• PREMIUM TIMES |
  • Tallata Hajar ka |
  • Adireshin mu |
  • PTCIJ |
  • Dubawa
Premium Times Hausa
  • Labarai
    • All
    • Duniya
    Tambuwal and Atiku

    FIDDA-GWANIN PDP 2023: Tambuwal ya janye ya ce ya na bayan Atiku

    An yi min murɗiya ne a zaɓen APC, ban yarda ba  sai an sake zaɓe – Korafin Bashir Ahmad

    An yi min murɗiya ne a zaɓen APC, ban yarda ba sai an sake zaɓe – Korafin Bashir Ahmad

    An yi amfani da ƴan daba ne aka kada ni – Bashir Ahmed

    An yi amfani da ƴan daba ne aka kada ni – Bashir Ahmed

    Da Ɗan bindiga da ‘Deliget’, Ɗanjuma ne da Ɗanjummai – Shehu Sani

    Da Ɗan bindiga da ‘Deliget’, Ɗanjuma ne da Ɗanjummai – Shehu Sani

    ZAƁEN FIDDA GWANI: Fintirin Adamawa, Kashim ɗin Bauchi, Uban Makurɗi, Abachan Kano, Ashirun Kaduna sun yi nasara zaɓe na Jam’iyyar PDP

    ZAƁEN FIDDA GWANI: Fintirin Adamawa, Kashim ɗin Bauchi, Uban Makurɗi, Abachan Kano, Ashirun Kaduna sun yi nasara zaɓe na Jam’iyyar PDP

    Peter Obi ya fice daga PDP

    Peter Obi ya fice daga PDP

    TATTAUNAWA DA SARAKI:’Idan na zama shugaban ƙasa zan magance aringizon kuɗaɗen da ake yi wajen bayar da kwangiloli’

    TATTAUNAWA DA SARAKI:’Idan na zama shugaban ƙasa zan magance aringizon kuɗaɗen da ake yi wajen bayar da kwangiloli’

    Dino Melaye

    Dino Melaye ya sha ƙasa a zaben fidda gwani na jam’iyyar PDP a Kogi

    EFCC ta cafke Okorocha bayan mamaye gidan sa da jami’an tsaro suka yi tun 11 na safe

    EFCC ta cafke Okorocha bayan mamaye gidan sa da jami’an tsaro suka yi tun 11 na safe

  • Labarai daga Jihohi
  • Wasanni
    CHAMPIONS LEAGUE: Ko dai tsinuwar Yaya Toure ta yi tasiri kan Pep Guardiola?

    CHAMPIONS LEAGUE: Ko dai tsinuwar Yaya Toure ta yi tasiri kan Pep Guardiola?

    PILLARS SUN KIRA RUWA: Daga yanzu a Abuja za su rika wasan gida kuma an zaftare musu maki 3

    PILLARS SUN KIRA RUWA: Daga yanzu a Abuja za su rika wasan gida kuma an zaftare musu maki 3

    Yadda Kanawa suka yi ragaraga da motar ƴan  Katsina United saboda Pillars ta buga kunnen doki a Kano

    Yadda Kanawa suka yi ragaraga da motar ƴan Katsina United saboda Pillars ta buga kunnen doki a Kano

    GHANA vs NAJERIYA: Ko Najeriya za ta kauce wa ɗauko buhun kunya na 26 a hannun ‘Black Stars’?

    GHANA vs NAJERIYA: Ko Najeriya za ta kauce wa ɗauko buhun kunya na 26 a hannun ‘Black Stars’?

    Barcelona ta yi wa Madrid dukan kabarin kishiya, ba sani ba sabo ta zura mata kwallaye 4 babu ko ɗaya

    Barcelona ta yi wa Madrid dukan kabarin kishiya, ba sani ba sabo ta zura mata kwallaye 4 babu ko ɗaya

    ‘CHAMPIONS LEAGUE’: Yadda Benzama ya ceto Madrid daga rijiya gaba dubu, ya kori PSG kuma ya dawo da martabar sa a duniyar ƙwallo

    ‘CHAMPIONS LEAGUE’: Yadda Benzama ya ceto Madrid daga rijiya gaba dubu, ya kori PSG kuma ya dawo da martabar sa a duniyar ƙwallo

    YAƘIN UKRANIYA YA CI ƘUNGIYAR CHELSEA: ‘Zan sayar da kulob ɗin na sadaukar da kuɗin ga tallafin waɗanda yaƙin Ukraniya ya kassara’ -Abramovich, mai ƙungiyar kuma ɗan asalin Rasha

    YAƘIN UKRANIYA YA CI ƘUNGIYAR CHELSEA: ‘Zan sayar da kulob ɗin na sadaukar da kuɗin ga tallafin waɗanda yaƙin Ukraniya ya kassara’ -Abramovich, mai ƙungiyar kuma ɗan asalin Rasha

    RASHA: FIFA da UEFA sun dakatar da ƙungiyoyin Rasha buga wasannin ƙwallon Turai da duniya baki ɗaya

    RASHA: FIFA da UEFA sun dakatar da ƙungiyoyin Rasha buga wasannin ƙwallon Turai da duniya baki ɗaya

    KYAUTAR NAIRA MILIYAN 2: Allah ya saka wa Ahmed Musa, ina kira ga ‘yan wasa na yanzu su yi tattali don gaba – Obiekwue

    KYAUTAR NAIRA MILIYAN 2: Allah ya saka wa Ahmed Musa, ina kira ga ‘yan wasa na yanzu su yi tattali don gaba – Obiekwue

  • Kiwon Lafiya
  • Nishadi
  • Bidiyo da Hotuna
    KURUNKUS: Malami ya fito takarar gwamnan Kebbi, ya ce jama’ar jihar ne suka tilasta masa ya fito

    KURUNKUS: Malami ya fito takarar gwamnan Kebbi, ya ce jama’ar jihar ne suka tilasta masa ya fito

    2023: Ɗan takarar shugaban kasa, Rotimi Amaechi ya ziyarci masarautar Dutse

    2023: Ɗan takarar shugaban kasa, Rotimi Amaechi ya ziyarci masarautar Dutse

    LABARI CIKIN HOTUNA: Yadda ƴaƴan jam’iyyar APC da dubban mutanen Kaduna suka yi wa Sanata Uba Sani goma ta arziki

    LABARI CIKIN HOTUNA: Yadda ƴaƴan jam’iyyar APC da dubban mutanen Kaduna suka yi wa Sanata Uba Sani goma ta arziki

    BIDIYO: Shin zaka iya zama da mai dauke da cutar Kanjamau? – Ra’ayoyin mutane

    BIDIYO: Shin zaka iya zama da mai dauke da cutar Kanjamau? – Ra’ayoyin mutane

    Dalilin da ya sa muka yi tattaki har Dubai domin taya Aisha Buhari murnar zagayowar ranar haihuwar ta – Matan Gwamnonin Najeriya

    Dalilin da ya sa muka yi tattaki har Dubai domin taya Aisha Buhari murnar zagayowar ranar haihuwar ta – Matan Gwamnonin Najeriya

    BIDIYO: Yadda ‘yan bindiga suka rika jibga ta kafin a biya naira 50,000 kudin fansa – Dattijo Saidu Dabo

    BIDIYO: Yadda ‘yan bindiga suka rika jibga ta kafin a biya naira 50,000 kudin fansa – Dattijo Saidu Dabo

    ‘Yan mata marasa aure sun fi matan aure amfani da magungunan takaita Iyali – Ma’aikatar Lafiya

    ‘Yan mata marasa aure sun fi matan aure amfani da magungunan takaita Iyali – Ma’aikatar Lafiya

    BIDIYO: Kwalaben ruwan maganin rigakafin Korona sama da Miliyan daya da aka lalata a Abuja saboda sun gama aiki kafin a dirka wa ‘yan Najeriya

    BIDIYO: Kwalaben ruwan maganin rigakafin Korona sama da Miliyan daya da aka lalata a Abuja saboda sun gama aiki kafin a dirka wa ‘yan Najeriya

    BIDIYO: RIKICIN BILLIRI: Yadda muka rasa ‘yan uwa da dukiyoyin mu a rikicin sarauta – Galadiman Tangale

    BIDIYO: RIKICIN BILLIRI: Yadda muka rasa ‘yan uwa da dukiyoyin mu a rikicin sarauta – Galadiman Tangale

No Result
View All Result
  • Labarai
    • All
    • Duniya
    Tambuwal and Atiku

    FIDDA-GWANIN PDP 2023: Tambuwal ya janye ya ce ya na bayan Atiku

    An yi min murɗiya ne a zaɓen APC, ban yarda ba  sai an sake zaɓe – Korafin Bashir Ahmad

    An yi min murɗiya ne a zaɓen APC, ban yarda ba sai an sake zaɓe – Korafin Bashir Ahmad

    An yi amfani da ƴan daba ne aka kada ni – Bashir Ahmed

    An yi amfani da ƴan daba ne aka kada ni – Bashir Ahmed

    Da Ɗan bindiga da ‘Deliget’, Ɗanjuma ne da Ɗanjummai – Shehu Sani

    Da Ɗan bindiga da ‘Deliget’, Ɗanjuma ne da Ɗanjummai – Shehu Sani

    ZAƁEN FIDDA GWANI: Fintirin Adamawa, Kashim ɗin Bauchi, Uban Makurɗi, Abachan Kano, Ashirun Kaduna sun yi nasara zaɓe na Jam’iyyar PDP

    ZAƁEN FIDDA GWANI: Fintirin Adamawa, Kashim ɗin Bauchi, Uban Makurɗi, Abachan Kano, Ashirun Kaduna sun yi nasara zaɓe na Jam’iyyar PDP

    Peter Obi ya fice daga PDP

    Peter Obi ya fice daga PDP

    TATTAUNAWA DA SARAKI:’Idan na zama shugaban ƙasa zan magance aringizon kuɗaɗen da ake yi wajen bayar da kwangiloli’

    TATTAUNAWA DA SARAKI:’Idan na zama shugaban ƙasa zan magance aringizon kuɗaɗen da ake yi wajen bayar da kwangiloli’

    Dino Melaye

    Dino Melaye ya sha ƙasa a zaben fidda gwani na jam’iyyar PDP a Kogi

    EFCC ta cafke Okorocha bayan mamaye gidan sa da jami’an tsaro suka yi tun 11 na safe

    EFCC ta cafke Okorocha bayan mamaye gidan sa da jami’an tsaro suka yi tun 11 na safe

  • Labarai daga Jihohi
  • Wasanni
    CHAMPIONS LEAGUE: Ko dai tsinuwar Yaya Toure ta yi tasiri kan Pep Guardiola?

    CHAMPIONS LEAGUE: Ko dai tsinuwar Yaya Toure ta yi tasiri kan Pep Guardiola?

    PILLARS SUN KIRA RUWA: Daga yanzu a Abuja za su rika wasan gida kuma an zaftare musu maki 3

    PILLARS SUN KIRA RUWA: Daga yanzu a Abuja za su rika wasan gida kuma an zaftare musu maki 3

    Yadda Kanawa suka yi ragaraga da motar ƴan  Katsina United saboda Pillars ta buga kunnen doki a Kano

    Yadda Kanawa suka yi ragaraga da motar ƴan Katsina United saboda Pillars ta buga kunnen doki a Kano

    GHANA vs NAJERIYA: Ko Najeriya za ta kauce wa ɗauko buhun kunya na 26 a hannun ‘Black Stars’?

    GHANA vs NAJERIYA: Ko Najeriya za ta kauce wa ɗauko buhun kunya na 26 a hannun ‘Black Stars’?

    Barcelona ta yi wa Madrid dukan kabarin kishiya, ba sani ba sabo ta zura mata kwallaye 4 babu ko ɗaya

    Barcelona ta yi wa Madrid dukan kabarin kishiya, ba sani ba sabo ta zura mata kwallaye 4 babu ko ɗaya

    ‘CHAMPIONS LEAGUE’: Yadda Benzama ya ceto Madrid daga rijiya gaba dubu, ya kori PSG kuma ya dawo da martabar sa a duniyar ƙwallo

    ‘CHAMPIONS LEAGUE’: Yadda Benzama ya ceto Madrid daga rijiya gaba dubu, ya kori PSG kuma ya dawo da martabar sa a duniyar ƙwallo

    YAƘIN UKRANIYA YA CI ƘUNGIYAR CHELSEA: ‘Zan sayar da kulob ɗin na sadaukar da kuɗin ga tallafin waɗanda yaƙin Ukraniya ya kassara’ -Abramovich, mai ƙungiyar kuma ɗan asalin Rasha

    YAƘIN UKRANIYA YA CI ƘUNGIYAR CHELSEA: ‘Zan sayar da kulob ɗin na sadaukar da kuɗin ga tallafin waɗanda yaƙin Ukraniya ya kassara’ -Abramovich, mai ƙungiyar kuma ɗan asalin Rasha

    RASHA: FIFA da UEFA sun dakatar da ƙungiyoyin Rasha buga wasannin ƙwallon Turai da duniya baki ɗaya

    RASHA: FIFA da UEFA sun dakatar da ƙungiyoyin Rasha buga wasannin ƙwallon Turai da duniya baki ɗaya

    KYAUTAR NAIRA MILIYAN 2: Allah ya saka wa Ahmed Musa, ina kira ga ‘yan wasa na yanzu su yi tattali don gaba – Obiekwue

    KYAUTAR NAIRA MILIYAN 2: Allah ya saka wa Ahmed Musa, ina kira ga ‘yan wasa na yanzu su yi tattali don gaba – Obiekwue

  • Kiwon Lafiya
  • Nishadi
  • Bidiyo da Hotuna
    KURUNKUS: Malami ya fito takarar gwamnan Kebbi, ya ce jama’ar jihar ne suka tilasta masa ya fito

    KURUNKUS: Malami ya fito takarar gwamnan Kebbi, ya ce jama’ar jihar ne suka tilasta masa ya fito

    2023: Ɗan takarar shugaban kasa, Rotimi Amaechi ya ziyarci masarautar Dutse

    2023: Ɗan takarar shugaban kasa, Rotimi Amaechi ya ziyarci masarautar Dutse

    LABARI CIKIN HOTUNA: Yadda ƴaƴan jam’iyyar APC da dubban mutanen Kaduna suka yi wa Sanata Uba Sani goma ta arziki

    LABARI CIKIN HOTUNA: Yadda ƴaƴan jam’iyyar APC da dubban mutanen Kaduna suka yi wa Sanata Uba Sani goma ta arziki

    BIDIYO: Shin zaka iya zama da mai dauke da cutar Kanjamau? – Ra’ayoyin mutane

    BIDIYO: Shin zaka iya zama da mai dauke da cutar Kanjamau? – Ra’ayoyin mutane

    Dalilin da ya sa muka yi tattaki har Dubai domin taya Aisha Buhari murnar zagayowar ranar haihuwar ta – Matan Gwamnonin Najeriya

    Dalilin da ya sa muka yi tattaki har Dubai domin taya Aisha Buhari murnar zagayowar ranar haihuwar ta – Matan Gwamnonin Najeriya

    BIDIYO: Yadda ‘yan bindiga suka rika jibga ta kafin a biya naira 50,000 kudin fansa – Dattijo Saidu Dabo

    BIDIYO: Yadda ‘yan bindiga suka rika jibga ta kafin a biya naira 50,000 kudin fansa – Dattijo Saidu Dabo

    ‘Yan mata marasa aure sun fi matan aure amfani da magungunan takaita Iyali – Ma’aikatar Lafiya

    ‘Yan mata marasa aure sun fi matan aure amfani da magungunan takaita Iyali – Ma’aikatar Lafiya

    BIDIYO: Kwalaben ruwan maganin rigakafin Korona sama da Miliyan daya da aka lalata a Abuja saboda sun gama aiki kafin a dirka wa ‘yan Najeriya

    BIDIYO: Kwalaben ruwan maganin rigakafin Korona sama da Miliyan daya da aka lalata a Abuja saboda sun gama aiki kafin a dirka wa ‘yan Najeriya

    BIDIYO: RIKICIN BILLIRI: Yadda muka rasa ‘yan uwa da dukiyoyin mu a rikicin sarauta – Galadiman Tangale

    BIDIYO: RIKICIN BILLIRI: Yadda muka rasa ‘yan uwa da dukiyoyin mu a rikicin sarauta – Galadiman Tangale

No Result
View All Result
Premium Times Hausa
No Result
View All Result

FALLASA: Jonathan ko Buhari – wane dan kakuduba ne ya jinginar da Najeriya a yarjejeniyar gina Tashar Lantarki ta Azura?

Ashafa MurnaibyAshafa Murnai
July 30, 2020
in Rahotanni
0
FALLASA: Jonathan ko Buhari – wane dan kakuduba ne ya jinginar da Najeriya a yarjejeniyar gina Tashar Lantarki ta Azura?

Ranar Lahadin da ta wuce ne wani babban jami’in gwamnatin nan ya shaida wa ‘yan jarida a Abuja cewa, tsohon shugaban kasa Goodluck Jonathan ne ya sa hannun yarjejeniyar amincewa da wata cukuikuyayyar kwangilar gina tashar wutar lantarki da Azura.

A cikin yarjejeniyar mai cike da sarkakkiya, kamfanin zai gina tashar samar da hasken lantarki mai karfin wuta miga wat 450 a Najeriya.

Jami’in gwamnatin wanda ba ya so a ambaci sunan sa, ya ce Jonathan ne ya sa hannun, domin tun daga ranar 23 Ga Afrilu, 2013 yarjejeniyar (Power Purchase Agreement, PPA) ta fara aiki, kafin Muhammdu Buhari ya hau mulki.

An watsa wannan ikirari da babban jami’in Fadar Shugaban Kasa ya yi a kafafen yada labarai da dama, ciki har da jaridar PUNCH.

Jangwangwamar Yadda Najeriya Ke Biyar Bilyoyin Nairori Ladar Kwangilar Da Ko Falankin Katako Ba A Buga Ba:

Kwangilar gida tashar lantarki ta Azura dai ta zama tonon sililin wata sabuwar harkalla ‘yan makonnin da suka gabata.

1. Takardun bayanan da suka fado hannun PREMIUM TIMES, sun nuna: Najeriya za ta biya Azura dala bilyan 1.2 idan har bayan rattaba hannun yarjejeniyar sai ta nemi ta fasa gina tashar, wato ta soke kwangilar (PPOP a Turance).

2. Tuni dama ta rattaba hannun yarda za ta biya dala milyan 30 zuwa dala milyan 33 a kowane wata ga kamfanin Azura. Wadannan ladar sa wutar ce, ko da kuwa an kunna makunni ba a samu harke ko da mai karfin hasken cocila an raba wa Kamfanin Rarraba Hasken Lantarki na Kasa ba (TCN).

3. Najeriya kuma ta na biyan naira milyan 700 duk wata matsayin kudaden cike gibin tashin farashin dala a Najeriya.

A Soke Kwangilar Azura, Cike Ta Ke Da Hatsarin Gaske -Majalisar Dattawa: Kwanan nan sai Majalisar Dattawa ta ce a soke kwangilar, saboda cike da ke da cinikin biri a sama.

Cikin Rahoton Kwamitin Lantarki na Majalisar Dattawa, wanda Shugaban Kwamitin, Sanata Gabriel Suswam ya ce kulla wannan yarjejeniyar tamkar an jinginar da arzikin Najeriya ga Azura.

Yadda Jonathan Ya Yi Cinikin ‘Balan-balan’ A Matsayin Tashar Lantarki A Hannun Azura:

Yarjejeniyar gina tashar lantarki da kamfanin Azura wadda da har yau ko diga da cebur ba a kai wurin aiki ba, ba a lokaci daya aka kammala sa hannun ta ba.

Farko: An sa hannun farko a karkashin amincewar Jonathan, tsakanin Kamfanin Sayar Da Lantarki na NBET Plc, a madadin Najeriya da kuma Azura Power West Afrca, a ranar 22 Ga Afrilu, 2013. Kuma a cikin Fadar Shugaban Kasa aka yi taron rattaba hannu a yarjejeniyar.

Jaridu sun buga labarin yarjejeniyar a lokacin, ciki har da Business Day.

Yarjejeniyar ta kuma nuna cewa Azura zai zuba dala milyan 700 wajen aikin ginin, wanda zai samar da migawat na wuta 1000, tare da samar wa mutum 1000 aiki. Kuma ana sa ran za a kammala har a fara amfana a cikin 2016.

Yarjejeniya Ko Dai Kitso Da Kwarkwata Cikin Kai?

Sai dai kuma wasu takardun bayanan da PREMIUM TIMES ta samu sun nuna cewa Ministan Shari’a na Lokacin, Adoke Mohammed, ya ki rattaba hannun amincewa yarjejeniyar ta zama doka. Saboda ya hango cewa an shirya wa Najeriya shigo-,shigo din da zai yi sanadiyyar tatsar kudin ta masu tsananin yawa, ko da kuwa ba a gudanar da aikin ba.

Adoke da Ministar Harkokin Kudade ta lokacin sun rika yin karakainar wasiku tsakanin su, da kuma tsakanin Adoke da Fadar Shugaban Kasa, ya na nuna musu hatsarin da Najeriya za ta shiga idan a matsayin sa na Ministan Shari’a ya sa hannu yarjejeniyar ta zama doka.

Adoke ya ce yarjejeniyar ka iya janyo kudaden da ke asusun ajiyar Najeriya na kasar waje su rika komawa aljihun kamfanin Azura.

Wasikar farko da Adoke ya rubuta, inda ya ce ya ki amincewa da yarjejeniyar, har sai an gyara wasu wuraren da ya nemi a gyara, ya rubuta ta ne a ranar 24 Ga Yuli, 2014.

Yarjejenia ta 13. 1.2 ce Adoke ya fi jajircewa a sake, inda ya nemi a cire inda aka ce: “Idan aka samu sabani to Najeriya ta sallamar tare da fawwala wa kotu umarnin a biya Azura hakkokin sa daga cikin kadarori ko kudaden shigar Najeriya.”

A karshe Adoke ya rubuta shawara ga Jonathan cewa ya umarci Okonjo-Iweala ta shigar da wuraren da ya nemi a gyara a cikin yarjejeniyar.

Bakin Alkalami Ya Bushe: Amma fa yarjejeniya ba ta kammalu ba tukunna.

PREMIUM TIMES ta gano cewa ba a kai ga yin wani abu ba, har ‘yan sauran watannin da suka rage wa Jonathan suka cika, ya fadi zabe Buhari ya hau mulki a ranar 29 Ga Mayu, 2015.

Yadda Buhari Ya Sa Hannu Cinikin ‘Goriba’ A Matsayin Tashar Wutar Lantarki:

An samu gagarimar matsala dangane da kwangilar tun daga ranar da aka rantsar da Buhari.

1. Bai nada Ministoci ba tun cikin Mayu sai cikin Nuwamba, ballantana ministoci su rika bibiyar tunatar masa da batun yarjejeniyar kan wuraren da ya kamata a yi wa kwaskwarima, kamar yadda Adoke ya rubuta cewa lallai a yi haka tun a zamanin Jonathan.

2. Wasu ‘yan kumumuwa sun rika matsa-lamba ga Buhari cewa ya sa hannun amincewa ga aikin ginin tashar lantarkin, duk kuwa da cewa babu ministoci.

4. Buhari ya sa hannun amincewa a ranar 21 Ga Agusta, 2015, cewa a gina Azura-Edo Independent Power Plant mai karfin wuta migawat 450.

Yanzu haka PREMIUM TIMES ta mallaki kwafen wannan yarjejeniya a hannun ta.

GASKIYAR MAGANA: Ikirarin da jami’in Fadar Shugaban Kasa ya yi cewa Goodluck Jonathan ne ya sa hannu a kwangilar, ba gaskiya ya furta ba.

Shi kan sa Shugaban Kwamitin Makamashi, Sanata Suswam a takardar da ya karanta, ya tabbatar da haka.

BINCIKEN PREMIUM TIMES: BUHARI ne ya sa wa yarjejeniyar hannu.

Tags: AbujaJonatahnLabaraiNewsOkonjo-IwealaPREMIUM TIMES
Previous Post

Kashe-kashen Kudancin Kaduna na ramuwar-gayya ne, ba kisan-kare-dangi ba ne – Kwamandan Sojoji

Next Post

A-YI-TA-TA-KARE: Cikakken raddin da Magu ya maida wa Minista Malami kan zargin yin sata-ta-saci-sata

Next Post
FITO NA FITO: Magu ya kalubalanci Malami ya kawo shaida guda daya tal inda ya karbi toshiyar baki

A-YI-TA-TA-KARE: Cikakken raddin da Magu ya maida wa Minista Malami kan zargin yin sata-ta-saci-sata

Binciko

No Result
View All Result
Karanta

Ramadan Kareem AD

Sabbin Labarai

  • ƘURUNƘUS: Atiku Abubakar ya lashe zaɓen fidda ɗan takarar shugaban kasa na Jam’iyyar PDP
  • ZAƁEN FIDDA-GWANI: Cin hancin da ‘deliget’ za su karɓa a hannun ‘yan takara zai ƙasa dagula matsalolin da ƙasar nan ke fama da su -Sheikh Gumi
  • FIDDA-GWANIN PDP 2023: Tambuwal ya janye ya ce ya na bayan Atiku
  • IDO NA GANIN IDO: Dalilin baza jami’an mu filin zaɓen fidda-gwanin PDP a Abuja -EFCC
  • TURA TA KAI BANGO: Dalilin da ya sa dole na hakura da takarar sanatan Kebbi – Aliero

Abinda masu karatu ke fadi

  • Google on Masarautar Kano: Hassada Ta Sa Wasu Na Neman Wofintar Da Kokarin Su Danfodiyo! Daga Imam Murtadha Gusau
  • Kuşburnu Çekirdek Yağı on Dalilin da ya sa muka yi sallar Idi ranar Laraba a Bauchi, muka ki bin sanarwar Sarkin musulmi – Sheikh Dahiru Bauchi
  • Google on HARKALLAR BILIYAN 3.6: Ba nine Balan da ke jerin sunayen masu mallakin kamfanin Adda ba – Gwamna Bala
  • Google on SIYASAR ZAMFARA : Maitaimakawa tsohon dan takarar gwamna a APC akan harkar jarida ya sauya sheka
  • Google on RAMIN MUGUNTA: Yadda Boko Haram suka afkawa bam din da suka dana wa Sojojin Najeriya

Fanni

Tweets by PTimesHausa
  • All Homepage Blocks
  • Home
  • Home
  • Main Home

© 2022 JNews - Premium WordPress news & magazine theme by Jegtheme.

No Result
View All Result
  • Labarai
  • Labarai daga Jihohi
  • Wasanni
  • Kiwon Lafiya
  • Nishadi
  • Bidiyo da Hotuna

© 2022 JNews - Premium WordPress news & magazine theme by Jegtheme.