• PREMIUM TIMES |
  • Tallata Hajar ka |
  • Adireshin mu |
  • PTCIJ |
  • Dubawa
Premium Times Hausa
  • Labarai
    • All
    • Duniya
    Nigerian Pilgrims

    HAJJIN BANA: Duk wanda ya zarce shekaru 65 bashi ba Hajji bana – Hukumar Alhazai

    Beggars

    Almajirai da mabarata sun kwararo Abuja – Mahukunta

    HARƘALLAR KWANGILA: EFCC ta kama Patricia Etteh, tsohuwar Kakakin Majalisar Tarayya

    HARƘALLAR KWANGILA: EFCC ta kama Patricia Etteh, tsohuwar Kakakin Majalisar Tarayya

    Ƴan bindiga sun ƙona hedikwatar karamar hukumar Idemili ta Arewa a jihar Anambra

    Ƴan bindiga sun ƙona hedikwatar karamar hukumar Idemili ta Arewa a jihar Anambra

    UMARNIN SALLAMA DA KUJERAR MINISTA: Pauline Tallen, Timiprr Sylva duk sun janye daga takara

    UMARNIN SALLAMA DA KUJERAR MINISTA: Pauline Tallen, Timiprr Sylva duk sun janye daga takara

    Yadda EFCC ta damke Akanta Janar din Najeriya bisa zargin harkallar naira biliyan 80

    Yadda EFCC ta damke Akanta Janar din Najeriya bisa zargin harkallar naira biliyan 80

    Na koma PDP ne don in kawo karshen mulkin kama karyar da APC ke yi a Jigawa – Saminu Turaki

    Na koma PDP ne don in kawo karshen mulkin kama karyar da APC ke yi a Jigawa – Saminu Turaki

    Gumi yayi kakkausar jan kunne ga waɗanda suka kashe Deborah, ya ce ba hurumin su bane yanke hukuncin kisa don an zagi Annabi SAW

    Gumi yayi kakkausar jan kunne ga waɗanda suka kashe Deborah, ya ce ba hurumin su bane yanke hukuncin kisa don an zagi Annabi SAW

    Ba ni da ra’ayin takarar shugaban kasa, lokacin da aka zabe ni gwamnan Kaduna gashin kai na baki wul yanzu duk furfura – El-Rufai

    KALAMAN ƁATANCI GA ANNABI: Duk wanda ya yi zanga-zangar addini a Kaduna zai ɗanɗana kuɗar sa – Gargaɗin El-Rufa’i

  • Labarai daga Jihohi
  • Wasanni
    CHAMPIONS LEAGUE: Ko dai tsinuwar Yaya Toure ta yi tasiri kan Pep Guardiola?

    CHAMPIONS LEAGUE: Ko dai tsinuwar Yaya Toure ta yi tasiri kan Pep Guardiola?

    PILLARS SUN KIRA RUWA: Daga yanzu a Abuja za su rika wasan gida kuma an zaftare musu maki 3

    PILLARS SUN KIRA RUWA: Daga yanzu a Abuja za su rika wasan gida kuma an zaftare musu maki 3

    Yadda Kanawa suka yi ragaraga da motar ƴan  Katsina United saboda Pillars ta buga kunnen doki a Kano

    Yadda Kanawa suka yi ragaraga da motar ƴan Katsina United saboda Pillars ta buga kunnen doki a Kano

    GHANA vs NAJERIYA: Ko Najeriya za ta kauce wa ɗauko buhun kunya na 26 a hannun ‘Black Stars’?

    GHANA vs NAJERIYA: Ko Najeriya za ta kauce wa ɗauko buhun kunya na 26 a hannun ‘Black Stars’?

    Barcelona ta yi wa Madrid dukan kabarin kishiya, ba sani ba sabo ta zura mata kwallaye 4 babu ko ɗaya

    Barcelona ta yi wa Madrid dukan kabarin kishiya, ba sani ba sabo ta zura mata kwallaye 4 babu ko ɗaya

    ‘CHAMPIONS LEAGUE’: Yadda Benzama ya ceto Madrid daga rijiya gaba dubu, ya kori PSG kuma ya dawo da martabar sa a duniyar ƙwallo

    ‘CHAMPIONS LEAGUE’: Yadda Benzama ya ceto Madrid daga rijiya gaba dubu, ya kori PSG kuma ya dawo da martabar sa a duniyar ƙwallo

    YAƘIN UKRANIYA YA CI ƘUNGIYAR CHELSEA: ‘Zan sayar da kulob ɗin na sadaukar da kuɗin ga tallafin waɗanda yaƙin Ukraniya ya kassara’ -Abramovich, mai ƙungiyar kuma ɗan asalin Rasha

    YAƘIN UKRANIYA YA CI ƘUNGIYAR CHELSEA: ‘Zan sayar da kulob ɗin na sadaukar da kuɗin ga tallafin waɗanda yaƙin Ukraniya ya kassara’ -Abramovich, mai ƙungiyar kuma ɗan asalin Rasha

    RASHA: FIFA da UEFA sun dakatar da ƙungiyoyin Rasha buga wasannin ƙwallon Turai da duniya baki ɗaya

    RASHA: FIFA da UEFA sun dakatar da ƙungiyoyin Rasha buga wasannin ƙwallon Turai da duniya baki ɗaya

    KYAUTAR NAIRA MILIYAN 2: Allah ya saka wa Ahmed Musa, ina kira ga ‘yan wasa na yanzu su yi tattali don gaba – Obiekwue

    KYAUTAR NAIRA MILIYAN 2: Allah ya saka wa Ahmed Musa, ina kira ga ‘yan wasa na yanzu su yi tattali don gaba – Obiekwue

  • Kiwon Lafiya
  • Nishadi
  • Bidiyo da Hotuna
    KURUNKUS: Malami ya fito takarar gwamnan Kebbi, ya ce jama’ar jihar ne suka tilasta masa ya fito

    KURUNKUS: Malami ya fito takarar gwamnan Kebbi, ya ce jama’ar jihar ne suka tilasta masa ya fito

    2023: Ɗan takarar shugaban kasa, Rotimi Amaechi ya ziyarci masarautar Dutse

    2023: Ɗan takarar shugaban kasa, Rotimi Amaechi ya ziyarci masarautar Dutse

    LABARI CIKIN HOTUNA: Yadda ƴaƴan jam’iyyar APC da dubban mutanen Kaduna suka yi wa Sanata Uba Sani goma ta arziki

    LABARI CIKIN HOTUNA: Yadda ƴaƴan jam’iyyar APC da dubban mutanen Kaduna suka yi wa Sanata Uba Sani goma ta arziki

    BIDIYO: Shin zaka iya zama da mai dauke da cutar Kanjamau? – Ra’ayoyin mutane

    BIDIYO: Shin zaka iya zama da mai dauke da cutar Kanjamau? – Ra’ayoyin mutane

    Dalilin da ya sa muka yi tattaki har Dubai domin taya Aisha Buhari murnar zagayowar ranar haihuwar ta – Matan Gwamnonin Najeriya

    Dalilin da ya sa muka yi tattaki har Dubai domin taya Aisha Buhari murnar zagayowar ranar haihuwar ta – Matan Gwamnonin Najeriya

    BIDIYO: Yadda ‘yan bindiga suka rika jibga ta kafin a biya naira 50,000 kudin fansa – Dattijo Saidu Dabo

    BIDIYO: Yadda ‘yan bindiga suka rika jibga ta kafin a biya naira 50,000 kudin fansa – Dattijo Saidu Dabo

    ‘Yan mata marasa aure sun fi matan aure amfani da magungunan takaita Iyali – Ma’aikatar Lafiya

    ‘Yan mata marasa aure sun fi matan aure amfani da magungunan takaita Iyali – Ma’aikatar Lafiya

    BIDIYO: Kwalaben ruwan maganin rigakafin Korona sama da Miliyan daya da aka lalata a Abuja saboda sun gama aiki kafin a dirka wa ‘yan Najeriya

    BIDIYO: Kwalaben ruwan maganin rigakafin Korona sama da Miliyan daya da aka lalata a Abuja saboda sun gama aiki kafin a dirka wa ‘yan Najeriya

    BIDIYO: RIKICIN BILLIRI: Yadda muka rasa ‘yan uwa da dukiyoyin mu a rikicin sarauta – Galadiman Tangale

    BIDIYO: RIKICIN BILLIRI: Yadda muka rasa ‘yan uwa da dukiyoyin mu a rikicin sarauta – Galadiman Tangale

No Result
View All Result
  • Labarai
    • All
    • Duniya
    Nigerian Pilgrims

    HAJJIN BANA: Duk wanda ya zarce shekaru 65 bashi ba Hajji bana – Hukumar Alhazai

    Beggars

    Almajirai da mabarata sun kwararo Abuja – Mahukunta

    HARƘALLAR KWANGILA: EFCC ta kama Patricia Etteh, tsohuwar Kakakin Majalisar Tarayya

    HARƘALLAR KWANGILA: EFCC ta kama Patricia Etteh, tsohuwar Kakakin Majalisar Tarayya

    Ƴan bindiga sun ƙona hedikwatar karamar hukumar Idemili ta Arewa a jihar Anambra

    Ƴan bindiga sun ƙona hedikwatar karamar hukumar Idemili ta Arewa a jihar Anambra

    UMARNIN SALLAMA DA KUJERAR MINISTA: Pauline Tallen, Timiprr Sylva duk sun janye daga takara

    UMARNIN SALLAMA DA KUJERAR MINISTA: Pauline Tallen, Timiprr Sylva duk sun janye daga takara

    Yadda EFCC ta damke Akanta Janar din Najeriya bisa zargin harkallar naira biliyan 80

    Yadda EFCC ta damke Akanta Janar din Najeriya bisa zargin harkallar naira biliyan 80

    Na koma PDP ne don in kawo karshen mulkin kama karyar da APC ke yi a Jigawa – Saminu Turaki

    Na koma PDP ne don in kawo karshen mulkin kama karyar da APC ke yi a Jigawa – Saminu Turaki

    Gumi yayi kakkausar jan kunne ga waɗanda suka kashe Deborah, ya ce ba hurumin su bane yanke hukuncin kisa don an zagi Annabi SAW

    Gumi yayi kakkausar jan kunne ga waɗanda suka kashe Deborah, ya ce ba hurumin su bane yanke hukuncin kisa don an zagi Annabi SAW

    Ba ni da ra’ayin takarar shugaban kasa, lokacin da aka zabe ni gwamnan Kaduna gashin kai na baki wul yanzu duk furfura – El-Rufai

    KALAMAN ƁATANCI GA ANNABI: Duk wanda ya yi zanga-zangar addini a Kaduna zai ɗanɗana kuɗar sa – Gargaɗin El-Rufa’i

  • Labarai daga Jihohi
  • Wasanni
    CHAMPIONS LEAGUE: Ko dai tsinuwar Yaya Toure ta yi tasiri kan Pep Guardiola?

    CHAMPIONS LEAGUE: Ko dai tsinuwar Yaya Toure ta yi tasiri kan Pep Guardiola?

    PILLARS SUN KIRA RUWA: Daga yanzu a Abuja za su rika wasan gida kuma an zaftare musu maki 3

    PILLARS SUN KIRA RUWA: Daga yanzu a Abuja za su rika wasan gida kuma an zaftare musu maki 3

    Yadda Kanawa suka yi ragaraga da motar ƴan  Katsina United saboda Pillars ta buga kunnen doki a Kano

    Yadda Kanawa suka yi ragaraga da motar ƴan Katsina United saboda Pillars ta buga kunnen doki a Kano

    GHANA vs NAJERIYA: Ko Najeriya za ta kauce wa ɗauko buhun kunya na 26 a hannun ‘Black Stars’?

    GHANA vs NAJERIYA: Ko Najeriya za ta kauce wa ɗauko buhun kunya na 26 a hannun ‘Black Stars’?

    Barcelona ta yi wa Madrid dukan kabarin kishiya, ba sani ba sabo ta zura mata kwallaye 4 babu ko ɗaya

    Barcelona ta yi wa Madrid dukan kabarin kishiya, ba sani ba sabo ta zura mata kwallaye 4 babu ko ɗaya

    ‘CHAMPIONS LEAGUE’: Yadda Benzama ya ceto Madrid daga rijiya gaba dubu, ya kori PSG kuma ya dawo da martabar sa a duniyar ƙwallo

    ‘CHAMPIONS LEAGUE’: Yadda Benzama ya ceto Madrid daga rijiya gaba dubu, ya kori PSG kuma ya dawo da martabar sa a duniyar ƙwallo

    YAƘIN UKRANIYA YA CI ƘUNGIYAR CHELSEA: ‘Zan sayar da kulob ɗin na sadaukar da kuɗin ga tallafin waɗanda yaƙin Ukraniya ya kassara’ -Abramovich, mai ƙungiyar kuma ɗan asalin Rasha

    YAƘIN UKRANIYA YA CI ƘUNGIYAR CHELSEA: ‘Zan sayar da kulob ɗin na sadaukar da kuɗin ga tallafin waɗanda yaƙin Ukraniya ya kassara’ -Abramovich, mai ƙungiyar kuma ɗan asalin Rasha

    RASHA: FIFA da UEFA sun dakatar da ƙungiyoyin Rasha buga wasannin ƙwallon Turai da duniya baki ɗaya

    RASHA: FIFA da UEFA sun dakatar da ƙungiyoyin Rasha buga wasannin ƙwallon Turai da duniya baki ɗaya

    KYAUTAR NAIRA MILIYAN 2: Allah ya saka wa Ahmed Musa, ina kira ga ‘yan wasa na yanzu su yi tattali don gaba – Obiekwue

    KYAUTAR NAIRA MILIYAN 2: Allah ya saka wa Ahmed Musa, ina kira ga ‘yan wasa na yanzu su yi tattali don gaba – Obiekwue

  • Kiwon Lafiya
  • Nishadi
  • Bidiyo da Hotuna
    KURUNKUS: Malami ya fito takarar gwamnan Kebbi, ya ce jama’ar jihar ne suka tilasta masa ya fito

    KURUNKUS: Malami ya fito takarar gwamnan Kebbi, ya ce jama’ar jihar ne suka tilasta masa ya fito

    2023: Ɗan takarar shugaban kasa, Rotimi Amaechi ya ziyarci masarautar Dutse

    2023: Ɗan takarar shugaban kasa, Rotimi Amaechi ya ziyarci masarautar Dutse

    LABARI CIKIN HOTUNA: Yadda ƴaƴan jam’iyyar APC da dubban mutanen Kaduna suka yi wa Sanata Uba Sani goma ta arziki

    LABARI CIKIN HOTUNA: Yadda ƴaƴan jam’iyyar APC da dubban mutanen Kaduna suka yi wa Sanata Uba Sani goma ta arziki

    BIDIYO: Shin zaka iya zama da mai dauke da cutar Kanjamau? – Ra’ayoyin mutane

    BIDIYO: Shin zaka iya zama da mai dauke da cutar Kanjamau? – Ra’ayoyin mutane

    Dalilin da ya sa muka yi tattaki har Dubai domin taya Aisha Buhari murnar zagayowar ranar haihuwar ta – Matan Gwamnonin Najeriya

    Dalilin da ya sa muka yi tattaki har Dubai domin taya Aisha Buhari murnar zagayowar ranar haihuwar ta – Matan Gwamnonin Najeriya

    BIDIYO: Yadda ‘yan bindiga suka rika jibga ta kafin a biya naira 50,000 kudin fansa – Dattijo Saidu Dabo

    BIDIYO: Yadda ‘yan bindiga suka rika jibga ta kafin a biya naira 50,000 kudin fansa – Dattijo Saidu Dabo

    ‘Yan mata marasa aure sun fi matan aure amfani da magungunan takaita Iyali – Ma’aikatar Lafiya

    ‘Yan mata marasa aure sun fi matan aure amfani da magungunan takaita Iyali – Ma’aikatar Lafiya

    BIDIYO: Kwalaben ruwan maganin rigakafin Korona sama da Miliyan daya da aka lalata a Abuja saboda sun gama aiki kafin a dirka wa ‘yan Najeriya

    BIDIYO: Kwalaben ruwan maganin rigakafin Korona sama da Miliyan daya da aka lalata a Abuja saboda sun gama aiki kafin a dirka wa ‘yan Najeriya

    BIDIYO: RIKICIN BILLIRI: Yadda muka rasa ‘yan uwa da dukiyoyin mu a rikicin sarauta – Galadiman Tangale

    BIDIYO: RIKICIN BILLIRI: Yadda muka rasa ‘yan uwa da dukiyoyin mu a rikicin sarauta – Galadiman Tangale

No Result
View All Result
Premium Times Hausa
No Result
View All Result

Kungiyar Lauyoyi ta nemi afuwar El-Rufai bisa soke gayyatar sa taro

Ashafa MurnaibyAshafa Murnai
August 22, 2020
in Manyan Labarai
0
Kungiyar Lauyoyi ta nemi afuwar El-Rufai bisa soke gayyatar sa taro

Nasir Ahmed El-Rufai

Sabon Shugaban Kungiyar Lauyoyi ta Kasa (NBA), Paul Usoro, ya ce akasarin mambobin kungiyar ne suka nuna rashin amincewa da soke gayyatar Gwamnan Kaduna Nasir El-Rufai halartar taron su, wanda aka shirya zai yi jawabi a wurin.

Wannan bayani na kunshe cikin wasikar da shugaban na NBA ya rubuta wa Kungiyar Gwamnonin Najeriya, a ranar Juma’a.

A cikin wasikar, Usaro ya kuma nemi afuwar Ek-Rufai tare da ba shi hakuri.

Ya ce soke gayyatar ta zo ne bayan da a zaman Kwamitin Zartaswa na NBA ya yi zama, kuma a wurin aka kawo batun El-Rufai, inda akasarin ‘yan kwamitin zartaswa duk suka ki amincewa da halartar El-Rufai.

“An ji kuri’ar jin ra’ayi, inda wadanda ba su yarda El-Rufai ya yi jawabi ba, suka rinjayi wadanda suka yarda, cikin su kuwa har da ni aka rinjaya din. Na so a ce ya halarta, amma wadanda ba su yarda ba, suka rinjaye mu.

“Malam Nasir aboki na ne da na sani tun cikin shekaru 1980, mun kuma kasance makusantan juna kwarai da gaske.

“To amma a harka ta kungiyar da na ke shugabanci, Kwamitin Zartaswa ya rigaya ya zartas da hukuncin da tilas ni ma sai dai na bi, ba za ni iya karyawa ba.”

Haka Usoro ya rubuta a cikin wasikar da ya rubuta wa Asishana Okauru, Babban Daraktan Kungiyar Gwamnonin Arewa.

PREMIUM TIMES HAUSA ta buga dalilan da suka sa Kungiyar Lauyoyi ke kyamar El-Rufai ya halarci gagarimin taron su na shekarar 2020.

Rahoton da wannan jarida ta buga ya ce lauyoyin Najeriya masu tarin yawa sun rubuta sunayen su a wata rajistar wadanda ba su yarda Gwamnan Kaduna, Nasir El-Rufai ya halarci gagarimin taron su na kasa, na shekara-shekara ba.

Tun da farko dai gwamnan ya na cikin wadanda Kungiyar Lauyoyi ta Kasa (NBA) ta gayyata a matsayin Bakon Na Musamman Mai Jawabi, a taron wanda za a yi daga ranar 26 zuwa 29 Ga Agusta.

Manyan masu jawabai na musamman za su yi gurugubjin tattaunawa ne a kan: “Wane Ne Dan Najeriya?” Wato wata gogayyar wasa kwakwalce aka shirya yi a kwanaki ukun taron a kan tabbatar zama cikakken dan Najeriya.

Sauran wadanda za su yi jawabi a wudmrin har da Mataimakin Shugaban Kasa, Yemi Osinbajo, Gwamna Nyesom Wike na Ribas, Kakakin Majalisar Tarayya, Femi Gbajabiamila da Cif Jiojin Najeriya, Tanko Muhammad.

Akwai Olusegun Obasanjo da Ministan Shari’a, Abubakar Malami da sauran su.

Wannan ne taro na shekara-shekara na 60 da Kungiyar Lauyoyi ta Najeriya ta shirya.

Rugugin Muryoyin Lauyoyin Da Ke Kyamar El-Rufai:

Mutunci Madara Ne:

“Idan wannan kungiya ta lauyoyi na da kima da ganin mutuncin kan ta da ganin kimar ka’idojin bin doka da turbar shari’a, to a cikin yini daya da tuni an rubuta wa Gwamnan Kaduna wasika, a sanar da shi cewa an fasa gayyatar sa, an maye sunan sa na babban bako jawabi da wani babban Bakon daban.” Inji Lauya Godwin Odimabo, da ke harka lauyanci a Fatakwal.

Idan Kudi Ya Biya Don Ya Yi Jawabi, A Mayar Masa Da Kudin Sa – M. M. Obono

“Idan kudi El-Rufai ya biya don ya zo ya yi jawabi a taron mu, to mu maida masa kudin sa. Idan kuma mu muka biya shi kudi, domin ya zo ya yi jawabi a taron na mu, to sai mu sanar da shi cewa mun janye, saboda wasu dabi’un da ya nuna, wadanda ba su yi tarayya da irin ra’ayoyin mu ba.”

Da ‘Mai Sheke Jinin Mutane’ Gara ‘Dan Giya’ -Lauya Nnamdi

“Ina alfahari da wadannan lauyoyi na cikin kungiyar mu. Na gode kwarai ganin cewa da yawan mu an yi barazanar kaurace wa taron muddin El-Rufai ya halarta. Shi dai ‘ita dai mashaya ai gidan mashaya giya ne, ba gidan masu kwana da kishirwar shan jinainan jama’a ba.”

“Ba Mu Kaunar Ganin Gwamnan Sansanin ‘Yan Kisan Kiyashi A Taron Mu” -Lauya Lugard

“Ni ma na shiga sahun abokan aiki na wajen yin tir da gayyatar da aka yi wa Gwamna El-Rufai na Kaduna. Gwamnan Kaduna, sansanin ‘yan kisan kiyashi”.

“Hanyar Jirgi Da Ban, Ta Mota Da Ban” – BNKY (Buka)

Babu ruwan El-Rufai da halartar taron Kungiyar Lauyoyi ta Najeriya. Mutum ne da bai san darajar doka da oda da kiyaye mutuncin shari’a ba. Kotu ta sha samun sa da laifin kama mutane ya na garkamewa. Saboda haka tunda aka gayyace shi, ni na fasa zuwa taron.”

Haka lauyoyi da daa suka rika rubuta bakaken maganganu kan El-Rufai, tare da sanarwar fasa halartar taron. Sannan kuma su na neman a soke gayyatar da aka yi masa.

Sauran Dalilai:

1. Rashin nuna tausayi da alhinin kashe-kashen da ake yi a Jihar Kaduna.

2. Ikirarin da ya yi a lokacin zaben 2019, inda ya ce idan ‘yan kasar waje suka tsoma baki a zaben Najeriya, za a maida gawarwakin su a kasashen da suka fito a cikin ‘makara’.

3. Barazanar da Dan sa Bello ya yi cewa zai iya tirmishe wata matar aure, ya yi mata fyade.

4. Yawan kama masu adawa da El-Rufai ke yi ya na garkamewa.

Shugabannin gungun wadanda ba su yarda a gayyaci El-Rufai ba, sun ce ko a cikin lauyoyi ma El-Rufai ya muzguna wasun su.

“Lokacin da mambobin mu ke fama da gallazawar wulakancin El-Rufai, Kungiyar Lauyoyi ta Kasa babu wani kokari ko hobbasa da ta yi. To idan ka ce lauyoyi su goyi bayan halartar El-Rufai, ranar da giyar mulkin sa ta motsa ya hau ta kan su kuma fa. Wane kokari za ka yi!”

Silas ya ce ko a wurin taron 2018, an tafka kuskure, yayin da aka bai wa Shugaba Muhammadu Buhari dama ya je ya yi kamfen din sa da sunan jawabi a wurin taron.

Hakan kuwa a cewar Silas, ya kauce wa akidar Kungiyar Lauyoyi ta Najeriya.

Ya zuwa ranar Laraba dai har an samu lauya 700 daga cikin 1000 da ake so su yi rajistar korafin rashin amincewa da halartar El-Rufai. Ko kuma su su amince za su kaurace idan El-Rufai ya halarta.

Tags: AbujaArewaHausaLabaraiNajeriyaPREMIUM TIMES
Previous Post

Majalisar Dattawa ta fara tonon ramukan da aka binne cinikin fetur din naira tiriliyan 2.4 a 2019

Next Post

Gwamnati jihar Kaduna ta sassauta da dokar hana walwala a kananan hukumomin Kauru da Zangon Kataf

Next Post
Samuel Aruwan

Gwamnati jihar Kaduna ta sassauta da dokar hana walwala a kananan hukumomin Kauru da Zangon Kataf

Binciko

No Result
View All Result
Karanta

Ramadan Kareem AD

Sabbin Labarai

  • HAJJIN BANA: Duk wanda ya zarce shekaru 65 bashi ba Hajji bana – Hukumar Alhazai
  • ZANGA-ZANGAR MATAN AURE: Ƴan mata na kwace mana mazaje da irin matsatssun kayan da suke saka wa
  • Almajirai da mabarata sun kwararo Abuja – Mahukunta
  • ZARGIN YUNƘURIN KOMAWA APC: Sule Lamiɗo ya ce El-Rufai tantirin maƙaryaci ne
  • HARƘALLAR KWANGILA: EFCC ta kama Patricia Etteh, tsohuwar Kakakin Majalisar Tarayya

Abinda masu karatu ke fadi

  • Google on Masarautar Kano: Hassada Ta Sa Wasu Na Neman Wofintar Da Kokarin Su Danfodiyo! Daga Imam Murtadha Gusau
  • Kuşburnu Çekirdek Yağı on Dalilin da ya sa muka yi sallar Idi ranar Laraba a Bauchi, muka ki bin sanarwar Sarkin musulmi – Sheikh Dahiru Bauchi
  • Google on HARKALLAR BILIYAN 3.6: Ba nine Balan da ke jerin sunayen masu mallakin kamfanin Adda ba – Gwamna Bala
  • Google on SIYASAR ZAMFARA : Maitaimakawa tsohon dan takarar gwamna a APC akan harkar jarida ya sauya sheka
  • Google on RAMIN MUGUNTA: Yadda Boko Haram suka afkawa bam din da suka dana wa Sojojin Najeriya

Fanni

Tweets by PTimesHausa
  • All Homepage Blocks
  • Home
  • Home
  • Main Home

© 2022 JNews - Premium WordPress news & magazine theme by Jegtheme.

No Result
View All Result
  • Labarai
  • Labarai daga Jihohi
  • Wasanni
  • Kiwon Lafiya
  • Nishadi
  • Bidiyo da Hotuna

© 2022 JNews - Premium WordPress news & magazine theme by Jegtheme.