• PREMIUM TIMES |
  • Tallata Hajar ka |
  • Adireshin mu |
  • PTCIJ |
  • Dubawa
Premium Times Hausa
  • Labarai
    • All
    • Duniya
    Dalilin da ya sa ƴan bindiga ke ci gaba da kai wa mutane hari a jihar Neja – SSG

    JIHAR NEJA TA KAMA WUTA: Mahara sun kashe sojoji 30, mobal 7, farar hula da dama

    HARIN JIRGIN KASA: Ɗaya daga cikin waɗanda ƴan bindiga suka saki ta yi zanga-zanga a Kaduna

    HARIN JIRGIN KASA: Ɗaya daga cikin waɗanda ƴan bindiga suka saki ta yi zanga-zanga a Kaduna

    Hasalallun Sanatocin APCn da su ka faɗi zaɓen fidda-gwani sun gana da Buhari

    Hasalallun Sanatocin APCn da su ka faɗi zaɓen fidda-gwani sun gana da Buhari

    Abubuwan da ya kamata a sani game da tsarin amfani da dabaru biyu wajen yin rajistar masu zabe – Nazarin DUBAWA

    INEC ba za ta rufe rajistar zaɓen 2023 a ƙarshen Yuni ba – Farfesa Yakubu

    Buhari ya rantsar da sabon Cif Joji na riƙo

    Buhari ya rantsar da sabon Cif Joji na riƙo

    Teacher

    Gwamnati ta umarci makarantu su fara amfani da Tsarin Ƙara wa Malamai Shekarun Ritaya

    ‘Yan sanda sun damke faston da ake zargin yayi wa ‘yar shekara 19 fyade

    ‘Yan sanda sun damke dan shekara 30 din da ya nemi yi wa dattijiya mai shekaru 75 fyade

    Petrol Tankers

    ƊAN KUKA MAI JA WA UWAR SA JIFA: Ƙungiyar IPMAN ta ce ba za ta iya ci gaba da sayar da fetur a garuruwan yankin Igbo ba

    ZARGIN ƘARFA-ƘARFA A SIYASAR ENUGU: Sanata Ekweremadu ya saka takalmin ficewa daga PDP zuwa APC

    An kama Sanata Ekweremadu da matar sa a Landan, bisa zargin yunƙurin cire ƙodar wani ƙaramin yaro

  • Labarai daga Jihohi
  • Wasanni
    LMC ta ci tarar Kano Pillars, ta kori shugabanta, Jambul bayan ya gobza wa ‘Rafiri’ naushi a haɓa

    LMC ta ci tarar Kano Pillars, ta kori shugabanta, Jambul bayan ya gobza wa ‘Rafiri’ naushi a haɓa

    Inganta Rayuwar Matasa Ta Hanyar Wasan Kwallon Kafa Da Gudunmawar Al’Ummah A Jigawa, Ahmed Ilallah

    Inganta Rayuwar Matasa Ta Hanyar Wasan Kwallon Kafa Da Gudunmawar Al’Ummah A Jigawa, Ahmed Ilallah

    CHAMPIONS LEAGUE: Ko dai tsinuwar Yaya Toure ta yi tasiri kan Pep Guardiola?

    CHAMPIONS LEAGUE: Ko dai tsinuwar Yaya Toure ta yi tasiri kan Pep Guardiola?

    PILLARS SUN KIRA RUWA: Daga yanzu a Abuja za su rika wasan gida kuma an zaftare musu maki 3

    PILLARS SUN KIRA RUWA: Daga yanzu a Abuja za su rika wasan gida kuma an zaftare musu maki 3

    Yadda Kanawa suka yi ragaraga da motar ƴan  Katsina United saboda Pillars ta buga kunnen doki a Kano

    Yadda Kanawa suka yi ragaraga da motar ƴan Katsina United saboda Pillars ta buga kunnen doki a Kano

    GHANA vs NAJERIYA: Ko Najeriya za ta kauce wa ɗauko buhun kunya na 26 a hannun ‘Black Stars’?

    GHANA vs NAJERIYA: Ko Najeriya za ta kauce wa ɗauko buhun kunya na 26 a hannun ‘Black Stars’?

    Barcelona ta yi wa Madrid dukan kabarin kishiya, ba sani ba sabo ta zura mata kwallaye 4 babu ko ɗaya

    Barcelona ta yi wa Madrid dukan kabarin kishiya, ba sani ba sabo ta zura mata kwallaye 4 babu ko ɗaya

    ‘CHAMPIONS LEAGUE’: Yadda Benzama ya ceto Madrid daga rijiya gaba dubu, ya kori PSG kuma ya dawo da martabar sa a duniyar ƙwallo

    ‘CHAMPIONS LEAGUE’: Yadda Benzama ya ceto Madrid daga rijiya gaba dubu, ya kori PSG kuma ya dawo da martabar sa a duniyar ƙwallo

    YAƘIN UKRANIYA YA CI ƘUNGIYAR CHELSEA: ‘Zan sayar da kulob ɗin na sadaukar da kuɗin ga tallafin waɗanda yaƙin Ukraniya ya kassara’ -Abramovich, mai ƙungiyar kuma ɗan asalin Rasha

    YAƘIN UKRANIYA YA CI ƘUNGIYAR CHELSEA: ‘Zan sayar da kulob ɗin na sadaukar da kuɗin ga tallafin waɗanda yaƙin Ukraniya ya kassara’ -Abramovich, mai ƙungiyar kuma ɗan asalin Rasha

  • Kiwon Lafiya
  • Nishadi
  • Bidiyo da Hotuna
    HOTUNA: Ɗan Autan marigayi tsohon sarkin Kano Ado Bayero, Mustapha Ado Bayero, ya auri mata biyu ranar Asabar a  Kano

    HOTUNA: Ɗan Autan marigayi tsohon sarkin Kano Ado Bayero, Mustapha Ado Bayero, ya auri mata biyu ranar Asabar a Kano

    BIDIYO: An yi wa ɗan takarar mu murɗiya a zaɓen fidda gwani na APC a Legas – Masu zanga-zanga

    BIDIYO: An yi wa ɗan takarar mu murɗiya a zaɓen fidda gwani na APC a Legas – Masu zanga-zanga

    KURUNKUS: Malami ya fito takarar gwamnan Kebbi, ya ce jama’ar jihar ne suka tilasta masa ya fito

    KURUNKUS: Malami ya fito takarar gwamnan Kebbi, ya ce jama’ar jihar ne suka tilasta masa ya fito

    2023: Ɗan takarar shugaban kasa, Rotimi Amaechi ya ziyarci masarautar Dutse

    2023: Ɗan takarar shugaban kasa, Rotimi Amaechi ya ziyarci masarautar Dutse

    LABARI CIKIN HOTUNA: Yadda ƴaƴan jam’iyyar APC da dubban mutanen Kaduna suka yi wa Sanata Uba Sani goma ta arziki

    LABARI CIKIN HOTUNA: Yadda ƴaƴan jam’iyyar APC da dubban mutanen Kaduna suka yi wa Sanata Uba Sani goma ta arziki

    BIDIYO: Shin zaka iya zama da mai dauke da cutar Kanjamau? – Ra’ayoyin mutane

    BIDIYO: Shin zaka iya zama da mai dauke da cutar Kanjamau? – Ra’ayoyin mutane

    Dalilin da ya sa muka yi tattaki har Dubai domin taya Aisha Buhari murnar zagayowar ranar haihuwar ta – Matan Gwamnonin Najeriya

    Dalilin da ya sa muka yi tattaki har Dubai domin taya Aisha Buhari murnar zagayowar ranar haihuwar ta – Matan Gwamnonin Najeriya

    BIDIYO: Yadda ‘yan bindiga suka rika jibga ta kafin a biya naira 50,000 kudin fansa – Dattijo Saidu Dabo

    BIDIYO: Yadda ‘yan bindiga suka rika jibga ta kafin a biya naira 50,000 kudin fansa – Dattijo Saidu Dabo

    ‘Yan mata marasa aure sun fi matan aure amfani da magungunan takaita Iyali – Ma’aikatar Lafiya

    ‘Yan mata marasa aure sun fi matan aure amfani da magungunan takaita Iyali – Ma’aikatar Lafiya

No Result
View All Result
  • Labarai
    • All
    • Duniya
    Dalilin da ya sa ƴan bindiga ke ci gaba da kai wa mutane hari a jihar Neja – SSG

    JIHAR NEJA TA KAMA WUTA: Mahara sun kashe sojoji 30, mobal 7, farar hula da dama

    HARIN JIRGIN KASA: Ɗaya daga cikin waɗanda ƴan bindiga suka saki ta yi zanga-zanga a Kaduna

    HARIN JIRGIN KASA: Ɗaya daga cikin waɗanda ƴan bindiga suka saki ta yi zanga-zanga a Kaduna

    Hasalallun Sanatocin APCn da su ka faɗi zaɓen fidda-gwani sun gana da Buhari

    Hasalallun Sanatocin APCn da su ka faɗi zaɓen fidda-gwani sun gana da Buhari

    Abubuwan da ya kamata a sani game da tsarin amfani da dabaru biyu wajen yin rajistar masu zabe – Nazarin DUBAWA

    INEC ba za ta rufe rajistar zaɓen 2023 a ƙarshen Yuni ba – Farfesa Yakubu

    Buhari ya rantsar da sabon Cif Joji na riƙo

    Buhari ya rantsar da sabon Cif Joji na riƙo

    Teacher

    Gwamnati ta umarci makarantu su fara amfani da Tsarin Ƙara wa Malamai Shekarun Ritaya

    ‘Yan sanda sun damke faston da ake zargin yayi wa ‘yar shekara 19 fyade

    ‘Yan sanda sun damke dan shekara 30 din da ya nemi yi wa dattijiya mai shekaru 75 fyade

    Petrol Tankers

    ƊAN KUKA MAI JA WA UWAR SA JIFA: Ƙungiyar IPMAN ta ce ba za ta iya ci gaba da sayar da fetur a garuruwan yankin Igbo ba

    ZARGIN ƘARFA-ƘARFA A SIYASAR ENUGU: Sanata Ekweremadu ya saka takalmin ficewa daga PDP zuwa APC

    An kama Sanata Ekweremadu da matar sa a Landan, bisa zargin yunƙurin cire ƙodar wani ƙaramin yaro

  • Labarai daga Jihohi
  • Wasanni
    LMC ta ci tarar Kano Pillars, ta kori shugabanta, Jambul bayan ya gobza wa ‘Rafiri’ naushi a haɓa

    LMC ta ci tarar Kano Pillars, ta kori shugabanta, Jambul bayan ya gobza wa ‘Rafiri’ naushi a haɓa

    Inganta Rayuwar Matasa Ta Hanyar Wasan Kwallon Kafa Da Gudunmawar Al’Ummah A Jigawa, Ahmed Ilallah

    Inganta Rayuwar Matasa Ta Hanyar Wasan Kwallon Kafa Da Gudunmawar Al’Ummah A Jigawa, Ahmed Ilallah

    CHAMPIONS LEAGUE: Ko dai tsinuwar Yaya Toure ta yi tasiri kan Pep Guardiola?

    CHAMPIONS LEAGUE: Ko dai tsinuwar Yaya Toure ta yi tasiri kan Pep Guardiola?

    PILLARS SUN KIRA RUWA: Daga yanzu a Abuja za su rika wasan gida kuma an zaftare musu maki 3

    PILLARS SUN KIRA RUWA: Daga yanzu a Abuja za su rika wasan gida kuma an zaftare musu maki 3

    Yadda Kanawa suka yi ragaraga da motar ƴan  Katsina United saboda Pillars ta buga kunnen doki a Kano

    Yadda Kanawa suka yi ragaraga da motar ƴan Katsina United saboda Pillars ta buga kunnen doki a Kano

    GHANA vs NAJERIYA: Ko Najeriya za ta kauce wa ɗauko buhun kunya na 26 a hannun ‘Black Stars’?

    GHANA vs NAJERIYA: Ko Najeriya za ta kauce wa ɗauko buhun kunya na 26 a hannun ‘Black Stars’?

    Barcelona ta yi wa Madrid dukan kabarin kishiya, ba sani ba sabo ta zura mata kwallaye 4 babu ko ɗaya

    Barcelona ta yi wa Madrid dukan kabarin kishiya, ba sani ba sabo ta zura mata kwallaye 4 babu ko ɗaya

    ‘CHAMPIONS LEAGUE’: Yadda Benzama ya ceto Madrid daga rijiya gaba dubu, ya kori PSG kuma ya dawo da martabar sa a duniyar ƙwallo

    ‘CHAMPIONS LEAGUE’: Yadda Benzama ya ceto Madrid daga rijiya gaba dubu, ya kori PSG kuma ya dawo da martabar sa a duniyar ƙwallo

    YAƘIN UKRANIYA YA CI ƘUNGIYAR CHELSEA: ‘Zan sayar da kulob ɗin na sadaukar da kuɗin ga tallafin waɗanda yaƙin Ukraniya ya kassara’ -Abramovich, mai ƙungiyar kuma ɗan asalin Rasha

    YAƘIN UKRANIYA YA CI ƘUNGIYAR CHELSEA: ‘Zan sayar da kulob ɗin na sadaukar da kuɗin ga tallafin waɗanda yaƙin Ukraniya ya kassara’ -Abramovich, mai ƙungiyar kuma ɗan asalin Rasha

  • Kiwon Lafiya
  • Nishadi
  • Bidiyo da Hotuna
    HOTUNA: Ɗan Autan marigayi tsohon sarkin Kano Ado Bayero, Mustapha Ado Bayero, ya auri mata biyu ranar Asabar a  Kano

    HOTUNA: Ɗan Autan marigayi tsohon sarkin Kano Ado Bayero, Mustapha Ado Bayero, ya auri mata biyu ranar Asabar a Kano

    BIDIYO: An yi wa ɗan takarar mu murɗiya a zaɓen fidda gwani na APC a Legas – Masu zanga-zanga

    BIDIYO: An yi wa ɗan takarar mu murɗiya a zaɓen fidda gwani na APC a Legas – Masu zanga-zanga

    KURUNKUS: Malami ya fito takarar gwamnan Kebbi, ya ce jama’ar jihar ne suka tilasta masa ya fito

    KURUNKUS: Malami ya fito takarar gwamnan Kebbi, ya ce jama’ar jihar ne suka tilasta masa ya fito

    2023: Ɗan takarar shugaban kasa, Rotimi Amaechi ya ziyarci masarautar Dutse

    2023: Ɗan takarar shugaban kasa, Rotimi Amaechi ya ziyarci masarautar Dutse

    LABARI CIKIN HOTUNA: Yadda ƴaƴan jam’iyyar APC da dubban mutanen Kaduna suka yi wa Sanata Uba Sani goma ta arziki

    LABARI CIKIN HOTUNA: Yadda ƴaƴan jam’iyyar APC da dubban mutanen Kaduna suka yi wa Sanata Uba Sani goma ta arziki

    BIDIYO: Shin zaka iya zama da mai dauke da cutar Kanjamau? – Ra’ayoyin mutane

    BIDIYO: Shin zaka iya zama da mai dauke da cutar Kanjamau? – Ra’ayoyin mutane

    Dalilin da ya sa muka yi tattaki har Dubai domin taya Aisha Buhari murnar zagayowar ranar haihuwar ta – Matan Gwamnonin Najeriya

    Dalilin da ya sa muka yi tattaki har Dubai domin taya Aisha Buhari murnar zagayowar ranar haihuwar ta – Matan Gwamnonin Najeriya

    BIDIYO: Yadda ‘yan bindiga suka rika jibga ta kafin a biya naira 50,000 kudin fansa – Dattijo Saidu Dabo

    BIDIYO: Yadda ‘yan bindiga suka rika jibga ta kafin a biya naira 50,000 kudin fansa – Dattijo Saidu Dabo

    ‘Yan mata marasa aure sun fi matan aure amfani da magungunan takaita Iyali – Ma’aikatar Lafiya

    ‘Yan mata marasa aure sun fi matan aure amfani da magungunan takaita Iyali – Ma’aikatar Lafiya

No Result
View All Result
Premium Times Hausa
No Result
View All Result

BINCIKEN MUSAMMAN: Yadda PREMIUM TIMES ta karade Kudancin Kaduna, ta gano kashe-kashen ramuwar-gayya ke hana yankin zaman lafiya

Ashafa MurnaibyAshafa Murnai
September 24, 2020
in Babban Labari, Rahotanni
0
BINCIKEN MUSAMMAN: Yadda PREMIUM TIMES ta karade Kudancin Kaduna, ta gano kashe-kashen ramuwar-gayya ke hana yankin zaman lafiya

‘Katilan-makatulan’: Ranar 18 Ga Agusta,2020, a kauyen Unguwan Garkon, mahara sun ritsa Hanatu Kefas da ‘yar ta mai shekara uku. Aka ce ta balle ganin goyo ta ajiye yarinyar a gefe. A tunanin ta fyade za a yi mata. Amma sai maharan wadanda aka hakkake Fulani ne, su ka rufe ta cikin garken aladu, aka yi ta yi tsirara ta rika birgima cikin dagwalon kazantar dagwallatsin kazantar kashin adalun nan.

Hanatu Kefas ta shaida wa PREMIUM TIMES cewa haka ta rika birgima ta na damalmala wa jikin ta kashin alade. Ta na cikin haka ta rika jin ana dankara wa mijin ta harbi da bindiga.

“Ina ji ina ganin sa ya na kakarin mutuwa, amma ba ni da ikon matsawa kusa da shi.”

Kisan da aka yi wa mijin ta Maliki Kefas, ya gigita ta, har sai da aka kwantar da ita asibitin Zonkwa, cikin Karamar Hukumar Zangon Kataf a Jihar Kaduna.

“Ramuwar Gayya Fulani Su Ka Yi A Kauyen Mu” – Hanatu Kefas

Bayan kisan da aka yi wa mijin Hanatu, an kashe wasu mutane uku. Maharan, wadanda Fulani ne, “sun zo ramuwar gayya ne a Unguwan Garkon, saboda a baya an kashe wani dan uwan su Bafulatani. Amma dai ni ban san wadanda su ka yi kisan ba. Saboda na je Kaduna, na dawo na taras an yi kisan.” Inji Hanatu, a hirar da PREMIUM TIMES.

A wannan harin ramuwar-gayya da Fulani su ka kai, ba su taba mata ba. Maza kadai su ka rika farauta, kuma sun kashe mutum biyu bayan mijin Hanatu.

Wannan hari alama ta irin salo da musabbabi da kuma dalilan da ke sa kashe-kashen zubar da jinainai a Kudancin Kaduna ya ki ci, ya ki cinyewa.

“Tasirin Kabilanci Da Asalanci A Kashe-kashen Kudancin Kaduna”:

Kudancin Kaduna mai ƙabilu daban-daban wadanda mafi yawan su Kiristoci ne, akwai kabilu irin su Kataf, Kaje, Adara, Takad, Fantswam, Ikulu, Chawai, Ham, wadanda su ne mafi yawan al’ummar yankin.

Sannan kuma akwai Hausawa da Fulani waɗanda su kuma Musulmi ne, amma su sauran ƙabilun yankin ba su yarda cewa Hausawa da Filani ‘yan asalin yankin ba ne.

Akwai tsirarun ƙabilu a yankin waɗanda ba Hausawa ba ne, ba kuma Fulani ba ne, amma kuma Musulmai ne. Su ne irin su tsohon gwamnan Jihar Kaduna, Usman Mu’azu, musulmi ne dan kabilar Ham. Sai kuma irin su Mataimakiyar Gwamna Nasir El-Rufai, Hadiza Balarabe, ƴar ƙabilar Numana ce, kuma Musulma.

Su dai Hausawan yankin sun yi ikirarin cewa tun wajen shekarar 1650 su ke a yankin, su ne ma su ka kafa garin Zangon Kataf a shekarar.

Akwai Fulanin da ke shiga yankin su na kiwon shanu da damina, saboda yalwar ciyawa da yankin ke da shi. Amma dai sauran haifaffin Kudancin Kaduna wadanda Hausawa da Fulani ne, sun ki amincewa a ce musu su ba ‘yan asalin yankin ba ne.

Wani Kiriasta kuma shugaban yankin sa mai suna Gambo Waziri, cewa ya yi, “duk rigimar nan ta su wa ne ne ‘yan asali su wa ke bare ce. Mu ne ‘yan asali. Saboda ko da shekara 300 na yi a Enugu, ba za a kira ni dan asalin yankin kabilar Enugu ba.”

Kashe-kashen Kudancin Kaduna: Rikicin Gonaki, Addinanci, Kabilanci

“Kasar mu, ko kuma na ce maka gonakin mu daga kakannin- kakannin mu duk mu kagaje su.” Inji Saidu Umaru, wani dan kabilar Fantswam kuma jagora, Dagacin Zikfak ta Masarautar Kafanchan, cikin Karamar Hukumar Jema’a.

Wannan ra’ayi na sa ya yi daidai da ra’ayin duk wani kabila kirista dan yankin Kudancin Kaduna, ko ma a wace Karamar Hukuma ya ke a yankin.

Katutun Kiyayya, Gaba, Rashin Amintar Juna:

Wakilin mu ya fahimci a bangarorin biyu akwai tsananin gaba, kiyayya da rashin amintaka a duk inda ya shiga, tsawon kwanaki da ya shafe ya na karakaina a kananan hukumomin jihar.

Duk bangarorin da akan kai wa hari, akan lalata musu abin da suka fi takama da shi na dukiya, baya ga kisan rayuka. Duk bangaren da aka kai wa hari, sai sun rama komai daren dadewa.

Amma wakilin mu ya lura a yankin akwai hare-hare da ba su da alaka da rikice-rikicen ƙabilanci, wato irin na masu garkuwa da mutane da ke ritsawa da mai tsautsayi.

Manyan Kiristoci da wakilin mu ya yi hira da su, su na ganin kamar wasu tsare-tsaren da Gwamnatin Kaduna ta fito da su, duk na kokarin danne yankin ne. Amma akwai masu ganin cewa akwai bukatar a yi zaman kaunar juna tsakanin bangarorin biyu a yankin.

Shi ma babban Limamin Babban Masallacin Kafanchan, Muhammad Kassim, cewa ya yi sai bangarorin Kiristoci da Musulmi sun fahimci juna sun zauna lafiya sannan yankin zai samu kwanciyar hankali.

Duk Maganar Ɗaya Dai Ce

Ko a Iburu ko a Kajuru, ko a Kasuwan Magani ko a Kafanchan ko a Zangon Kataf ko ma ina a yankin Kudancin Kaduna har ka haɗa da kashe-kashen yankin ƙabilar Adara, duk dai magana ce ta rashin hakuri da juna, gaba, kiyayya, ƙabilanci, addinanci da kuma ramuwar-gayya.

Haka abjn ya ke a kashe-kashen da aka yi a Gidan Dutse, Kujeni da Bakira, duk na ramuwar-gayya ce.

PREMIUM TIMES ta gano wasu munanan hare-hare da aka har 11 a Gonan Rogo, Makyali, Ungwan Rana, Idazu, Ungwan Araha, Ungwan Dantata, Agwala Dutse, Tudu Doka Avong da Unguwan Magayaki da aka kashe akalla mutum 70.

PREMIUM TIMES ta mallaki sunayen wadanda aka kashen da kuma munanan raunukan da aka ji musu kafin a kashe su.

Hare-haren na ramuwar gayya kowane bangare kan yi asarar rayuka da dukiyoyi har ma da kone gidaje ko rugage.

An ce akwai akalla masu gudun hijira Katafawa 3,455 a wata makarantar Cocin ECWA da ke Zonkwa, Karamar Hukumar Zangon Kataf. Amma dai wakilin mu ya ce ya samu masu gudun hijira ba su fi 100 ba.

Wani jami’i ya ce akwai sansanin gudun hijira na Fulani a Kamoru, karkashin Zangon Kataf, inda Fulanin da aka tarwatsa wa rugage a Lisudu da kauyen Boto su ke can zaune.

Sai dai PREMIUM TIMES ta gano a sansanin Kamoru, an tsugunar da Fulani ne kamar 200, kuma ba su wuce kwana uku a wurin ba.

Wannan kashe-kashen da a yanzu haka Gwamnatin Jihar Kaduna a karkashin Gwamna Nasir El-Rufai na so ya kawo karshen sa, ya zama tarihi. Sai dai kuma Musulman yankin na ganin duk wani abu da za a yi to dole sai an koma wa Rahoton Kwamitin Bincike na Rikicin 1992, wanda aka kashe dubban Musulmai. Su kuma masu magana da yawun jama’ar yankin na cewa bimbinin wancan rahoto na baya ba zai haifar da da mai ido ba. Domin su su na ganin hari ne aka nemi a shafe su a bayan kasa, amma kuma su ka nuna jarumta su ka kare kan su.

Da alama babu ranar kare wannan rikice-rikice, domin PREMIUM TIMES na da munanan hotunan barnar da aka yi wa Fulani cikin watan Yuni, ranar 11 da 12 Ga wata, inda aka banka wa gidaje 36 wuta a kauyukan Gidan Zaki, Zarkwai, Takamaimen, Kigudu, Makwakwu, Bakin Kogi, Shilliam, Gidan Gata, Gidan Avong da Gora.

Ko ya kokarin da Gwamna El-Rufai ke yi na wanzar da zaman lafiya a Kaduna zai karke? Ko za a bari ya yi karko kuwa? Bari mu sa-ido mu gani.

Tags: AbujaHausaKadunaKudanciLabaraiNesNewsPREMIUM TIMESTsaro
Previous Post

JIGAWA: Jami’an tsaro sun damke dan shekara 30 da ya yi wa ƴar shekara 5 fyade

Next Post

SABON SARKIN ZAZZAU: A daina yada jita-jita da labaran karya, masu zaben sarki na nan na aikin dake gaban su – Gwamnatin Kaduna

Next Post
SABON SARKIN ZAZZAU: A daina yada jita-jita da labaran karya, masu zaben sarki na nan na aikin dake gaban su – Gwamnatin Kaduna

SABON SARKIN ZAZZAU: A daina yada jita-jita da labaran karya, masu zaben sarki na nan na aikin dake gaban su - Gwamnatin Kaduna

Binciko

No Result
View All Result
Karanta

Ramadan Kareem AD

Sabbin Labarai

  • KABILAR MASSAI: Garin Da Ake Tofawa Mutum Majina Da Yawu A Matsayin Sanya Albarka
  • JIHAR NEJA TA KAMA WUTA: Mahara sun kashe sojoji 30, mobal 7, farar hula da dama
  • Atiku ya ci amanar Wike, don haka ba zai goyi bayan kamfen ɗin sa ba -Fayose
  • HARIN JIRGIN ƘASA: Dangin waɗanda aka yi garkuwa da su sun firgita da rahotannin ƴan ta’adda sun kashe mutum ɗaya
  • HARIN JIRGIN KASA: Ɗaya daga cikin waɗanda ƴan bindiga suka saki ta yi zanga-zanga a Kaduna

Abinda masu karatu ke fadi

  • Google on Masarautar Kano: Hassada Ta Sa Wasu Na Neman Wofintar Da Kokarin Su Danfodiyo! Daga Imam Murtadha Gusau
  • Kuşburnu Çekirdek Yağı on Dalilin da ya sa muka yi sallar Idi ranar Laraba a Bauchi, muka ki bin sanarwar Sarkin musulmi – Sheikh Dahiru Bauchi
  • Google on HARKALLAR BILIYAN 3.6: Ba nine Balan da ke jerin sunayen masu mallakin kamfanin Adda ba – Gwamna Bala
  • Google on SIYASAR ZAMFARA : Maitaimakawa tsohon dan takarar gwamna a APC akan harkar jarida ya sauya sheka
  • Google on RAMIN MUGUNTA: Yadda Boko Haram suka afkawa bam din da suka dana wa Sojojin Najeriya

Fanni

Tweets by PTimesHausa
  • All Homepage Blocks
  • Home
  • Home
  • Main Home

© 2022 JNews - Premium WordPress news & magazine theme by Jegtheme.

No Result
View All Result
  • Labarai
  • Labarai daga Jihohi
  • Wasanni
  • Kiwon Lafiya
  • Nishadi
  • Bidiyo da Hotuna

© 2022 JNews - Premium WordPress news & magazine theme by Jegtheme.