• PREMIUM TIMES |
  • Tallata Hajar ka |
  • Adireshin mu |
  • PTCIJ |
  • Dubawa
Premium Times Hausa
  • Labarai
    • All
    • Duniya
    TA’ADDANCI A JIHAR NEJA: Yadda ƴan ta’adda su ka ratsa garuruwa, kafin su  kai wa sojoji da mobal farmaki

    TA’ADDANCI A JIHAR NEJA: Yadda ƴan ta’adda su ka ratsa garuruwa, kafin su kai wa sojoji da mobal farmaki

    Dalilin da ya sa ƴan bindiga ke ci gaba da kai wa mutane hari a jihar Neja – SSG

    JIHAR NEJA TA KAMA WUTA: Mahara sun kashe sojoji 30, mobal 7, farar hula da dama

    HARIN JIRGIN KASA: Ɗaya daga cikin waɗanda ƴan bindiga suka saki ta yi zanga-zanga a Kaduna

    HARIN JIRGIN KASA: Ɗaya daga cikin waɗanda ƴan bindiga suka saki ta yi zanga-zanga a Kaduna

    Hasalallun Sanatocin APCn da su ka faɗi zaɓen fidda-gwani sun gana da Buhari

    Hasalallun Sanatocin APCn da su ka faɗi zaɓen fidda-gwani sun gana da Buhari

    Abubuwan da ya kamata a sani game da tsarin amfani da dabaru biyu wajen yin rajistar masu zabe – Nazarin DUBAWA

    INEC ba za ta rufe rajistar zaɓen 2023 a ƙarshen Yuni ba – Farfesa Yakubu

    Buhari ya rantsar da sabon Cif Joji na riƙo

    Buhari ya rantsar da sabon Cif Joji na riƙo

    Teacher

    Gwamnati ta umarci makarantu su fara amfani da Tsarin Ƙara wa Malamai Shekarun Ritaya

    ‘Yan sanda sun damke faston da ake zargin yayi wa ‘yar shekara 19 fyade

    ‘Yan sanda sun damke dan shekara 30 din da ya nemi yi wa dattijiya mai shekaru 75 fyade

    Petrol Tankers

    ƊAN KUKA MAI JA WA UWAR SA JIFA: Ƙungiyar IPMAN ta ce ba za ta iya ci gaba da sayar da fetur a garuruwan yankin Igbo ba

  • Labarai daga Jihohi
  • Wasanni
    LMC ta ci tarar Kano Pillars, ta kori shugabanta, Jambul bayan ya gobza wa ‘Rafiri’ naushi a haɓa

    LMC ta ci tarar Kano Pillars, ta kori shugabanta, Jambul bayan ya gobza wa ‘Rafiri’ naushi a haɓa

    Inganta Rayuwar Matasa Ta Hanyar Wasan Kwallon Kafa Da Gudunmawar Al’Ummah A Jigawa, Ahmed Ilallah

    Inganta Rayuwar Matasa Ta Hanyar Wasan Kwallon Kafa Da Gudunmawar Al’Ummah A Jigawa, Ahmed Ilallah

    CHAMPIONS LEAGUE: Ko dai tsinuwar Yaya Toure ta yi tasiri kan Pep Guardiola?

    CHAMPIONS LEAGUE: Ko dai tsinuwar Yaya Toure ta yi tasiri kan Pep Guardiola?

    PILLARS SUN KIRA RUWA: Daga yanzu a Abuja za su rika wasan gida kuma an zaftare musu maki 3

    PILLARS SUN KIRA RUWA: Daga yanzu a Abuja za su rika wasan gida kuma an zaftare musu maki 3

    Yadda Kanawa suka yi ragaraga da motar ƴan  Katsina United saboda Pillars ta buga kunnen doki a Kano

    Yadda Kanawa suka yi ragaraga da motar ƴan Katsina United saboda Pillars ta buga kunnen doki a Kano

    GHANA vs NAJERIYA: Ko Najeriya za ta kauce wa ɗauko buhun kunya na 26 a hannun ‘Black Stars’?

    GHANA vs NAJERIYA: Ko Najeriya za ta kauce wa ɗauko buhun kunya na 26 a hannun ‘Black Stars’?

    Barcelona ta yi wa Madrid dukan kabarin kishiya, ba sani ba sabo ta zura mata kwallaye 4 babu ko ɗaya

    Barcelona ta yi wa Madrid dukan kabarin kishiya, ba sani ba sabo ta zura mata kwallaye 4 babu ko ɗaya

    ‘CHAMPIONS LEAGUE’: Yadda Benzama ya ceto Madrid daga rijiya gaba dubu, ya kori PSG kuma ya dawo da martabar sa a duniyar ƙwallo

    ‘CHAMPIONS LEAGUE’: Yadda Benzama ya ceto Madrid daga rijiya gaba dubu, ya kori PSG kuma ya dawo da martabar sa a duniyar ƙwallo

    YAƘIN UKRANIYA YA CI ƘUNGIYAR CHELSEA: ‘Zan sayar da kulob ɗin na sadaukar da kuɗin ga tallafin waɗanda yaƙin Ukraniya ya kassara’ -Abramovich, mai ƙungiyar kuma ɗan asalin Rasha

    YAƘIN UKRANIYA YA CI ƘUNGIYAR CHELSEA: ‘Zan sayar da kulob ɗin na sadaukar da kuɗin ga tallafin waɗanda yaƙin Ukraniya ya kassara’ -Abramovich, mai ƙungiyar kuma ɗan asalin Rasha

  • Kiwon Lafiya
  • Nishadi
  • Bidiyo da Hotuna
    HOTUNA: Ɗan Autan marigayi tsohon sarkin Kano Ado Bayero, Mustapha Ado Bayero, ya auri mata biyu ranar Asabar a  Kano

    HOTUNA: Ɗan Autan marigayi tsohon sarkin Kano Ado Bayero, Mustapha Ado Bayero, ya auri mata biyu ranar Asabar a Kano

    BIDIYO: An yi wa ɗan takarar mu murɗiya a zaɓen fidda gwani na APC a Legas – Masu zanga-zanga

    BIDIYO: An yi wa ɗan takarar mu murɗiya a zaɓen fidda gwani na APC a Legas – Masu zanga-zanga

    KURUNKUS: Malami ya fito takarar gwamnan Kebbi, ya ce jama’ar jihar ne suka tilasta masa ya fito

    KURUNKUS: Malami ya fito takarar gwamnan Kebbi, ya ce jama’ar jihar ne suka tilasta masa ya fito

    2023: Ɗan takarar shugaban kasa, Rotimi Amaechi ya ziyarci masarautar Dutse

    2023: Ɗan takarar shugaban kasa, Rotimi Amaechi ya ziyarci masarautar Dutse

    LABARI CIKIN HOTUNA: Yadda ƴaƴan jam’iyyar APC da dubban mutanen Kaduna suka yi wa Sanata Uba Sani goma ta arziki

    LABARI CIKIN HOTUNA: Yadda ƴaƴan jam’iyyar APC da dubban mutanen Kaduna suka yi wa Sanata Uba Sani goma ta arziki

    BIDIYO: Shin zaka iya zama da mai dauke da cutar Kanjamau? – Ra’ayoyin mutane

    BIDIYO: Shin zaka iya zama da mai dauke da cutar Kanjamau? – Ra’ayoyin mutane

    Dalilin da ya sa muka yi tattaki har Dubai domin taya Aisha Buhari murnar zagayowar ranar haihuwar ta – Matan Gwamnonin Najeriya

    Dalilin da ya sa muka yi tattaki har Dubai domin taya Aisha Buhari murnar zagayowar ranar haihuwar ta – Matan Gwamnonin Najeriya

    BIDIYO: Yadda ‘yan bindiga suka rika jibga ta kafin a biya naira 50,000 kudin fansa – Dattijo Saidu Dabo

    BIDIYO: Yadda ‘yan bindiga suka rika jibga ta kafin a biya naira 50,000 kudin fansa – Dattijo Saidu Dabo

    ‘Yan mata marasa aure sun fi matan aure amfani da magungunan takaita Iyali – Ma’aikatar Lafiya

    ‘Yan mata marasa aure sun fi matan aure amfani da magungunan takaita Iyali – Ma’aikatar Lafiya

No Result
View All Result
  • Labarai
    • All
    • Duniya
    TA’ADDANCI A JIHAR NEJA: Yadda ƴan ta’adda su ka ratsa garuruwa, kafin su  kai wa sojoji da mobal farmaki

    TA’ADDANCI A JIHAR NEJA: Yadda ƴan ta’adda su ka ratsa garuruwa, kafin su kai wa sojoji da mobal farmaki

    Dalilin da ya sa ƴan bindiga ke ci gaba da kai wa mutane hari a jihar Neja – SSG

    JIHAR NEJA TA KAMA WUTA: Mahara sun kashe sojoji 30, mobal 7, farar hula da dama

    HARIN JIRGIN KASA: Ɗaya daga cikin waɗanda ƴan bindiga suka saki ta yi zanga-zanga a Kaduna

    HARIN JIRGIN KASA: Ɗaya daga cikin waɗanda ƴan bindiga suka saki ta yi zanga-zanga a Kaduna

    Hasalallun Sanatocin APCn da su ka faɗi zaɓen fidda-gwani sun gana da Buhari

    Hasalallun Sanatocin APCn da su ka faɗi zaɓen fidda-gwani sun gana da Buhari

    Abubuwan da ya kamata a sani game da tsarin amfani da dabaru biyu wajen yin rajistar masu zabe – Nazarin DUBAWA

    INEC ba za ta rufe rajistar zaɓen 2023 a ƙarshen Yuni ba – Farfesa Yakubu

    Buhari ya rantsar da sabon Cif Joji na riƙo

    Buhari ya rantsar da sabon Cif Joji na riƙo

    Teacher

    Gwamnati ta umarci makarantu su fara amfani da Tsarin Ƙara wa Malamai Shekarun Ritaya

    ‘Yan sanda sun damke faston da ake zargin yayi wa ‘yar shekara 19 fyade

    ‘Yan sanda sun damke dan shekara 30 din da ya nemi yi wa dattijiya mai shekaru 75 fyade

    Petrol Tankers

    ƊAN KUKA MAI JA WA UWAR SA JIFA: Ƙungiyar IPMAN ta ce ba za ta iya ci gaba da sayar da fetur a garuruwan yankin Igbo ba

  • Labarai daga Jihohi
  • Wasanni
    LMC ta ci tarar Kano Pillars, ta kori shugabanta, Jambul bayan ya gobza wa ‘Rafiri’ naushi a haɓa

    LMC ta ci tarar Kano Pillars, ta kori shugabanta, Jambul bayan ya gobza wa ‘Rafiri’ naushi a haɓa

    Inganta Rayuwar Matasa Ta Hanyar Wasan Kwallon Kafa Da Gudunmawar Al’Ummah A Jigawa, Ahmed Ilallah

    Inganta Rayuwar Matasa Ta Hanyar Wasan Kwallon Kafa Da Gudunmawar Al’Ummah A Jigawa, Ahmed Ilallah

    CHAMPIONS LEAGUE: Ko dai tsinuwar Yaya Toure ta yi tasiri kan Pep Guardiola?

    CHAMPIONS LEAGUE: Ko dai tsinuwar Yaya Toure ta yi tasiri kan Pep Guardiola?

    PILLARS SUN KIRA RUWA: Daga yanzu a Abuja za su rika wasan gida kuma an zaftare musu maki 3

    PILLARS SUN KIRA RUWA: Daga yanzu a Abuja za su rika wasan gida kuma an zaftare musu maki 3

    Yadda Kanawa suka yi ragaraga da motar ƴan  Katsina United saboda Pillars ta buga kunnen doki a Kano

    Yadda Kanawa suka yi ragaraga da motar ƴan Katsina United saboda Pillars ta buga kunnen doki a Kano

    GHANA vs NAJERIYA: Ko Najeriya za ta kauce wa ɗauko buhun kunya na 26 a hannun ‘Black Stars’?

    GHANA vs NAJERIYA: Ko Najeriya za ta kauce wa ɗauko buhun kunya na 26 a hannun ‘Black Stars’?

    Barcelona ta yi wa Madrid dukan kabarin kishiya, ba sani ba sabo ta zura mata kwallaye 4 babu ko ɗaya

    Barcelona ta yi wa Madrid dukan kabarin kishiya, ba sani ba sabo ta zura mata kwallaye 4 babu ko ɗaya

    ‘CHAMPIONS LEAGUE’: Yadda Benzama ya ceto Madrid daga rijiya gaba dubu, ya kori PSG kuma ya dawo da martabar sa a duniyar ƙwallo

    ‘CHAMPIONS LEAGUE’: Yadda Benzama ya ceto Madrid daga rijiya gaba dubu, ya kori PSG kuma ya dawo da martabar sa a duniyar ƙwallo

    YAƘIN UKRANIYA YA CI ƘUNGIYAR CHELSEA: ‘Zan sayar da kulob ɗin na sadaukar da kuɗin ga tallafin waɗanda yaƙin Ukraniya ya kassara’ -Abramovich, mai ƙungiyar kuma ɗan asalin Rasha

    YAƘIN UKRANIYA YA CI ƘUNGIYAR CHELSEA: ‘Zan sayar da kulob ɗin na sadaukar da kuɗin ga tallafin waɗanda yaƙin Ukraniya ya kassara’ -Abramovich, mai ƙungiyar kuma ɗan asalin Rasha

  • Kiwon Lafiya
  • Nishadi
  • Bidiyo da Hotuna
    HOTUNA: Ɗan Autan marigayi tsohon sarkin Kano Ado Bayero, Mustapha Ado Bayero, ya auri mata biyu ranar Asabar a  Kano

    HOTUNA: Ɗan Autan marigayi tsohon sarkin Kano Ado Bayero, Mustapha Ado Bayero, ya auri mata biyu ranar Asabar a Kano

    BIDIYO: An yi wa ɗan takarar mu murɗiya a zaɓen fidda gwani na APC a Legas – Masu zanga-zanga

    BIDIYO: An yi wa ɗan takarar mu murɗiya a zaɓen fidda gwani na APC a Legas – Masu zanga-zanga

    KURUNKUS: Malami ya fito takarar gwamnan Kebbi, ya ce jama’ar jihar ne suka tilasta masa ya fito

    KURUNKUS: Malami ya fito takarar gwamnan Kebbi, ya ce jama’ar jihar ne suka tilasta masa ya fito

    2023: Ɗan takarar shugaban kasa, Rotimi Amaechi ya ziyarci masarautar Dutse

    2023: Ɗan takarar shugaban kasa, Rotimi Amaechi ya ziyarci masarautar Dutse

    LABARI CIKIN HOTUNA: Yadda ƴaƴan jam’iyyar APC da dubban mutanen Kaduna suka yi wa Sanata Uba Sani goma ta arziki

    LABARI CIKIN HOTUNA: Yadda ƴaƴan jam’iyyar APC da dubban mutanen Kaduna suka yi wa Sanata Uba Sani goma ta arziki

    BIDIYO: Shin zaka iya zama da mai dauke da cutar Kanjamau? – Ra’ayoyin mutane

    BIDIYO: Shin zaka iya zama da mai dauke da cutar Kanjamau? – Ra’ayoyin mutane

    Dalilin da ya sa muka yi tattaki har Dubai domin taya Aisha Buhari murnar zagayowar ranar haihuwar ta – Matan Gwamnonin Najeriya

    Dalilin da ya sa muka yi tattaki har Dubai domin taya Aisha Buhari murnar zagayowar ranar haihuwar ta – Matan Gwamnonin Najeriya

    BIDIYO: Yadda ‘yan bindiga suka rika jibga ta kafin a biya naira 50,000 kudin fansa – Dattijo Saidu Dabo

    BIDIYO: Yadda ‘yan bindiga suka rika jibga ta kafin a biya naira 50,000 kudin fansa – Dattijo Saidu Dabo

    ‘Yan mata marasa aure sun fi matan aure amfani da magungunan takaita Iyali – Ma’aikatar Lafiya

    ‘Yan mata marasa aure sun fi matan aure amfani da magungunan takaita Iyali – Ma’aikatar Lafiya

No Result
View All Result
Premium Times Hausa
No Result
View All Result

Maganin Farin Jini Daga Bakin Manzon Allah (SAW), Daga Imam Murtadha Gusau

Premium Times HausabyPremium Times Hausa
July 5, 2020
in Ra'ayi
0
Imam Murtada Gusau

Imam Murtada Gusau

Da Sunan Allah, Mai Rahama, Mai Jin Kai

Dukkanin kyakkyawan yabo da godiya sun tabbata ga Allah Ubangijin talikai, tsira da amincin Allah su kara tabbata ga Annabin mu, Muhammad (SAW), da iyalansa da sahabbansa baki dayansu. Bayan haka:

Ya ku bayin Allah, wani Sarki ne wata rana ya fita kilisa da mutanensa da fadawansa, sai ya iske wani tsoho tukuf-tukuf yana shukar dabino. Sai Sarki yace a tsaya. Yasa aka kira tsoho, tsoho yazo yayi gaisuwa. Sarki yace tsoho:

“Wannan shuka taka ba ta makara ba kuwa? Yaushe har wannan dabino zai girma, har yayi ‘ya ‘ya kaci?”

Tsoho yace Allah ya taimaki Sarki:

“Ko ni ban ci ba ai na baya na za su ci. Mu dabinon da muke ci yanzu ba kakanninmu ba ne suka shuka suka bari, mu muke cin amfaninsa a yanzu? Mu ma ai ya zama dole mu shuka domin mu bar wa na baya, matukar muna son alkhairi ga kawunan mu.”

Sarki yaji dadin wannan magana ta tsoho yace:

“Gaskiyar ka tsoho.”

Sarki ya dubi shamaki yace ayi masa kyauta. Shamaki ya dauko dukiya ya bai wa tsoho. Tsoho ya fadi gaban Sarki yayi godiya yace:

“Ikon Allah, ranka ya dade, dabino shekara da shekaru ya kan yi kafin ya haihu amma ka ga ni nawa dabinon tun ban gama shuka shi ba yayi ‘ya ‘ya.”

Sarki yayi murmushi ya sake duban shamaki yace a kara masa. Tsoho ya karba ya sake godiya yace:

“Allah ya ja zamanin Sarki, duk girman dabino sau daya yake yin ‘ya ‘ya a shekara, amma nawa yanzun nan gashi har ya haihu sau biyu.”

Sarki yace a kara masa kyauta. Ana ba shi tun bai yi magana ba sai waziri ya dubi Sarki yace:

“Ranka ya dade, gara fa mu wuce mu bar wannan tsoho don sai ya kare duk abin da aka fito dashi da iya bakin sa.”

Sai tsoho ya dubi waziri yace:

“Ba iya baki ba ne, so nike da Sarki da mutanensa da sauran al’ummar duniya su fahimci cewa, ba’a makara da shuka alkhairi.”

Darasi a cikin wannan labari:

Akwai karantar wa akan cewa lallai abunda al’ummah ta ke son samu na ci gaban ta a can gaba, to tun a baya ne ta ke shuka shi. Sannan akwai yin kira game da alfanun da ke tattare da yin kyauta da shuka alkhairi, tare da kuma nuna munin rowa da marowata a cikin al’ummah.

Ya ku ‘yan uwa, mu yawaita kyautatawa da yin alkhairi, domin alkhairi yana kara dankon zumunci, yana kara soyayya, yana tara wa mutum dimbin masoya da magoya baya. Alkhairi yana sada zumunci. Alkhairi yana hana sharri, kuma yana tunkude sharrin makiya da mahassada da makircinsu. Alkhairi yana daukaka darajar mutum duniya da lahira. Alkhairi yana kara arzikin mutum. Alkhairi yana hana kiyayya. Alkhairi danko ne, baya faduwa kasa banza…etc, don haka mu yawaita alkhairi, mu guji rowa, domin rowa tana da hadari mai yawa a rayuwar dan Adam, kuma tana da mummunan tasiri ga mai yin ta!

Annabi (SAW) ya kasance yana yiwa hatta makiyinsa kyauta da alkhairi, har ya zamanto daga karshe, makiyin nan ya ji cewa baya da masoyin da ya kai Manzon Allah (SAW) a duniya, saboda kyautatawar da yake yi masa, da kuma yawaita alkhairin sa. Hatta makiya sun tabbatar da cewa, Annabi Muhammad (SAW) yana yin kyauta, irin kyautar mutumin da baya tsoron talauci. Kuma mu ga shi kullun muna ikirarin cewa mu mabiyansa ne kuma mu masoyansa ne. To anan ina biyayyar ‘yan uwa? Ina soyayyar ta ke? Ta yaya za’a yi marowaci ya zama masoyin Manzon Allah (SAW)? Ta yaya za’a yi kuma ya zama mabiyinsa? Kun ga wannan ba zai yiwu ba ko?

Sannan Manzon Allah (SAW) yace:

“Kuyi kyauta za’a so ku.”

Sannan ya sake fada a wani Hadisin cewa:

“Hannun da yake bayar wa shine a saman hannun da yake karba a koda yaushe.”

Ya ku ‘yan uwa, wadannan Hadisai sun karantar da mu cewa, lallai duk mai yin kyauta da yawaita alkhairi, wallahi za’a so shi, sannan kuma ba zai taba yin kasa ba, kullun zai kasance a sama ne da ikon Allah.

Ya ku jama’ah, ku sani, wallahi rowa ba ta da kyau, kuma tana jawo wa mutum mummunan bakin jini, da yawaitar makiya da mahassada. Sannan rowa tana hana kofofin alkhairi su bude wa mutum, ta mayar da shi baya, yaki ci gaba a rayuwar sa, kullun ya ta yin baya. Allah ya sawwake, amin.

Hadisi ya tabbata daga Abu Hurairah (Allah Ya kara masa yarda), yace:

“Wani mutum yazo wurin Manzon Allah (SAW) yace, “Ya Ma’aikin Allah, wace irin sadaka ce ta fi?” Sai Manzon Allah (SAW) yace, “Ita ce wadda ka bayar a lokacin da kake lafiyayye, kuma kana kankame da dukiya (wato kana tsumulmularta), kana tsoron talauci, kana sa ran zama attajiri! (ita ta fi). Yace kada ka yi jinkiri har sai ka kusa mutuwa ka rika cewa, “Wannan a kai wa wane da wane; waccan a kai wa wane da wane.” Alhali ta kai lokacin da ta zama dukiyar wane da wane!” [Buhari da Muslim ne suka ruwaito Hadisin]

Kuma sannan abu ne sananne cewa, babu yadda za’a yi wanda yake bayar wa ya rasa, da izinin Allah, domin Annabi Muhammad (SAW), mai gaskiya kuma abun gaskatawa. Wanda ba ya magana da son zuciyarsa, kuma duk abunda ya fada wahayi ne daga wurin Allah, yace:

“Ku tausayawa bayin Allah da suke a bayan kasa, ku kuma Allah da yake sama sai ya tausaya naku.”

Wannan ya nuna kenan matukar kana taimakawa bayin Allah, kana tausaya masu, kana yi masu kyauta da alkhairi, to da ikon Allah kai ma Allah ba zai manta da kai ba.

To ko bature ma me yace? Ba cewa yayi “GIVERS NEVER LACK” ba? Ka ga wannan magana haka take ko Dan uwa?

To saboda haka ni ban ga yadda za’a yi mai bayarwa ya rasa ba, sai fa idan wata jarabawa ce ta zo daga wurin Allah, wadda yayi nufin jaraba bawan sa da ita, to sai muce wannan kuma wani al’amari ne daban. Sannan haka kuma ban ga yadda za’a yi marowaci ya rabu da talauci da damuwa ba, domin da rowa da talauci Dan Jumah ne da Dan Jumai, babu yadda za’a yi ka iya raba su. Duk inda rowa tayi katutu, to zaka tarar talauci da rashin wadatar zuci sun yi kaka-gida, kuma sun samu gindin zama a wurin.

Daga cikin abubuwan da Allah da Manzon sa (SAW) suka ki, suka kyamata, kuma suka haramta, akwai rowa. Ayoyin Alkur’ani da Hadisai masu tarin yawa sun tabbatar da hakan, wanda yanayin lokaci ba zai bani damar kawo wa ba. Kai hatta Malaman Musulunci ma sun yi rubuce-rubuce akan yabon masu kyauta, masu alkhairi, da kuma suka akan masu rowa wato ذم البخل. Don haka yaku jama’ah, ya kamata mu fahimci cewa rowa bala’ice kuma masifa ce. Kuma duk wanda yake marowaci, zaka tarar jama’arsa ma duk sun watse masa, sun guje shi, domin ai kuda basa bin mai kayan gawayi. Mai bayarwa kuwa, kullun ba zaka raba gidansa da al’ummar Annabi Muhammad (SAW) ba. Allah yasa mu dace, amin.

Dan uwan ku, Imam Murtadha Muhammad Gusau, ya rubuto daga Okene, Jihar Kogi, Najeriya. Za’a iya samun sa a lambar waya kamar haka: 08038289761.

Tags: AbujaFarinHausaJiniKarantaLabaraiMaganiNajeriyananPREMIUM TIMES
Previous Post

KORONA: Abuja 73, Kaduna 20, Kano 2, yanzu mutum 28, 167 suka kamu a Najeriya

Next Post

SUNAYE: Dakarun Kwamandan PDP, Wike da Baradan APC da za su gwabza a Zaben Edo

Next Post
ZABEN EDO: Tsakanin Ganduje da Wike, wanda ya raba fada bai yi kallo ba

SUNAYE: Dakarun Kwamandan PDP, Wike da Baradan APC da za su gwabza a Zaben Edo

Binciko

No Result
View All Result
Karanta

Ramadan Kareem AD

Sabbin Labarai

  • ‘Ga mu nan tafe, duk inda kuke za mu kutsa mu yi ragaraga da ku” – Sakon Buhari ga ‘yan bindigan da suka kai harin Shiroro
  • Wike ya nuna Ko-In-Kula ga tawagar sulhu da Atiku ya aika masa can kasar Turkiya in da yake hutu
  • RIKICIN PDP: Yadda ƙwararrun masu tsaron gida ke neman hana Atiku cin bugun ‘fanaritin sa’ na ƙarshe
  • TA’ADDANCI A JIHAR NEJA: Yadda ƴan ta’adda su ka ratsa garuruwa, kafin su kai wa sojoji da mobal farmaki
  • ƘORAFE-ƘORAFEN MANYAN PDP KAN ATIKU: ‘Zan bi su gida-gida ina sasantawa da su’ – Inji Atiku

Abinda masu karatu ke fadi

  • Google on Masarautar Kano: Hassada Ta Sa Wasu Na Neman Wofintar Da Kokarin Su Danfodiyo! Daga Imam Murtadha Gusau
  • Kuşburnu Çekirdek Yağı on Dalilin da ya sa muka yi sallar Idi ranar Laraba a Bauchi, muka ki bin sanarwar Sarkin musulmi – Sheikh Dahiru Bauchi
  • Google on HARKALLAR BILIYAN 3.6: Ba nine Balan da ke jerin sunayen masu mallakin kamfanin Adda ba – Gwamna Bala
  • Google on SIYASAR ZAMFARA : Maitaimakawa tsohon dan takarar gwamna a APC akan harkar jarida ya sauya sheka
  • Google on RAMIN MUGUNTA: Yadda Boko Haram suka afkawa bam din da suka dana wa Sojojin Najeriya

Fanni

Tweets by PTimesHausa
  • All Homepage Blocks
  • Home
  • Home
  • Main Home

© 2022 JNews - Premium WordPress news & magazine theme by Jegtheme.

No Result
View All Result
  • Labarai
  • Labarai daga Jihohi
  • Wasanni
  • Kiwon Lafiya
  • Nishadi
  • Bidiyo da Hotuna

© 2022 JNews - Premium WordPress news & magazine theme by Jegtheme.