• PREMIUM TIMES |
  • Tallata Hajar ka |
  • Adireshin mu |
  • PTCIJ |
  • Dubawa
Premium Times Hausa
  • Labarai
    • All
    • Duniya
    Gumi yayi kakkausar jan kunne ga waɗanda suka kashe Deborah, ya ce ba hurumin su bane yanke hukuncin kisa don an zagi Annabi SAW

    Gumi yayi kakkausar jan kunne ga waɗanda suka kashe Deborah, ya ce ba hurumin su bane yanke hukuncin kisa don an zagi Annabi SAW

    Ba ni da ra’ayin takarar shugaban kasa, lokacin da aka zabe ni gwamnan Kaduna gashin kai na baki wul yanzu duk furfura – El-Rufai

    KALAMAN ƁATANCI GA ANNABI: Duk wanda ya yi zanga-zangar addini a Kaduna zai ɗanɗana kuɗar sa – Gargaɗin El-Rufa’i

    KURUNKUS: Malami ya fito takarar gwamnan Kebbi, ya ce jama’ar jihar ne suka tilasta masa ya fito

    Malami ya janye daga takarar gwamnan Kebbi duk da kurin da ya rika yi wai jama’a suka tilasta shi ya fito

    Chris Ngige

    Ngige ya janye takarar shugaban ƙasa, ya zaɓi ci gaba da zama ministan Buhari

    ZAƁEN 2023: APC za ta iya faɗuwa zaɓe idan ba ta tashi tsaye ba -Buhari

    ALAMOMIN WATSEWAR ƊAURIN TSINTSIYA A KANO: Mataimakin Kakakin Majalisa ya fice daga APC, ya koma PDP

    Ƴan Tiwita sun ce ba za su zaɓi Atiku ba saboda ya goge sakon yin tir da kisan Deborah da ta yi Ɓatanci ga Annabi

    Ƴan Tiwita sun ce ba za su zaɓi Atiku ba saboda ya goge sakon yin tir da kisan Deborah da ta yi Ɓatanci ga Annabi

    ƁATANCI GA MANZON ALLAH: Gwamnatin Sokoto ta rufe kwalejin Ilmi na Shehu Shagari

    ƁATANCI GA MANZON ALLAH: Gwamnatin Sokoto ta rufe kwalejin Ilmi na Shehu Shagari

    ‘Kowa Ya koma Gona’, amsar Buhari da aka ce masa bai taɓuka komai a bunƙasa tattalin arziki ba

    Buhari ya umurci Gwamnan CBN, Emefiele da jami’an gwamnati da ke takarar kujerun siyasa su ajiye aiki

    gunmen

    ‘Yan bindiga sun saki faston cocin Katolika da suka sace bayan an biya miliyoyin naira kuɗin fansa

  • Labarai daga Jihohi
  • Wasanni
    CHAMPIONS LEAGUE: Ko dai tsinuwar Yaya Toure ta yi tasiri kan Pep Guardiola?

    CHAMPIONS LEAGUE: Ko dai tsinuwar Yaya Toure ta yi tasiri kan Pep Guardiola?

    PILLARS SUN KIRA RUWA: Daga yanzu a Abuja za su rika wasan gida kuma an zaftare musu maki 3

    PILLARS SUN KIRA RUWA: Daga yanzu a Abuja za su rika wasan gida kuma an zaftare musu maki 3

    Yadda Kanawa suka yi ragaraga da motar ƴan  Katsina United saboda Pillars ta buga kunnen doki a Kano

    Yadda Kanawa suka yi ragaraga da motar ƴan Katsina United saboda Pillars ta buga kunnen doki a Kano

    GHANA vs NAJERIYA: Ko Najeriya za ta kauce wa ɗauko buhun kunya na 26 a hannun ‘Black Stars’?

    GHANA vs NAJERIYA: Ko Najeriya za ta kauce wa ɗauko buhun kunya na 26 a hannun ‘Black Stars’?

    Barcelona ta yi wa Madrid dukan kabarin kishiya, ba sani ba sabo ta zura mata kwallaye 4 babu ko ɗaya

    Barcelona ta yi wa Madrid dukan kabarin kishiya, ba sani ba sabo ta zura mata kwallaye 4 babu ko ɗaya

    ‘CHAMPIONS LEAGUE’: Yadda Benzama ya ceto Madrid daga rijiya gaba dubu, ya kori PSG kuma ya dawo da martabar sa a duniyar ƙwallo

    ‘CHAMPIONS LEAGUE’: Yadda Benzama ya ceto Madrid daga rijiya gaba dubu, ya kori PSG kuma ya dawo da martabar sa a duniyar ƙwallo

    YAƘIN UKRANIYA YA CI ƘUNGIYAR CHELSEA: ‘Zan sayar da kulob ɗin na sadaukar da kuɗin ga tallafin waɗanda yaƙin Ukraniya ya kassara’ -Abramovich, mai ƙungiyar kuma ɗan asalin Rasha

    YAƘIN UKRANIYA YA CI ƘUNGIYAR CHELSEA: ‘Zan sayar da kulob ɗin na sadaukar da kuɗin ga tallafin waɗanda yaƙin Ukraniya ya kassara’ -Abramovich, mai ƙungiyar kuma ɗan asalin Rasha

    RASHA: FIFA da UEFA sun dakatar da ƙungiyoyin Rasha buga wasannin ƙwallon Turai da duniya baki ɗaya

    RASHA: FIFA da UEFA sun dakatar da ƙungiyoyin Rasha buga wasannin ƙwallon Turai da duniya baki ɗaya

    KYAUTAR NAIRA MILIYAN 2: Allah ya saka wa Ahmed Musa, ina kira ga ‘yan wasa na yanzu su yi tattali don gaba – Obiekwue

    KYAUTAR NAIRA MILIYAN 2: Allah ya saka wa Ahmed Musa, ina kira ga ‘yan wasa na yanzu su yi tattali don gaba – Obiekwue

  • Kiwon Lafiya
  • Nishadi
  • Bidiyo da Hotuna
    KURUNKUS: Malami ya fito takarar gwamnan Kebbi, ya ce jama’ar jihar ne suka tilasta masa ya fito

    KURUNKUS: Malami ya fito takarar gwamnan Kebbi, ya ce jama’ar jihar ne suka tilasta masa ya fito

    2023: Ɗan takarar shugaban kasa, Rotimi Amaechi ya ziyarci masarautar Dutse

    2023: Ɗan takarar shugaban kasa, Rotimi Amaechi ya ziyarci masarautar Dutse

    LABARI CIKIN HOTUNA: Yadda ƴaƴan jam’iyyar APC da dubban mutanen Kaduna suka yi wa Sanata Uba Sani goma ta arziki

    LABARI CIKIN HOTUNA: Yadda ƴaƴan jam’iyyar APC da dubban mutanen Kaduna suka yi wa Sanata Uba Sani goma ta arziki

    BIDIYO: Shin zaka iya zama da mai dauke da cutar Kanjamau? – Ra’ayoyin mutane

    BIDIYO: Shin zaka iya zama da mai dauke da cutar Kanjamau? – Ra’ayoyin mutane

    Dalilin da ya sa muka yi tattaki har Dubai domin taya Aisha Buhari murnar zagayowar ranar haihuwar ta – Matan Gwamnonin Najeriya

    Dalilin da ya sa muka yi tattaki har Dubai domin taya Aisha Buhari murnar zagayowar ranar haihuwar ta – Matan Gwamnonin Najeriya

    BIDIYO: Yadda ‘yan bindiga suka rika jibga ta kafin a biya naira 50,000 kudin fansa – Dattijo Saidu Dabo

    BIDIYO: Yadda ‘yan bindiga suka rika jibga ta kafin a biya naira 50,000 kudin fansa – Dattijo Saidu Dabo

    ‘Yan mata marasa aure sun fi matan aure amfani da magungunan takaita Iyali – Ma’aikatar Lafiya

    ‘Yan mata marasa aure sun fi matan aure amfani da magungunan takaita Iyali – Ma’aikatar Lafiya

    BIDIYO: Kwalaben ruwan maganin rigakafin Korona sama da Miliyan daya da aka lalata a Abuja saboda sun gama aiki kafin a dirka wa ‘yan Najeriya

    BIDIYO: Kwalaben ruwan maganin rigakafin Korona sama da Miliyan daya da aka lalata a Abuja saboda sun gama aiki kafin a dirka wa ‘yan Najeriya

    BIDIYO: RIKICIN BILLIRI: Yadda muka rasa ‘yan uwa da dukiyoyin mu a rikicin sarauta – Galadiman Tangale

    BIDIYO: RIKICIN BILLIRI: Yadda muka rasa ‘yan uwa da dukiyoyin mu a rikicin sarauta – Galadiman Tangale

No Result
View All Result
  • Labarai
    • All
    • Duniya
    Gumi yayi kakkausar jan kunne ga waɗanda suka kashe Deborah, ya ce ba hurumin su bane yanke hukuncin kisa don an zagi Annabi SAW

    Gumi yayi kakkausar jan kunne ga waɗanda suka kashe Deborah, ya ce ba hurumin su bane yanke hukuncin kisa don an zagi Annabi SAW

    Ba ni da ra’ayin takarar shugaban kasa, lokacin da aka zabe ni gwamnan Kaduna gashin kai na baki wul yanzu duk furfura – El-Rufai

    KALAMAN ƁATANCI GA ANNABI: Duk wanda ya yi zanga-zangar addini a Kaduna zai ɗanɗana kuɗar sa – Gargaɗin El-Rufa’i

    KURUNKUS: Malami ya fito takarar gwamnan Kebbi, ya ce jama’ar jihar ne suka tilasta masa ya fito

    Malami ya janye daga takarar gwamnan Kebbi duk da kurin da ya rika yi wai jama’a suka tilasta shi ya fito

    Chris Ngige

    Ngige ya janye takarar shugaban ƙasa, ya zaɓi ci gaba da zama ministan Buhari

    ZAƁEN 2023: APC za ta iya faɗuwa zaɓe idan ba ta tashi tsaye ba -Buhari

    ALAMOMIN WATSEWAR ƊAURIN TSINTSIYA A KANO: Mataimakin Kakakin Majalisa ya fice daga APC, ya koma PDP

    Ƴan Tiwita sun ce ba za su zaɓi Atiku ba saboda ya goge sakon yin tir da kisan Deborah da ta yi Ɓatanci ga Annabi

    Ƴan Tiwita sun ce ba za su zaɓi Atiku ba saboda ya goge sakon yin tir da kisan Deborah da ta yi Ɓatanci ga Annabi

    ƁATANCI GA MANZON ALLAH: Gwamnatin Sokoto ta rufe kwalejin Ilmi na Shehu Shagari

    ƁATANCI GA MANZON ALLAH: Gwamnatin Sokoto ta rufe kwalejin Ilmi na Shehu Shagari

    ‘Kowa Ya koma Gona’, amsar Buhari da aka ce masa bai taɓuka komai a bunƙasa tattalin arziki ba

    Buhari ya umurci Gwamnan CBN, Emefiele da jami’an gwamnati da ke takarar kujerun siyasa su ajiye aiki

    gunmen

    ‘Yan bindiga sun saki faston cocin Katolika da suka sace bayan an biya miliyoyin naira kuɗin fansa

  • Labarai daga Jihohi
  • Wasanni
    CHAMPIONS LEAGUE: Ko dai tsinuwar Yaya Toure ta yi tasiri kan Pep Guardiola?

    CHAMPIONS LEAGUE: Ko dai tsinuwar Yaya Toure ta yi tasiri kan Pep Guardiola?

    PILLARS SUN KIRA RUWA: Daga yanzu a Abuja za su rika wasan gida kuma an zaftare musu maki 3

    PILLARS SUN KIRA RUWA: Daga yanzu a Abuja za su rika wasan gida kuma an zaftare musu maki 3

    Yadda Kanawa suka yi ragaraga da motar ƴan  Katsina United saboda Pillars ta buga kunnen doki a Kano

    Yadda Kanawa suka yi ragaraga da motar ƴan Katsina United saboda Pillars ta buga kunnen doki a Kano

    GHANA vs NAJERIYA: Ko Najeriya za ta kauce wa ɗauko buhun kunya na 26 a hannun ‘Black Stars’?

    GHANA vs NAJERIYA: Ko Najeriya za ta kauce wa ɗauko buhun kunya na 26 a hannun ‘Black Stars’?

    Barcelona ta yi wa Madrid dukan kabarin kishiya, ba sani ba sabo ta zura mata kwallaye 4 babu ko ɗaya

    Barcelona ta yi wa Madrid dukan kabarin kishiya, ba sani ba sabo ta zura mata kwallaye 4 babu ko ɗaya

    ‘CHAMPIONS LEAGUE’: Yadda Benzama ya ceto Madrid daga rijiya gaba dubu, ya kori PSG kuma ya dawo da martabar sa a duniyar ƙwallo

    ‘CHAMPIONS LEAGUE’: Yadda Benzama ya ceto Madrid daga rijiya gaba dubu, ya kori PSG kuma ya dawo da martabar sa a duniyar ƙwallo

    YAƘIN UKRANIYA YA CI ƘUNGIYAR CHELSEA: ‘Zan sayar da kulob ɗin na sadaukar da kuɗin ga tallafin waɗanda yaƙin Ukraniya ya kassara’ -Abramovich, mai ƙungiyar kuma ɗan asalin Rasha

    YAƘIN UKRANIYA YA CI ƘUNGIYAR CHELSEA: ‘Zan sayar da kulob ɗin na sadaukar da kuɗin ga tallafin waɗanda yaƙin Ukraniya ya kassara’ -Abramovich, mai ƙungiyar kuma ɗan asalin Rasha

    RASHA: FIFA da UEFA sun dakatar da ƙungiyoyin Rasha buga wasannin ƙwallon Turai da duniya baki ɗaya

    RASHA: FIFA da UEFA sun dakatar da ƙungiyoyin Rasha buga wasannin ƙwallon Turai da duniya baki ɗaya

    KYAUTAR NAIRA MILIYAN 2: Allah ya saka wa Ahmed Musa, ina kira ga ‘yan wasa na yanzu su yi tattali don gaba – Obiekwue

    KYAUTAR NAIRA MILIYAN 2: Allah ya saka wa Ahmed Musa, ina kira ga ‘yan wasa na yanzu su yi tattali don gaba – Obiekwue

  • Kiwon Lafiya
  • Nishadi
  • Bidiyo da Hotuna
    KURUNKUS: Malami ya fito takarar gwamnan Kebbi, ya ce jama’ar jihar ne suka tilasta masa ya fito

    KURUNKUS: Malami ya fito takarar gwamnan Kebbi, ya ce jama’ar jihar ne suka tilasta masa ya fito

    2023: Ɗan takarar shugaban kasa, Rotimi Amaechi ya ziyarci masarautar Dutse

    2023: Ɗan takarar shugaban kasa, Rotimi Amaechi ya ziyarci masarautar Dutse

    LABARI CIKIN HOTUNA: Yadda ƴaƴan jam’iyyar APC da dubban mutanen Kaduna suka yi wa Sanata Uba Sani goma ta arziki

    LABARI CIKIN HOTUNA: Yadda ƴaƴan jam’iyyar APC da dubban mutanen Kaduna suka yi wa Sanata Uba Sani goma ta arziki

    BIDIYO: Shin zaka iya zama da mai dauke da cutar Kanjamau? – Ra’ayoyin mutane

    BIDIYO: Shin zaka iya zama da mai dauke da cutar Kanjamau? – Ra’ayoyin mutane

    Dalilin da ya sa muka yi tattaki har Dubai domin taya Aisha Buhari murnar zagayowar ranar haihuwar ta – Matan Gwamnonin Najeriya

    Dalilin da ya sa muka yi tattaki har Dubai domin taya Aisha Buhari murnar zagayowar ranar haihuwar ta – Matan Gwamnonin Najeriya

    BIDIYO: Yadda ‘yan bindiga suka rika jibga ta kafin a biya naira 50,000 kudin fansa – Dattijo Saidu Dabo

    BIDIYO: Yadda ‘yan bindiga suka rika jibga ta kafin a biya naira 50,000 kudin fansa – Dattijo Saidu Dabo

    ‘Yan mata marasa aure sun fi matan aure amfani da magungunan takaita Iyali – Ma’aikatar Lafiya

    ‘Yan mata marasa aure sun fi matan aure amfani da magungunan takaita Iyali – Ma’aikatar Lafiya

    BIDIYO: Kwalaben ruwan maganin rigakafin Korona sama da Miliyan daya da aka lalata a Abuja saboda sun gama aiki kafin a dirka wa ‘yan Najeriya

    BIDIYO: Kwalaben ruwan maganin rigakafin Korona sama da Miliyan daya da aka lalata a Abuja saboda sun gama aiki kafin a dirka wa ‘yan Najeriya

    BIDIYO: RIKICIN BILLIRI: Yadda muka rasa ‘yan uwa da dukiyoyin mu a rikicin sarauta – Galadiman Tangale

    BIDIYO: RIKICIN BILLIRI: Yadda muka rasa ‘yan uwa da dukiyoyin mu a rikicin sarauta – Galadiman Tangale

No Result
View All Result
Premium Times Hausa
No Result
View All Result

Mata a dage a yi kiba, maza sun fi raja’a ga mata masu kiba – Zauren Mal Mudi

Mohammed LerebyMohammed Lere
July 29, 2020
in Labarai
0
Mata a dage a yi kiba, maza sun fi raja’a ga mata masu kiba – Zauren Mal Mudi

Masu karatu da dama da suka yi sharhi kan tambayar da malam Mudi yayi cewa masu karatu su fadi rayoyin su game da (Mace mai kiba (Bakutu) ta fi daraja miji ko saurayi fiye da mace Siririya ‘Yar filinge).

Kashi Casa’in bisa Dari na wadanda suka ta fadi ra’ayoyin su sun bayyana cewa lallai mata masu kiba sun fi dadin sha’ani. Baya ga ladabi da biyayya ga miji akwai su da hakuri, kuma suna da kwazo wajen raya sunnah.

Da yawa sun bayyana cewa, mata sirara, ba su da kunya, tigalallu ne da kadifirin tsiya,sannan ga jijji da kai sannan basu da natsuwa kamar yadda mace mai kiba ta ke da shi.

Sai dai kuma da dama sun bayyana cewa akan samu wasu mata masu kiba da dasu da tsafta. Mata marasa kiba sun fi tsafta.

1 – Bala Magaji Gusau

2 – Sadiq Sagir Sharada

3 – Abubakar Mustapha Kiru

4 – Abubakar Gumbari

5 – Mohammed Bashar Tookoor

Ga dai abinda wasu daga cikin masu karatu suka fadi:

Bala Magaji Gusau

Mace marar kiba tafi mai kiba. Wajen lafiyar jiki.domin mafi yawa zaka same su matsalolin hawan jini .ciwon suga. Rashin haihuwa .(2)ga kuma saurin tsufa. It’a ko siririyar mace bata saurin tsufa gata da juriya.ko zakuga mafiyawan matan shuwagabanni a nigeri ai basuda kiba. (3)aiko wajen dunka suturar sawa .Kayan macce mai kiba. Sunfi wuyar dunkawa.

Sagir Sadiq Sharada

Mata masu kiba ko mace Mai kiba tana tasirantuwa a zuciyar Mai gidanta da yawa da yawa fiye da mace siririya (figatsiyau) abisa hujjojina kamar haka idan muka dubi ta bangaren tsafta da kwalliya zaka tarar mace Mai kiba ako da yaushe tana kokarin yin wanka akai saboda yanayin jikinta baya bukatar zafi wannan ya taimaka mata wajen yin tsafta da barin jiki Babu wari a maimakon haka zaka tarar da hada da kwalliya zaka tarar da ita kullum tsaf tsaf take, sannan idan ka dubi yanayin rashin lafiya da aikace aikacen gida abin zai matukar bayar da mamaki cewa mace Mai kiba tafi siririya yawan wanke wanken abubuwan da gida yake bukata Kama daga gidan shi kansa zuwa bandaki dakin girki da kayan sawa da sauran abubuwan da ake wankewa yanayin jikin matar aure Yar lukuta baya hana ta dukkan aikace aikacen gida cikin sauri fiye siririya dukkan Wanda yake da mace Yar lukuta yasan da haka, ita kuma siririya (figatsiyau) da akwai ganda da son jiki kamar mage.

Sannan a bangaren rashin lafiya bata fiye Laulayi ba d da saurin rashin lafiya kamar siririya ba,
Sannan a zamantewarka bata da Saurin fushi kamar siririya wacce magana kadan sai masifa da hargowa sannan idan kayi baki Mai kiba tafi Haba Haba da sakin fuska ga bakinka, sannan ko a yan’uwanka zakaji sunfi yabonta saboda da akwai da haba haba da jama’a, ba kamar yar siririya ba wajen rashin ko in kula da yan’uwanka sannan zaka tarar tafi alkinta maka dukkan Abinda idan aka wani ya gani zai dauka domin bataye son sa’insa ba, sannan muryar mace Mai kiba tafi ta siririya Zaki da kwantar da Rai sau da tari idan kaji muryar mace Mai Zaki zaka tarar da Mai kiba ce sannan tana kunya da Kara akanka da Kuma wayanda suke tare da ita saboda batason fishi da yawa da yawa yawan wayanda suka fara auren mace siririya daga baya suka auri Mai kiba zaka tarar Mai kibar tafi shiga ran Mai gidan akan siririya saboda komai nata Mai sauki wajen jinsa sannan daga karshe a bayanan masana halayyar Dan Adam sun gabatar da wani binkice inda suka gano cewa mace Mai kiba tafi mace siririya iya girki, kwalliya tsafta da iya rikon miji sannan suka tabbatar da cewa mace Mai kiba magidanta sunfi Jin dadin aure dasu da Kuma nuna kulawa ta musamman fiye da mace siririya an wallafa haka a gidan radio freedom dake kano, a tabakin nasiru salisu zango.

Abubakar Mustapha Kiru

Mace mai ƙiba yawanci sunfi daraja miji, wannan a tunanina yasamo asali ne da watakila:

1. Maza basa yayin ɓakutu.

2. Suna wahalar auruwa…

3. Basu cika lafiya ba bayan saboda tarin kitse

4. Jikinsu nada nauyi sosai…

5. Jikinsu baya dadewa suke rugujewa kamar tarin yashi yayin da ake ruwan sama…

Sanin haka dama wasu abubuwan daban lissafo ba, yakan sanya su kasance masu hakuri, domin sunsan cewa

1. Ba’a yayinsu

2. Idan sukayi wargi har aka sakesu zasuyi wuyar sake auruwa…

3. Saboda nauyin jikinsu, su takansu ma sukeyi balle su jawo rigima da mai gida…

4. Suna taka tsantsan da lafiyarsu domin sun san cewa taɓasu kaɗan kan jawo musu rikicewar lafiya.

ITA KUWA YAR FILINGI!!!

Hmmm abin ba’a cewa komai, domin kuwa;
1. Tasan cewa maza na yayin ta, saboda haka ba ruwanta , jan fada ne da ita kamar yar dambe duk da bata da karfi.

2. Kuma saboda haka tasan sarai zata ƙara samun manemi, sai kaga har damara takeyi da dambe da mai gida da makwaɓta.

3. Yar filingi Allah ya yassare mata lafiya, saboda jikinta babu kitse saboda haka neman fada ne da ita.

4. Bata da nauyi kamar takarda take, duk da bata da karfi ta fiye neman fada domin ji take rashin nauyi karfi ne, sai an hada jiki ido ke raina fata.

5. Yar filingi kan dade tayi ƙarko sabanin yar uwarta wato ɓakutu koda kuwa ta haihu ne.

Wadannan dalilai, zasu nuna maka/ki cewa, yar filingi tafi yar lukutaye neman fada, domin shi faɗa da rigima da jiji da kai dalili ne kesanyawa, waɗannan dalilai kuwa suno na zayyano a sama.

Muhammad Zailani

Eh zan iya yarda da cewa mai qiba tafi girmama miji fiyeda siririya saboda dalilai kamar haka:

Na farko mai qiba tana ganin cewa qila maza basu cika yayinsu ba don haka wanda ta samu zata dinga riritashi tana bashi kulawa ta yadda bazata yarda wata ‘yar filingen ta qwace mata shi ba.

Sannan na biyu saboda dayawa suna ganin cewa maza sunfi son siririya don ita mai qiban tafi saurin tsufa da saurin ragwabewa, dona haka yasa take iya bakin kokarinta don ganin ta farantawa mijin ba tare da ya kai hankalimshi ga wata a waje ba musamman mara qiba.

Sannan dalilin da yasa mara qiba take wulakanci shine don tana ganin ita jikinta mai jurewa ne ba kuma ya saurin nuna tsufa, hakan yasa take sakwa sakwa wurin kulawa dashi don tana tunanin koda ta barshi bazatayi wahakar samun wani ba.
Sannan tana yi ne don taga cewa yawancin maza suna ikirarin cewa maza sunfi yayinsu don basa saurin rakwabewa

Sagir Sadiq Sharada

Mata masu kiba ko mace Mai kiba tana tasirantuwa a zuciyar Mai gidanta da yawa da yawa fiye da mace siririya (figatsiyau) abisa hujjojina kamar haka idan muka dubi ta bangaren tsafta da kwalliya zaka tarar mace Mai kiba ako da yaushe tana kokarin yin wanka akai saboda yanayin jikinta baya bukatar zafi wannan ya taimaka mata wajen yin tsafta da barin jiki Babu wari a maimakon haka zaka tarar da hada da kwalliya zaka tarar da ita kullum tsaf tsaf take, sannan idan ka dubi yanayin rashin lafiya da aikace aikacen gida abin zai matukar bayar da mamaki cewa mace Mai kiba tafi siririya yawan wanke wanken abubuwan da gida yake bukata Kama daga gidan shi kansa zuwa bandaki dakin girki da kayan sawa da sauran abubuwan da ake wankewa yanayin jikin matar aure Yar lukuta baya hana ta dukkan aikace aikacen gida cikin sauri fiye siririya dukkan Wanda yake da mace Yar lukuta yasan da haka, ita kuma siririya (figatsiyau) da akwai ganda da son jiki kamar mage.

Sannan a bangaren rashin lafiya bata fiye Laulayi ba d da saurin rashin lafiya kamar siririya ba.

Sannan a zamantewarka bata da Saurin fushi kamar siririya wacce magana kadan sai masifa da hargowa sannan idan kayi baki Mai kiba tafi Haba Haba da sakin fuska ga bakinka, sannan ko a yan’uwanka zakaji sunfi yabonta saboda da akwai da haba haba da jama’a, ba kamar yar siririya ba wajen rashin ko in kula da yan’uwanka sannan zaka tarar tafi alkinta maka dukkan Abinda idan aka wani ya gani zai dauka domin bataye son sa’insa ba, sannan muryar mace Mai kiba tafi ta siririya Zaki da kwantar da Rai sau da tari idan kaji muryar mace Mai Zaki zaka tarar da Mai kiba ce sannan tana kunya da Kara akanka da Kuma wayanda suke tare da ita saboda batason fishi da yawa da yawa yawan wayanda suka fara auren mace siririya daga baya suka auri Mai kiba zaka tarar Mai kibar tafi shiga ran Mai gidan akan siririya saboda komai nata Mai sauki wajen jinsa sannan daga karshe a bayanan masana halayyar Dan Adam sun gabatar da wani binkice inda suka gano cewa mace Mai kiba tafi mace siririya iya girki, kwalliya tsafta da iya rikon miji sannan suka tabbatar da cewa mace Mai kiba magidanta sunfi Jin dadin aure dasu da Kuma nuna kulawa ta musamman fiye da mace siririya an wallafa haka a gidan radio freedom dake kano, a tabakin nasiru salisu zango.

Wasu daga cikin ra’ayoyin masu Karatu

Sir Awwal Danmasanin Facebook

Ai da Maza da mata marasa kiba akasari sunfi fitina, dalili kuwa shine suna ganin idan basu yi haka ba za’a Raina su saboda ana musu kallon marasa kuzari. Musamman Mata sirarai Suna yauwaita fitina ne a matsayin kariyar Kai wato “defensive mechanism” a turance.

Kuma bincike da yawa cikin karatun kula da halayyar Dan adam suna tabbatar da haka.

Amir Ahmad Gano

Mace mai kiba tafi daraja miji saboda ta gamsu cewa idan mijin ya kubuce mata ba lalle ne ta Sami wani kamar sa ba, ita kuwa siririya gani takeyi ko yaushe ta rabu da mijinta zata iya samun Wanda ya fishi baya da haka, ita katuwa bata fiyyya sarrrafuwa ba wajen wassani na aure to sai ka ga tana Jan mutuncin ta gun mijinta ita kuwa siririya tana sarrafuwa Kai har daukar yaro miji na iya yi mata to sai da maida kanta kamar yaron da aka shagwaba

Abubakar Gumbari

Maganganu dayawa sun gabata amma gareni idan zanyi ba’asi akan mace yar lukuta fashimtata dasu tana da yawa

Bakutu ko yar lukuta wani nau’ine Na mace wadda namiji yafi samin gamsuwa dasu, alal hakika mafiya yawan maza sunyi rinjaye akan San mace yar lukuta bisaga dalilansu kamar haka.

Na daya mace yar lukuta tanada siffa mai daukar hankali gata da godiyar Allah, duk karancin samunka bazata nunakaba

Sannan Allah yamusu hakuri dukda sunada siffa ta kwata da karfi amma sunfi yan fingilgil hakuri.

Bakuta akwaisu tausayi ga zaman lafiya amma hajiya fingil akwai balbalin bala’i gata kamar ka hureta ta fadi

Fingil akwai zakin baki babu karfi ga wayo da sanna mallake miji ko saurayi

Da wannan bayanin zan takaita babu gami tsakanin yar lukuta da fingili

Ismail Abdallah

Tabas anfi samun ,mata masu kyau .A wajan siririya ,amma mace siriri akwaita da matsalar kamar haka ,(1) wajan haihuwa (2) fada(3) kunlin taganin idan mijinta yasa keta to tanada kyawun jikinda wani zaice yana sonta, shiyasa da yawansu basu girmama mazansu.Haka ma mata masu kiba.Suma sunada nasu abubuwa kamar ka .Nafarko (1) hakuri (2) biyayya (3) kulada miji musamman wajan kwanciyar aure (4) galibi ba a cika samun mace me kiba, tana shan wuya wajan haihuwa ba(5) Galibi ta biyayyane ga mijinta sabuda tasani tanada kiba ,bakowa zai auretaba farat daya ba.

Mohammed Bashar Tookoor

A gaskia mata marar kiba sunfi shiga ran mutum dan ko wanka ma kaga marar kiba tayi yapi hawanta amma ita maikiba zakaganta kamar buhu ko ina ciki tupapin ma wani shape haka amma yar silinde ko zakaga tupqn sun mata coca cola shape, sa annan mapi yawancin masu kiba basu cika yawan samariba akasarima idan kaga mata marar kiba ko ga unguwa zakaga zunfi jan hankalin samari kuma sunfi yawan samari #danawagani

Mun gode da ra’ayoyin ku.

Tags: AbujaHausaLabaraimataNajeriyaNewsPREMIUM TIMES
Previous Post

Illar Karatun Boko Babu Koyan Sana’a, Daga Mukhtar Umar Lere

Next Post

2023: Kungiyar Kabilar Igbo Zalla ta ragargaji Mamman Daura saboda ya yi musu kwalelen shugabancin Najeriya

Next Post
2023: Kungiyar Kabilar Igbo Zalla ta ragargaji Mamman Daura saboda ya yi musu kwalelen shugabancin Najeriya

2023: Kungiyar Kabilar Igbo Zalla ta ragargaji Mamman Daura saboda ya yi musu kwalelen shugabancin Najeriya

Binciko

No Result
View All Result
Karanta

Ramadan Kareem AD

Sabbin Labarai

  • FARMAKIN JIRGIN ƘASA: ‘Yan ta’adda sun saki ɗaya mai cikin saboda tausayin laulayin da ta ke yi
  • APC TA YI RASHI: Dalilin ficewa ta daga APC na koma jam’iyyar mai alamar kayan marmari -Abdulmumin Jibrin
  • RUBUBIN TAKARAR SHUGABAN ƘASA A 2023: Yadda Buhari ke gwara kawunan ‘yan takarar APC
  • KALAMAN ƁATANCI GA ANNABI:Ƴan siyasan mu sun yi shiru tsit, kowa na tsoron ya fito ya fadi gaskiya – Tilde
  • Gumi yayi kakkausar jan kunne ga waɗanda suka kashe Deborah, ya ce ba hurumin su bane yanke hukuncin kisa don an zagi Annabi SAW

Abinda masu karatu ke fadi

  • Google on Masarautar Kano: Hassada Ta Sa Wasu Na Neman Wofintar Da Kokarin Su Danfodiyo! Daga Imam Murtadha Gusau
  • Kuşburnu Çekirdek Yağı on Dalilin da ya sa muka yi sallar Idi ranar Laraba a Bauchi, muka ki bin sanarwar Sarkin musulmi – Sheikh Dahiru Bauchi
  • Google on HARKALLAR BILIYAN 3.6: Ba nine Balan da ke jerin sunayen masu mallakin kamfanin Adda ba – Gwamna Bala
  • Google on SIYASAR ZAMFARA : Maitaimakawa tsohon dan takarar gwamna a APC akan harkar jarida ya sauya sheka
  • Google on RAMIN MUGUNTA: Yadda Boko Haram suka afkawa bam din da suka dana wa Sojojin Najeriya

Fanni

Tweets by PTimesHausa
  • All Homepage Blocks
  • Home
  • Home
  • Main Home

© 2022 JNews - Premium WordPress news & magazine theme by Jegtheme.

No Result
View All Result
  • Labarai
  • Labarai daga Jihohi
  • Wasanni
  • Kiwon Lafiya
  • Nishadi
  • Bidiyo da Hotuna

© 2022 JNews - Premium WordPress news & magazine theme by Jegtheme.