: Duk wanda ya zarce shekaru 65 bashi ba Hajji bana – Hukumar Alhazai

    Beggars

    Almajirai da mabarata sun kwararo Abuja – Mahukunta

    HARƘALLAR KWANGILA: EFCC ta kama Patricia Etteh, tsohuwar Kakakin Majalisar Tarayya

    HARƘALLAR KWANGILA: EFCC ta kama Patricia Etteh, tsohuwar Kakakin Majalisar Tarayya

    Ƴan bindiga sun ƙona hedikwatar karamar hukumar Idemili ta Arewa a jihar Anambra

    Ƴan bindiga sun ƙona hedikwatar karamar hukumar Idemili ta Arewa a jihar Anambra

    UMARNIN SALLAMA DA KUJERAR MINISTA: Pauline Tallen, Timiprr Sylva duk sun janye daga takara

    UMARNIN SALLAMA DA KUJERAR MINISTA: Pauline Tallen, Timiprr Sylva duk sun janye daga takara

    Yadda EFCC ta damke Akanta Janar din Najeriya bisa zargin harkallar naira biliyan 80

    Yadda EFCC ta damke Akanta Janar din Najeriya bisa zargin harkallar naira biliyan 80

    Na koma PDP ne don in kawo karshen mulkin kama karyar da APC ke yi a Jigawa – Saminu Turaki

    Na koma PDP ne don in kawo karshen mulkin kama karyar da APC ke yi a Jigawa – Saminu Turaki

    Gumi yayi kakkausar jan kunne ga waɗanda suka kashe Deborah, ya ce ba hurumin su bane yanke hukuncin kisa don an zagi Annabi SAW

    Gumi yayi kakkausar jan kunne ga waɗanda suka kashe Deborah, ya ce ba hurumin su bane yanke hukuncin kisa don an zagi Annabi SAW

  • Labarai daga Jihohi
  • Wasanni
    CHAMPIONS LEAGUE: Ko dai tsinuwar Yaya Toure ta yi tasiri kan Pep Guardiola?

    CHAMPIONS LEAGUE: Ko dai tsinuwar Yaya Toure ta yi tasiri kan Pep Guardiola?

    PILLARS SUN KIRA RUWA: Daga yanzu a Abuja za su rika wasan gida kuma an zaftare musu maki 3

    PILLARS SUN KIRA RUWA: Daga yanzu a Abuja za su rika wasan gida kuma an zaftare musu maki 3

    Yadda Kanawa suka yi ragaraga da motar ƴan  Katsina United saboda Pillars ta buga kunnen doki a Kano

    Yadda Kanawa suka yi ragaraga da motar ƴan Katsina United saboda Pillars ta buga kunnen doki a Kano

    GHANA vs NAJERIYA: Ko Najeriya za ta kauce wa ɗauko buhun kunya na 26 a hannun ‘Black Stars’?

    GHANA vs NAJERIYA: Ko Najeriya za ta kauce wa ɗauko buhun kunya na 26 a hannun ‘Black Stars’?

    Barcelona ta yi wa Madrid dukan kabarin kishiya, ba sani ba sabo ta zura mata kwallaye 4 babu ko ɗaya

    Barcelona ta yi wa Madrid dukan kabarin kishiya, ba sani ba sabo ta zura mata kwallaye 4 babu ko ɗaya

    ‘CHAMPIONS LEAGUE’: Yadda Benzama ya ceto Madrid daga rijiya gaba dubu, ya kori PSG kuma ya dawo da martabar sa a duniyar ƙwallo

    ‘CHAMPIONS LEAGUE’: Yadda Benzama ya ceto Madrid daga rijiya gaba dubu, ya kori PSG kuma ya dawo da martabar sa a duniyar ƙwallo

    YAƘIN UKRANIYA YA CI ƘUNGIYAR CHELSEA: ‘Zan sayar da kulob ɗin na sadaukar da kuɗin ga tallafin waɗanda yaƙin Ukraniya ya kassara’ -Abramovich, mai ƙungiyar kuma ɗan asalin Rasha

    YAƘIN UKRANIYA YA CI ƘUNGIYAR CHELSEA: ‘Zan sayar da kulob ɗin na sadaukar da kuɗin ga tallafin waɗanda yaƙin Ukraniya ya kassara’ -Abramovich, mai ƙungiyar kuma ɗan asalin Rasha

    RASHA: FIFA da UEFA sun dakatar da ƙungiyoyin Rasha buga wasannin ƙwallon Turai da duniya baki ɗaya

    RASHA: FIFA da UEFA sun dakatar da ƙungiyoyin Rasha buga wasannin ƙwallon Turai da duniya baki ɗaya

    KYAUTAR NAIRA MILIYAN 2: Allah ya saka wa Ahmed Musa, ina kira ga ‘yan wasa na yanzu su yi tattali don gaba – Obiekwue

    KYAUTAR NAIRA MILIYAN 2: Allah ya saka wa Ahmed Musa, ina kira ga ‘yan wasa na yanzu su yi tattali don gaba – Obiekwue

  • Kiwon Lafiya
  • Nishadi
  • Bidiyo da Hotuna
    KURUNKUS: Malami ya fito takarar gwamnan Kebbi, ya ce jama’ar jihar ne suka tilasta masa ya fito

    KURUNKUS: Malami ya fito takarar gwamnan Kebbi, ya ce jama’ar jihar ne suka tilasta masa ya fito

    2023: Ɗan takarar shugaban kasa, Rotimi Amaechi ya ziyarci masarautar Dutse

    2023: Ɗan takarar shugaban kasa, Rotimi Amaechi ya ziyarci masarautar Dutse

    LABARI CIKIN HOTUNA: Yadda ƴaƴan jam’iyyar APC da dubban mutanen Kaduna suka yi wa Sanata Uba Sani goma ta arziki

    LABARI CIKIN HOTUNA: Yadda ƴaƴan jam’iyyar APC da dubban mutanen Kaduna suka yi wa Sanata Uba Sani goma ta arziki

    BIDIYO: Shin zaka iya zama da mai dauke da cutar Kanjamau? – Ra’ayoyin mutane

    BIDIYO: Shin zaka iya zama da mai dauke da cutar Kanjamau? – Ra’ayoyin mutane

    Dalilin da ya sa muka yi tattaki har Dubai domin taya Aisha Buhari murnar zagayowar ranar haihuwar ta – Matan Gwamnonin Najeriya

    Dalilin da ya sa muka yi tattaki har Dubai domin taya Aisha Buhari murnar zagayowar ranar haihuwar ta – Matan Gwamnonin Najeriya

    BIDIYO: Yadda ‘yan bindiga suka rika jibga ta kafin a biya naira 50,000 kudin fansa – Dattijo Saidu Dabo

    BIDIYO: Yadda ‘yan bindiga suka rika jibga ta kafin a biya naira 50,000 kudin fansa – Dattijo Saidu Dabo

    ‘Yan mata marasa aure sun fi matan aure amfani da magungunan takaita Iyali – Ma’aikatar Lafiya

    ‘Yan mata marasa aure sun fi matan aure amfani da magungunan takaita Iyali – Ma’aikatar Lafiya

    BIDIYO: Kwalaben ruwan maganin rigakafin Korona sama da Miliyan daya da aka lalata a Abuja saboda sun gama aiki kafin a dirka wa ‘yan Najeriya

    BIDIYO: Kwalaben ruwan maganin rigakafin Korona sama da Miliyan daya da aka lalata a Abuja saboda sun gama aiki kafin a dirka wa ‘yan Najeriya

    BIDIYO: RIKICIN BILLIRI: Yadda muka rasa ‘yan uwa da dukiyoyin mu a rikicin sarauta – Galadiman Tangale

    BIDIYO: RIKICIN BILLIRI: Yadda muka rasa ‘yan uwa da dukiyoyin mu a rikicin sarauta – Galadiman Tangale

No Result
View All Result
  • Labarai
    • All
    • Duniya
    Yadda EFCC ta damke Akanta Janar din Najeriya bisa zargin harkallar naira biliyan 80

    Dalilin da ya sa Buhari ya dakatar da Akanta Janar ɗin da ake zargi da kantara satar naira biliyan 80

    Nigerian Pilgrims

    HAJJIN BANA: Duk wanda ya zarce shekaru 65 bashi ba Hajji bana – Hukumar Alhazai

    Beggars

    Almajirai da mabarata sun kwararo Abuja – Mahukunta

    HARƘALLAR KWANGILA: EFCC ta kama Patricia Etteh, tsohuwar Kakakin Majalisar Tarayya

    HARƘALLAR KWANGILA: EFCC ta kama Patricia Etteh, tsohuwar Kakakin Majalisar Tarayya

    Ƴan bindiga sun ƙona hedikwatar karamar hukumar Idemili ta Arewa a jihar Anambra

    Ƴan bindiga sun ƙona hedikwatar karamar hukumar Idemili ta Arewa a jihar Anambra

    UMARNIN SALLAMA DA KUJERAR MINISTA: Pauline Tallen, Timiprr Sylva duk sun janye daga takara

    UMARNIN SALLAMA DA KUJERAR MINISTA: Pauline Tallen, Timiprr Sylva duk sun janye daga takara

    Yadda EFCC ta damke Akanta Janar din Najeriya bisa zargin harkallar naira biliyan 80

    Yadda EFCC ta damke Akanta Janar din Najeriya bisa zargin harkallar naira biliyan 80

    Na koma PDP ne don in kawo karshen mulkin kama karyar da APC ke yi a Jigawa – Saminu Turaki

    Na koma PDP ne don in kawo karshen mulkin kama karyar da APC ke yi a Jigawa – Saminu Turaki

    Gumi yayi kakkausar jan kunne ga waɗanda suka kashe Deborah, ya ce ba hurumin su bane yanke hukuncin kisa don an zagi Annabi SAW

    Gumi yayi kakkausar jan kunne ga waɗanda suka kashe Deborah, ya ce ba hurumin su bane yanke hukuncin kisa don an zagi Annabi SAW

  • Labarai daga Jihohi
  • Wasanni
    CHAMPIONS LEAGUE: Ko dai tsinuwar Yaya Toure ta yi tasiri kan Pep Guardiola?

    CHAMPIONS LEAGUE: Ko dai tsinuwar Yaya Toure ta yi tasiri kan Pep Guardiola?

    PILLARS SUN KIRA RUWA: Daga yanzu a Abuja za su rika wasan gida kuma an zaftare musu maki 3

    PILLARS SUN KIRA RUWA: Daga yanzu a Abuja za su rika wasan gida kuma an zaftare musu maki 3

    Yadda Kanawa suka yi ragaraga da motar ƴan  Katsina United saboda Pillars ta buga kunnen doki a Kano

    Yadda Kanawa suka yi ragaraga da motar ƴan Katsina United saboda Pillars ta buga kunnen doki a Kano

    GHANA vs NAJERIYA: Ko Najeriya za ta kauce wa ɗauko buhun kunya na 26 a hannun ‘Black Stars’?

    GHANA vs NAJERIYA: Ko Najeriya za ta kauce wa ɗauko buhun kunya na 26 a hannun ‘Black Stars’?

    Barcelona ta yi wa Madrid dukan kabarin kishiya, ba sani ba sabo ta zura mata kwallaye 4 babu ko ɗaya

    Barcelona ta yi wa Madrid dukan kabarin kishiya, ba sani ba sabo ta zura mata kwallaye 4 babu ko ɗaya

    ‘CHAMPIONS LEAGUE’: Yadda Benzama ya ceto Madrid daga rijiya gaba dubu, ya kori PSG kuma ya dawo da martabar sa a duniyar ƙwallo

    ‘CHAMPIONS LEAGUE’: Yadda Benzama ya ceto Madrid daga rijiya gaba dubu, ya kori PSG kuma ya dawo da martabar sa a duniyar ƙwallo

    YAƘIN UKRANIYA YA CI ƘUNGIYAR CHELSEA: ‘Zan sayar da kulob ɗin na sadaukar da kuɗin ga tallafin waɗanda yaƙin Ukraniya ya kassara’ -Abramovich, mai ƙungiyar kuma ɗan asalin Rasha

    YAƘIN UKRANIYA YA CI ƘUNGIYAR CHELSEA: ‘Zan sayar da kulob ɗin na sadaukar da kuɗin ga tallafin waɗanda yaƙin Ukraniya ya kassara’ -Abramovich, mai ƙungiyar kuma ɗan asalin Rasha

    RASHA: FIFA da UEFA sun dakatar da ƙungiyoyin Rasha buga wasannin ƙwallon Turai da duniya baki ɗaya

    RASHA: FIFA da UEFA sun dakatar da ƙungiyoyin Rasha buga wasannin ƙwallon Turai da duniya baki ɗaya

    KYAUTAR NAIRA MILIYAN 2: Allah ya saka wa Ahmed Musa, ina kira ga ‘yan wasa na yanzu su yi tattali don gaba – Obiekwue

    KYAUTAR NAIRA MILIYAN 2: Allah ya saka wa Ahmed Musa, ina kira ga ‘yan wasa na yanzu su yi tattali don gaba – Obiekwue

  • Kiwon Lafiya
  • Nishadi
  • Bidiyo da Hotuna
    KURUNKUS: Malami ya fito takarar gwamnan Kebbi, ya ce jama’ar jihar ne suka tilasta masa ya fito

    KURUNKUS: Malami ya fito takarar gwamnan Kebbi, ya ce jama’ar jihar ne suka tilasta masa ya fito

    2023: Ɗan takarar shugaban kasa, Rotimi Amaechi ya ziyarci masarautar Dutse

    2023: Ɗan takarar shugaban kasa, Rotimi Amaechi ya ziyarci masarautar Dutse

    LABARI CIKIN HOTUNA: Yadda ƴaƴan jam’iyyar APC da dubban mutanen Kaduna suka yi wa Sanata Uba Sani goma ta arziki

    LABARI CIKIN HOTUNA: Yadda ƴaƴan jam’iyyar APC da dubban mutanen Kaduna suka yi wa Sanata Uba Sani goma ta arziki

    BIDIYO: Shin zaka iya zama da mai dauke da cutar Kanjamau? – Ra’ayoyin mutane

    BIDIYO: Shin zaka iya zama da mai dauke da cutar Kanjamau? – Ra’ayoyin mutane

    Dalilin da ya sa muka yi tattaki har Dubai domin taya Aisha Buhari murnar zagayowar ranar haihuwar ta – Matan Gwamnonin Najeriya

    Dalilin da ya sa muka yi tattaki har Dubai domin taya Aisha Buhari murnar zagayowar ranar haihuwar ta – Matan Gwamnonin Najeriya

    BIDIYO: Yadda ‘yan bindiga suka rika jibga ta kafin a biya naira 50,000 kudin fansa – Dattijo Saidu Dabo

    BIDIYO: Yadda ‘yan bindiga suka rika jibga ta kafin a biya naira 50,000 kudin fansa – Dattijo Saidu Dabo

    ‘Yan mata marasa aure sun fi matan aure amfani da magungunan takaita Iyali – Ma’aikatar Lafiya

    ‘Yan mata marasa aure sun fi matan aure amfani da magungunan takaita Iyali – Ma’aikatar Lafiya

    BIDIYO: Kwalaben ruwan maganin rigakafin Korona sama da Miliyan daya da aka lalata a Abuja saboda sun gama aiki kafin a dirka wa ‘yan Najeriya

    BIDIYO: Kwalaben ruwan maganin rigakafin Korona sama da Miliyan daya da aka lalata a Abuja saboda sun gama aiki kafin a dirka wa ‘yan Najeriya

    BIDIYO: RIKICIN BILLIRI: Yadda muka rasa ‘yan uwa da dukiyoyin mu a rikicin sarauta – Galadiman Tangale

    BIDIYO: RIKICIN BILLIRI: Yadda muka rasa ‘yan uwa da dukiyoyin mu a rikicin sarauta – Galadiman Tangale

No Result
View All Result
Premium Times Hausa
No Result
View All Result

FIM DIN ‘FATAL ARROGANCE’: ‘Yan Shi’a sun yi wa Pete Edochie tofin-Allah-tsine

Ashafa MurnaibyAshafa Murnai
September 17, 2020
in Manyan Labarai
0
RAHOTON MUSAMMAN: Yadda ’Yan Shi’a su ka maida ‘Dandalin Unity Fountain, Abuja’ sabuwar ‘HUSSAINIYYA’

‘Yan Shi’a a fadin kasar nan, karkashin IMN, sun yi Allah wadai da yadda aka nuna su a fim din ‘Fatal Arrogance’, cewa su ‘yan ta’adda ne.

Sun kuma yi tir da babban jarumin fim din, Pete Edochie, wanda ya fito a matsayin El-Zakzaky, a fim din wanda aka shirya a Enugu.

Duk da fim din bai fito ba, amma dai wani tsakuren minti 12 da aka watsa ya haifar da tashin jijiyoyi sosai a soshiyal midiya.

IMN ta ce fim din farfaganda ce ta bata sunan ‘yan Shi’a da kuma jagoran su Sheikh Ibrahim Zakzaky.

Cikin wata takardar manema labarai da Kakakin IMN, Ibrahim Musa ya turo wa PREMIUM TIMES HAUSA, mai dauke da sa hannun sa, ya ce:

“A ranar 9 Ga Satumba, 2020, wasu gajerun bidiyoyi na fim mai suna “FATAL ARROGANCE”, wanda Furodusa Anosike Kingsley Orji ya shirya a birnin Enugu suka karade shafukan sada zumunta na intanet, inda a ciki aka rika nuna mata ba suturar kirki, kamar wasu matsafa, rirrike da takubba da adduna da kwalaye da hotunan wani malami cikin rawani, su na kuma furta wasu kalmomi marasa ma’ana da sunan su na yin muzahara.

“Hakika mun kadu da ganin cewa a fim din ana kokarin kamanta Harkar Musuluncin da Jagoran ta Shaikh Ibraheem Zakzaky a matsayin ‘yan ta’adda.

“Da a ce ba wata a kasa, irin wadannan gajerun bidiyon za mu iya yin biris da su, amma ba a a irin wannan hali da gwamnatin Buhari ta ke daukar nauyin ‘yan kwangila masu yin batanci, musamman mutum irin Kuanum Terrence, wanda kowa ya san rundunar sojar Nijeriya ta dauke shi aikin yi mata farfaganda a kan bata harkar Musulunci, wacce aka san ta a tsawon shekaru da kauce wa tashin hankali duk da hare-haren takala da ake kai mata.
 
“A sarari ya ke ga kowane dan kasa cewa wadannan gajerun bidiyon manufarsu ita ce shafa wa Harkar Musulunci kashin kaji da nuna ta a matsayin wata Harkar tashin hankali da ta’addanci a idon duniya. Har ila yau wannan fim din da ake daukar sa a halin yanzu sunan sa ya yi daidai da littafin da Terrence ya wallafa a bara, wanda bisa kudurar Allah bai samu karbuwa ba a gun jama’a, inda a ciki aka zargi wadanda aka zalunta da jawo wa kan su zalunci. Sunan littafin da Hausa wai “Mugun taurin kai: Yadda El-Zakzaky ya rudi ‘yan Harkar Musulunci su ka kashe kan su yayin kare shi”. Daga sunan littafin ma, wautar da ke cikin sa ta bayyana a sarari.”

Kisan-kiyashin Zariya Sojoji Ke Son Binnewa – IMN

Ibrahim Musa ya ci gaba da cewa, “Harkar Musulunci a Nijeriya na kira ga kwararrun masu shirya fina-finai na Nollywood da su dubi wannan al’amari da idon basira. Idan fa masu shirya fina-finai ba su yi hankali ba, wasu batagari da ke cikin gwamnati za su iya sa su, su goyi bayan zalunci a kan wadanda aka zalunta, kamar yadda shi ne manufar fim din ‘Fatal Arrogance’. Kisan kiyashi ne fa aka yi a Zariya a Disamban 2015, kuma ake ci gaba da yi, sannan shi ake so a lullube, a yi rufa-rufa, wai duniya ta manta da shi, alhali hakan raini ne ga kudurin Rome na kotun duniya wanda batun ke gabanta a halin yanzu.

“A tuna fa, bayan kisan kiyashin Zariya, gwamnatin Buhari ta kaddamar da wani kamfen na bata sunan Shaikh Zakzaky, Harkar Musulunci da Shi’a ta hanyar amfani da kudaden da ta karbo daga Saudiyya. An rubuta littattafai na batanci, kuma ‘Fatal Arrogance’ daya ne daga cikin su. Amma da gwamnatin ta fahimci littafin bai samu karbuwa ba wajen ‘yan Nijeriya, shi ne ta zagaya don yin amfani da dattijon masana’antar fina-finai Pete Edochie don fitar da fim din da zai canza hakikar abin da ya faru a Zariya, don su nuna wa duniya cewa su na da hujjar kisan kiyashin da suka yi, inda aka kashe rayuka sama da dubu na fararen hula ‘yan kasa.
 
“Sai dai da yawan ‘yan Nijeriya sun san cewa dukkanin muzaharorin neman a saki Shaikh Zakzaky da ake yi na lumana ne. Sojojin Nijeriya da ‘yan sanda ne suke mai da su na tashin hankali a duk lokacin da suka auka wa masu muzaharar, wanda a kan hakan sun kashe daruruwan fararen hula ‘yan kasa da suka hada da mata da yara. Don haka meye amfanin yada farfagandar cewa wadannan masu muzaharar suna dauke da makami da bama-bamai?

“Tarihi ba zai kyauta wa duk wani furodusan fim din da ya nemi ya canza gaskiya zuwa karya ba, don a samu hujjar kisan-gillar da aka yi wa wadanda ba su ji, ba su gani ba.

Muna son duniya, musamman ‘yan Nijeriya su shaida cewa, wannan fim din FATAL ARROGANCE, wasu za su iya amfani da shi su ta da hankali a al’ummun mu da su ke mabambanta.

“Wani salo ne na farfaganda ake so a yi amfani da shi don bata suna. Ana so a jirkita gaskiya ta zama karya, a kau da kai daga masu aikata muggan laifuka, a kuma dora laifi kan fararen hulan da aka zalunta ta hanyar bakanta su da kuma wanke azzalumai daga zaluncin su.

“Don haka muna kara yin kira ga dukkan ‘yan Nijeriya nagari da su matsa wa masu shirya fim din lamba don su dakatar da wannan mugun fim din.

A halin yanzu dai mun rubuta takardar koke zuwa ga Hukumar Tace Rina-finai ta k
Kasa da Sufeto-Janar na ‘Yan Sanda a kan wannan mummunan al’amari. Mu na jiran irin matakin da za su dauka, kafin mu dauki mataki na gaba.”
 
Yayin da Edochie ya yi ikirarin cewa bai san abin da ke cikin fim din ba, ‘yan Najeriya da dama, musamman a kudancin kasar nan sun yi masa raga-raga, su na cewa ya bari an yi amfani da shi a inda bai dace ba.

Shi ma dan fim din Hausa Yakubu Mohammed, wanda ya fito a cikin fim din, ya bayyana nadamar sa, da da-na-sani kan fitowar sa a fim din.

An rika jefa wa Edochie bakaken kalamai a soshiyal midiya, ana cewa ya zubar da mutuncin sa a kan kudi.

An fi yi masa raga-raga, inda aka nuno shi Edochie din rike da kwalbar barasa, ya yi shigar malaman Musulunci.

Hatta Kiristoci masu dimbin yawa sun ragargaji Edochie, tare da cewa ko a nan kadai ya isa ya bata wa Musulmi rai.

Tags: 'Yan shiahAbujaEdocheFatal ArroganceIMNLabaraiMohammedNewsPeteYakubu
Previous Post

Dalilin da ya sa kotu ta yanke wa barawon dawa hukuncin bulala da tara a Jigawa

Next Post

Na yi dana sanin fitowa a fim din ‘Fatal Arrogance’ kan ‘Yan shia – Yakubu Mohammed

Next Post
Na yi dana sanin fitowa a fim din ‘Fatal Arrogance’ kan ‘Yan shia – Yakubu Mohammed

Na yi dana sanin fitowa a fim din 'Fatal Arrogance' kan 'Yan shia - Yakubu Mohammed

Binciko

No Result
View All Result
Karanta

Ramadan Kareem AD

Sabbin Labarai

  • FASHEWAR TUKUNYAR GAS A KANO: Ministar Jinƙai na so a ɗau matakan hana aukuwar bala’o’i
  • Dalilin da ya sa Buhari ya dakatar da Akanta Janar ɗin da ake zargi da kantara satar naira biliyan 80
  • Hukumar NAPTIP ta cafke matar da ta shahara wajen ciniki da safarar mutane
  • KADUNA TA DAGULE: Boko Haram sun darkako Kaduna, ta’ammali da muggan kwayoyi ya yi tsanani a jihar – El-Rufai
  • 2023: APC ta canja ranakun zaɓen fidda-gwanin ‘yan takara

Abinda masu karatu ke fadi

  • Google on Masarautar Kano: Hassada Ta Sa Wasu Na Neman Wofintar Da Kokarin Su Danfodiyo! Daga Imam Murtadha Gusau
  • Kuşburnu Çekirdek Yağı on Dalilin da ya sa muka yi sallar Idi ranar Laraba a Bauchi, muka ki bin sanarwar Sarkin musulmi – Sheikh Dahiru Bauchi
  • Google on HARKALLAR BILIYAN 3.6: Ba nine Balan da ke jerin sunayen masu mallakin kamfanin Adda ba – Gwamna Bala
  • Google on SIYASAR ZAMFARA : Maitaimakawa tsohon dan takarar gwamna a APC akan harkar jarida ya sauya sheka
  • Google on RAMIN MUGUNTA: Yadda Boko Haram suka afkawa bam din da suka dana wa Sojojin Najeriya

Fanni

Tweets by PTimesHausa
  • All Homepage Blocks
  • Home
  • Home
  • Main Home

© 2022 JNews - Premium WordPress news & magazine theme by Jegtheme.

No Result
View All Result
  • Labarai
  • Labarai daga Jihohi
  • Wasanni
  • Kiwon Lafiya
  • Nishadi
  • Bidiyo da Hotuna

© 2022 JNews - Premium WordPress news & magazine theme by Jegtheme.