• PREMIUM TIMES |
  • Tallata Hajar ka |
  • Adireshin mu |
  • PTCIJ |
  • Dubawa
Premium Times Hausa
  • Labarai
    • All
    • Duniya
    Buhari-signing-2020-budget

    Gwamnatin tsohon shugaban kasa Buhari ta sanar da sabbin nade-nade a daidai ana rantsar da Tinubu shugaban kasa

    Minista Sadiya ta miƙa ragamar Ma’aikatar Harkokin Jinƙai ga Babban Sakatare

    Minista Sadiya ta miƙa ragamar Ma’aikatar Harkokin Jinƙai ga Babban Sakatare

    2015-2023: ‘Na yi sukuwa ta lafiya, na kai zamiya lafiya’ – Buhari

    BANKWANA DA BUHARI: ‘Tinubu yau mafarkin ka ya zama gaskiya, Allah ya sa ka kai Najeriya fiye da inda na kai ta’ – Nasihar Buhari ga Asiwaju

    Tsakanin Sanata Barau da Gwamna Ganduje, Daga Jaafar Jaafar

    Ba zan jira Litinin ba, tun Lahadi zan mika mulki ga Abba Gida-Gida in kama gaba na – Ganduje

    RANTSAR DA TINUBU: Kotun Koli ta yi watsi da karar rashin cancantar Tinubu shiga zaɓen 2023

    RANTSAR DA TINUBU: Kotun Koli ta yi watsi da karar rashin cancantar Tinubu shiga zaɓen 2023

    RANAR RANTSAR DA TINUBU: Za mu hana makiyaya karakaina da shanu a cikin Abuja – Shugaban Miyetti Allah

    RANAR RANTSAR DA TINUBU: Za mu hana makiyaya karakaina da shanu a cikin Abuja – Shugaban Miyetti Allah

    An Karrama gidan Jaridar PREMIUM TIMES da kyauta mafi daukaka a aikin Jarida na kasar Amurka

    BA DA MU BA, TAYA ƁERA ƁARI: PREMIUM TIMES ta nesanta kan ta daga ƙungiyar da ta jona sunan ta a shirya taron karrama wasu mutane

    KIRAN RUWA: ‘Ka wa Allah ka ɗaga mana kafa, kada ka kwace mana filayen mu har 9 da ka kunno kai a kan su – Makarfi ga El-Rufai

    KIRAN RUWA: ‘Ka wa Allah ka ɗaga mana kafa, kada ka kwace mana filayen mu har 9 da ka kunno kai a kan su – Makarfi ga El-Rufai

    ‘Ni da Wike kaman ‘Yan biyu ne, muna tsage gaskiya komai dacin ta’ – El-Rufai

    ‘Ni da Wike kaman ‘Yan biyu ne, muna tsage gaskiya komai dacin ta’ – El-Rufai

  • Labarai daga Jihohi
  • Wasanni
    TSOHO MAI RAN ƘARFE: Obasanjo ya zura ƙwallaye uku a wasan sada zumuntar tsoffin ɗaliban sakandare

    TSOHO MAI RAN ƘARFE: Obasanjo ya zura ƙwallaye uku a wasan sada zumuntar tsoffin ɗaliban sakandare

    QATAR 2022: Yadda Croatia, ƙasa mai mutum miliyan 4 ta kori Brazil ƙasa mai mutum miliyan 216

    QATAR 2022: Yadda Croatia, ƙasa mai mutum miliyan 4 ta kori Brazil ƙasa mai mutum miliyan 216

    AMBALIYAR QATAR 2022: Spain ta kori kociya Luis Enrique bayan ta kwashi buhun kunya a hannun Marocco

    AMBALIYAR QATAR 2022: Spain ta kori kociya Luis Enrique bayan ta kwashi buhun kunya a hannun Marocco

    QATAR 2023: Yadda Walid, kociyan Morocco ya rikita duniyar ƙwallon ƙafa cikin watanni 4 kacal

    QATAR 2023: Yadda Walid, kociyan Morocco ya rikita duniyar ƙwallon ƙafa cikin watanni 4 kacal

    QATAR 2022: Dukkan ƙasashen Afrika 4 da su ka taɓa kai wasan kaiwa ga na kusa da na ƙarshe, su na da tauraro a jikin tutocin su

    QATAR 2022: Dukkan ƙasashen Afrika 4 da su ka taɓa kai wasan kaiwa ga na kusa da na ƙarshe, su na da tauraro a jikin tutocin su

    Abubuwan al’ajabi dangane da fatattakar da Morocco ta yi wa Spain daga Qatar 2022

    Abubuwan al’ajabi dangane da fatattakar da Morocco ta yi wa Spain daga Qatar 2022

    QATAR 2022: Ko ƙasashen Afrika za su fidda nahiyar jin kunya a duniyar ‘yan ƙwallo

    QATAR 2022: Ko ƙasashen Afrika za su fidda nahiyar jin kunya a duniyar ‘yan ƙwallo

    DAGARGAZA ARGENTINA: Ƙasar Saudiyya ta ba da hutun kwana Ɗaya a wataya

    DAGARGAZA ARGENTINA: Ƙasar Saudiyya ta ba da hutun kwana Ɗaya a wataya

    QATAR 2022: 2:1: Saudiyya ta kafa tarihin karya gadara da tutiyar buga wasan Agentina 36 a jere babu rashin nasara

    QATAR 2022: 2:1: Saudiyya ta kafa tarihin karya gadara da tutiyar buga wasan Agentina 36 a jere babu rashin nasara

  • Kiwon Lafiya
  • Nishadi
  • Bidiyo da Hotuna
    Buhari ya tashi zuwa Saudiyya, zai yi Umra ta ƙarshe a matsayin sa na shugaban kasa

    Buhari ya tashi zuwa Saudiyya, zai yi Umra ta ƙarshe a matsayin sa na shugaban kasa

    BIDIYO: Buri da fata na a 2023: Ra’ayoyin jama’a

    BIDIYO: Buri da fata na a 2023: Ra’ayoyin jama’a

    BIDIYO: Ƙogon Al’ajabi, ƙogon Waraka, Ƙogon biyan bukata a jihar Enugu

    BIDIYO: Ƙogon Al’ajabi, ƙogon Waraka, Ƙogon biyan bukata a jihar Enugu

    Mutanen Arewa na da alƙawari da sanin ya kamata, Tinubu za su yi saboda ƙauna da biyayyar da ya nuna wa Buhari – El- Rufai

    Mutanen Arewa na da alƙawari da sanin ya kamata, Tinubu za su yi saboda ƙauna da biyayyar da ya nuna wa Buhari – El- Rufai

    BIDIYO: NAJERIYA @62: Ra’ayoyin ‘yan Najeriya game da mulkin Buhari a tsawon shekaru 7 da suka gabata

    BIDIYO: NAJERIYA @62: Ra’ayoyin ‘yan Najeriya game da mulkin Buhari a tsawon shekaru 7 da suka gabata

    Buhari bai san ƴan ta’adda sun fidda bidiyon da suka ce sai sun sace shi da ni ba sai da na ziyarce shi – El-Rufai

    Buhari bai san ƴan ta’adda sun fidda bidiyon da suka ce sai sun sace shi da ni ba sai da na ziyarce shi – El-Rufai

    Dalilin da ya sa na raɗa wa wasu fitattun gine-gine, da titunan jihar Kaduna sunayen wasu fittattun ƴan asalin jihar

    Dalilin da ya sa na raɗa wa wasu fitattun gine-gine, da titunan jihar Kaduna sunayen wasu fittattun ƴan asalin jihar

    HOTUNA: Ɗan Autan marigayi tsohon sarkin Kano Ado Bayero, Mustapha Ado Bayero, ya auri mata biyu ranar Asabar a  Kano

    HOTUNA: Ɗan Autan marigayi tsohon sarkin Kano Ado Bayero, Mustapha Ado Bayero, ya auri mata biyu ranar Asabar a Kano

    BIDIYO: An yi wa ɗan takarar mu murɗiya a zaɓen fidda gwani na APC a Legas – Masu zanga-zanga

    BIDIYO: An yi wa ɗan takarar mu murɗiya a zaɓen fidda gwani na APC a Legas – Masu zanga-zanga

No Result
View All Result
  • Labarai
    • All
    • Duniya
    Buhari-signing-2020-budget

    Gwamnatin tsohon shugaban kasa Buhari ta sanar da sabbin nade-nade a daidai ana rantsar da Tinubu shugaban kasa

    Minista Sadiya ta miƙa ragamar Ma’aikatar Harkokin Jinƙai ga Babban Sakatare

    Minista Sadiya ta miƙa ragamar Ma’aikatar Harkokin Jinƙai ga Babban Sakatare

    2015-2023: ‘Na yi sukuwa ta lafiya, na kai zamiya lafiya’ – Buhari

    BANKWANA DA BUHARI: ‘Tinubu yau mafarkin ka ya zama gaskiya, Allah ya sa ka kai Najeriya fiye da inda na kai ta’ – Nasihar Buhari ga Asiwaju

    Tsakanin Sanata Barau da Gwamna Ganduje, Daga Jaafar Jaafar

    Ba zan jira Litinin ba, tun Lahadi zan mika mulki ga Abba Gida-Gida in kama gaba na – Ganduje

    RANTSAR DA TINUBU: Kotun Koli ta yi watsi da karar rashin cancantar Tinubu shiga zaɓen 2023

    RANTSAR DA TINUBU: Kotun Koli ta yi watsi da karar rashin cancantar Tinubu shiga zaɓen 2023

    RANAR RANTSAR DA TINUBU: Za mu hana makiyaya karakaina da shanu a cikin Abuja – Shugaban Miyetti Allah

    RANAR RANTSAR DA TINUBU: Za mu hana makiyaya karakaina da shanu a cikin Abuja – Shugaban Miyetti Allah

    An Karrama gidan Jaridar PREMIUM TIMES da kyauta mafi daukaka a aikin Jarida na kasar Amurka

    BA DA MU BA, TAYA ƁERA ƁARI: PREMIUM TIMES ta nesanta kan ta daga ƙungiyar da ta jona sunan ta a shirya taron karrama wasu mutane

    KIRAN RUWA: ‘Ka wa Allah ka ɗaga mana kafa, kada ka kwace mana filayen mu har 9 da ka kunno kai a kan su – Makarfi ga El-Rufai

    KIRAN RUWA: ‘Ka wa Allah ka ɗaga mana kafa, kada ka kwace mana filayen mu har 9 da ka kunno kai a kan su – Makarfi ga El-Rufai

    ‘Ni da Wike kaman ‘Yan biyu ne, muna tsage gaskiya komai dacin ta’ – El-Rufai

    ‘Ni da Wike kaman ‘Yan biyu ne, muna tsage gaskiya komai dacin ta’ – El-Rufai

  • Labarai daga Jihohi
  • Wasanni
    TSOHO MAI RAN ƘARFE: Obasanjo ya zura ƙwallaye uku a wasan sada zumuntar tsoffin ɗaliban sakandare

    TSOHO MAI RAN ƘARFE: Obasanjo ya zura ƙwallaye uku a wasan sada zumuntar tsoffin ɗaliban sakandare

    QATAR 2022: Yadda Croatia, ƙasa mai mutum miliyan 4 ta kori Brazil ƙasa mai mutum miliyan 216

    QATAR 2022: Yadda Croatia, ƙasa mai mutum miliyan 4 ta kori Brazil ƙasa mai mutum miliyan 216

    AMBALIYAR QATAR 2022: Spain ta kori kociya Luis Enrique bayan ta kwashi buhun kunya a hannun Marocco

    AMBALIYAR QATAR 2022: Spain ta kori kociya Luis Enrique bayan ta kwashi buhun kunya a hannun Marocco

    QATAR 2023: Yadda Walid, kociyan Morocco ya rikita duniyar ƙwallon ƙafa cikin watanni 4 kacal

    QATAR 2023: Yadda Walid, kociyan Morocco ya rikita duniyar ƙwallon ƙafa cikin watanni 4 kacal

    QATAR 2022: Dukkan ƙasashen Afrika 4 da su ka taɓa kai wasan kaiwa ga na kusa da na ƙarshe, su na da tauraro a jikin tutocin su

    QATAR 2022: Dukkan ƙasashen Afrika 4 da su ka taɓa kai wasan kaiwa ga na kusa da na ƙarshe, su na da tauraro a jikin tutocin su

    Abubuwan al’ajabi dangane da fatattakar da Morocco ta yi wa Spain daga Qatar 2022

    Abubuwan al’ajabi dangane da fatattakar da Morocco ta yi wa Spain daga Qatar 2022

    QATAR 2022: Ko ƙasashen Afrika za su fidda nahiyar jin kunya a duniyar ‘yan ƙwallo

    QATAR 2022: Ko ƙasashen Afrika za su fidda nahiyar jin kunya a duniyar ‘yan ƙwallo

    DAGARGAZA ARGENTINA: Ƙasar Saudiyya ta ba da hutun kwana Ɗaya a wataya

    DAGARGAZA ARGENTINA: Ƙasar Saudiyya ta ba da hutun kwana Ɗaya a wataya

    QATAR 2022: 2:1: Saudiyya ta kafa tarihin karya gadara da tutiyar buga wasan Agentina 36 a jere babu rashin nasara

    QATAR 2022: 2:1: Saudiyya ta kafa tarihin karya gadara da tutiyar buga wasan Agentina 36 a jere babu rashin nasara

  • Kiwon Lafiya
  • Nishadi
  • Bidiyo da Hotuna
    Buhari ya tashi zuwa Saudiyya, zai yi Umra ta ƙarshe a matsayin sa na shugaban kasa

    Buhari ya tashi zuwa Saudiyya, zai yi Umra ta ƙarshe a matsayin sa na shugaban kasa

    BIDIYO: Buri da fata na a 2023: Ra’ayoyin jama’a

    BIDIYO: Buri da fata na a 2023: Ra’ayoyin jama’a

    BIDIYO: Ƙogon Al’ajabi, ƙogon Waraka, Ƙogon biyan bukata a jihar Enugu

    BIDIYO: Ƙogon Al’ajabi, ƙogon Waraka, Ƙogon biyan bukata a jihar Enugu

    Mutanen Arewa na da alƙawari da sanin ya kamata, Tinubu za su yi saboda ƙauna da biyayyar da ya nuna wa Buhari – El- Rufai

    Mutanen Arewa na da alƙawari da sanin ya kamata, Tinubu za su yi saboda ƙauna da biyayyar da ya nuna wa Buhari – El- Rufai

    BIDIYO: NAJERIYA @62: Ra’ayoyin ‘yan Najeriya game da mulkin Buhari a tsawon shekaru 7 da suka gabata

    BIDIYO: NAJERIYA @62: Ra’ayoyin ‘yan Najeriya game da mulkin Buhari a tsawon shekaru 7 da suka gabata

    Buhari bai san ƴan ta’adda sun fidda bidiyon da suka ce sai sun sace shi da ni ba sai da na ziyarce shi – El-Rufai

    Buhari bai san ƴan ta’adda sun fidda bidiyon da suka ce sai sun sace shi da ni ba sai da na ziyarce shi – El-Rufai

    Dalilin da ya sa na raɗa wa wasu fitattun gine-gine, da titunan jihar Kaduna sunayen wasu fittattun ƴan asalin jihar

    Dalilin da ya sa na raɗa wa wasu fitattun gine-gine, da titunan jihar Kaduna sunayen wasu fittattun ƴan asalin jihar

    HOTUNA: Ɗan Autan marigayi tsohon sarkin Kano Ado Bayero, Mustapha Ado Bayero, ya auri mata biyu ranar Asabar a  Kano

    HOTUNA: Ɗan Autan marigayi tsohon sarkin Kano Ado Bayero, Mustapha Ado Bayero, ya auri mata biyu ranar Asabar a Kano

    BIDIYO: An yi wa ɗan takarar mu murɗiya a zaɓen fidda gwani na APC a Legas – Masu zanga-zanga

    BIDIYO: An yi wa ɗan takarar mu murɗiya a zaɓen fidda gwani na APC a Legas – Masu zanga-zanga

No Result
View All Result
Premium Times Hausa
No Result
View All Result

FALLASA: Jonathan ko Buhari – wane dan kakuduba ne ya jinginar da Najeriya a yarjejeniyar gina Tashar Lantarki ta Azura?

Ashafa MurnaibyAshafa Murnai
July 30, 2020
in Rahotanni
0
FALLASA: Jonathan ko Buhari – wane dan kakuduba ne ya jinginar da Najeriya a yarjejeniyar gina Tashar Lantarki ta Azura?

Ranar Lahadin da ta wuce ne wani babban jami’in gwamnatin nan ya shaida wa ‘yan jarida a Abuja cewa, tsohon shugaban kasa Goodluck Jonathan ne ya sa hannun yarjejeniyar amincewa da wata cukuikuyayyar kwangilar gina tashar wutar lantarki da Azura.

A cikin yarjejeniyar mai cike da sarkakkiya, kamfanin zai gina tashar samar da hasken lantarki mai karfin wuta miga wat 450 a Najeriya.

Jami’in gwamnatin wanda ba ya so a ambaci sunan sa, ya ce Jonathan ne ya sa hannun, domin tun daga ranar 23 Ga Afrilu, 2013 yarjejeniyar (Power Purchase Agreement, PPA) ta fara aiki, kafin Muhammdu Buhari ya hau mulki.

An watsa wannan ikirari da babban jami’in Fadar Shugaban Kasa ya yi a kafafen yada labarai da dama, ciki har da jaridar PUNCH.

Jangwangwamar Yadda Najeriya Ke Biyar Bilyoyin Nairori Ladar Kwangilar Da Ko Falankin Katako Ba A Buga Ba:

Kwangilar gida tashar lantarki ta Azura dai ta zama tonon sililin wata sabuwar harkalla ‘yan makonnin da suka gabata.

1. Takardun bayanan da suka fado hannun PREMIUM TIMES, sun nuna: Najeriya za ta biya Azura dala bilyan 1.2 idan har bayan rattaba hannun yarjejeniyar sai ta nemi ta fasa gina tashar, wato ta soke kwangilar (PPOP a Turance).

2. Tuni dama ta rattaba hannun yarda za ta biya dala milyan 30 zuwa dala milyan 33 a kowane wata ga kamfanin Azura. Wadannan ladar sa wutar ce, ko da kuwa an kunna makunni ba a samu harke ko da mai karfin hasken cocila an raba wa Kamfanin Rarraba Hasken Lantarki na Kasa ba (TCN).

3. Najeriya kuma ta na biyan naira milyan 700 duk wata matsayin kudaden cike gibin tashin farashin dala a Najeriya.

A Soke Kwangilar Azura, Cike Ta Ke Da Hatsarin Gaske -Majalisar Dattawa: Kwanan nan sai Majalisar Dattawa ta ce a soke kwangilar, saboda cike da ke da cinikin biri a sama.

Cikin Rahoton Kwamitin Lantarki na Majalisar Dattawa, wanda Shugaban Kwamitin, Sanata Gabriel Suswam ya ce kulla wannan yarjejeniyar tamkar an jinginar da arzikin Najeriya ga Azura.

Yadda Jonathan Ya Yi Cinikin ‘Balan-balan’ A Matsayin Tashar Lantarki A Hannun Azura:

Yarjejeniyar gina tashar lantarki da kamfanin Azura wadda da har yau ko diga da cebur ba a kai wurin aiki ba, ba a lokaci daya aka kammala sa hannun ta ba.

Farko: An sa hannun farko a karkashin amincewar Jonathan, tsakanin Kamfanin Sayar Da Lantarki na NBET Plc, a madadin Najeriya da kuma Azura Power West Afrca, a ranar 22 Ga Afrilu, 2013. Kuma a cikin Fadar Shugaban Kasa aka yi taron rattaba hannu a yarjejeniyar.

Jaridu sun buga labarin yarjejeniyar a lokacin, ciki har da Business Day.

Yarjejeniyar ta kuma nuna cewa Azura zai zuba dala milyan 700 wajen aikin ginin, wanda zai samar da migawat na wuta 1000, tare da samar wa mutum 1000 aiki. Kuma ana sa ran za a kammala har a fara amfana a cikin 2016.

Yarjejeniya Ko Dai Kitso Da Kwarkwata Cikin Kai?

Sai dai kuma wasu takardun bayanan da PREMIUM TIMES ta samu sun nuna cewa Ministan Shari’a na Lokacin, Adoke Mohammed, ya ki rattaba hannun amincewa yarjejeniyar ta zama doka. Saboda ya hango cewa an shirya wa Najeriya shigo-,shigo din da zai yi sanadiyyar tatsar kudin ta masu tsananin yawa, ko da kuwa ba a gudanar da aikin ba.

Adoke da Ministar Harkokin Kudade ta lokacin sun rika yin karakainar wasiku tsakanin su, da kuma tsakanin Adoke da Fadar Shugaban Kasa, ya na nuna musu hatsarin da Najeriya za ta shiga idan a matsayin sa na Ministan Shari’a ya sa hannu yarjejeniyar ta zama doka.

Adoke ya ce yarjejeniyar ka iya janyo kudaden da ke asusun ajiyar Najeriya na kasar waje su rika komawa aljihun kamfanin Azura.

Wasikar farko da Adoke ya rubuta, inda ya ce ya ki amincewa da yarjejeniyar, har sai an gyara wasu wuraren da ya nemi a gyara, ya rubuta ta ne a ranar 24 Ga Yuli, 2014.

Yarjejenia ta 13. 1.2 ce Adoke ya fi jajircewa a sake, inda ya nemi a cire inda aka ce: “Idan aka samu sabani to Najeriya ta sallamar tare da fawwala wa kotu umarnin a biya Azura hakkokin sa daga cikin kadarori ko kudaden shigar Najeriya.”

A karshe Adoke ya rubuta shawara ga Jonathan cewa ya umarci Okonjo-Iweala ta shigar da wuraren da ya nemi a gyara a cikin yarjejeniyar.

Bakin Alkalami Ya Bushe: Amma fa yarjejeniya ba ta kammalu ba tukunna.

PREMIUM TIMES ta gano cewa ba a kai ga yin wani abu ba, har ‘yan sauran watannin da suka rage wa Jonathan suka cika, ya fadi zabe Buhari ya hau mulki a ranar 29 Ga Mayu, 2015.

Yadda Buhari Ya Sa Hannu Cinikin ‘Goriba’ A Matsayin Tashar Wutar Lantarki:

An samu gagarimar matsala dangane da kwangilar tun daga ranar da aka rantsar da Buhari.

1. Bai nada Ministoci ba tun cikin Mayu sai cikin Nuwamba, ballantana ministoci su rika bibiyar tunatar masa da batun yarjejeniyar kan wuraren da ya kamata a yi wa kwaskwarima, kamar yadda Adoke ya rubuta cewa lallai a yi haka tun a zamanin Jonathan.

2. Wasu ‘yan kumumuwa sun rika matsa-lamba ga Buhari cewa ya sa hannun amincewa ga aikin ginin tashar lantarkin, duk kuwa da cewa babu ministoci.

4. Buhari ya sa hannun amincewa a ranar 21 Ga Agusta, 2015, cewa a gina Azura-Edo Independent Power Plant mai karfin wuta migawat 450.

Yanzu haka PREMIUM TIMES ta mallaki kwafen wannan yarjejeniya a hannun ta.

GASKIYAR MAGANA: Ikirarin da jami’in Fadar Shugaban Kasa ya yi cewa Goodluck Jonathan ne ya sa hannu a kwangilar, ba gaskiya ya furta ba.

Shi kan sa Shugaban Kwamitin Makamashi, Sanata Suswam a takardar da ya karanta, ya tabbatar da haka.

BINCIKEN PREMIUM TIMES: BUHARI ne ya sa wa yarjejeniyar hannu.

Tags: AbujaJonatahnLabaraiNewsOkonjo-IwealaPREMIUM TIMES
Previous Post

Kashe-kashen Kudancin Kaduna na ramuwar-gayya ne, ba kisan-kare-dangi ba ne – Kwamandan Sojoji

Next Post

A-YI-TA-TA-KARE: Cikakken raddin da Magu ya maida wa Minista Malami kan zargin yin sata-ta-saci-sata

Ashafa Murnai

Ashafa Murnai

Next Post
FITO NA FITO: Magu ya kalubalanci Malami ya kawo shaida guda daya tal inda ya karbi toshiyar baki

A-YI-TA-TA-KARE: Cikakken raddin da Magu ya maida wa Minista Malami kan zargin yin sata-ta-saci-sata

Binciko

No Result
View All Result
Karanta

Ramadan Kareem AD

Sabbin Labarai

  • Uba Sani ya yi sabbin nade-nade 27, ya nada Sani Liman shugaban ma’aikatan fadar gwamnati
  • SHUGABANCIN MAJALISAR DATTAWA: ‘A saka min wahalar da na yi wa APC, a ba ni shugabancin Majalisar Dattawa’ – Osita Izunaso
  • SHUGABANCIN MAJALISA: ‘Ba zan janye wa kowa ba, amma na ‘jone’ da guruf ɗin Abdul’aziz Yari’ – Orji Kalu
  • Kamfanin mai na kasa ya kara kudin litar mai daga N189 zuwa N537
  • SHARI’AR ZAƁEN SHUGABAN ƘASA: Peter Obi ya nemi kotu ta ɗage sauraren shari’ar da ya maka Tinubu

Abinda masu karatu ke fadi

  • auto verkopen on ZAMFARA: Mahara sun gudu sun bar bindigar harbo jiragen sama a dajin Gumi da Bukkuyum -Inji ‘Yan Sanda
  • Laser-Haarentfernung mit hygienischen Bedingungen und aktuellen Gesundheitsstandards in der Türkei on An yi min murɗiya ne a zaɓen APC, ban yarda ba sai an sake zaɓe – Korafin Bashir Ahmad
  • Call Girls Sehore on Ƙungiya ta yi kira ga gwamnati ta ware kuɗaɗe domin samar da dabarun bada tazarar Iyali
  • buy aged stripe account on Hukumar NBC ta gayyaci mai gabatar da shirin ‘Berekete’, bayan macen da ta kona gashin kan yarinya barkatai, ta sha mari barkatai a hannun sa
  • research and survey on Gwamnan Edo ya bijire wa umarnin kotu, ya ce sai mai shaidar rigakafin korona zai yi sallar jam’i a masallaci

Fanni

Tweets by PTimesHausa
  • All Homepage Blocks
  • Home
  • Home
  • Main Home

© 2023 JNews - Premium WordPress news & magazine theme by Jegtheme.

No Result
View All Result
  • Labarai
  • Labarai daga Jihohi
  • Wasanni
  • Kiwon Lafiya
  • Nishadi
  • Bidiyo da Hotuna

© 2023 JNews - Premium WordPress news & magazine theme by Jegtheme.