• PREMIUM TIMES |
  • Tallata Hajar ka |
  • Adireshin mu |
  • PTCIJ |
  • Dubawa
Premium Times Hausa
  • Labarai
    • All
    • Duniya
    JAllI-JOGAR BELIN DIEZANI A KOTUN LANDAN: Kotu ta hana Diezani fita yawon dare, da rana ma an ce ta maƙala na’urar gane duk lungun da ta shiga

    JAllI-JOGAR BELIN DIEZANI A KOTUN LANDAN: Kotu ta hana Diezani fita yawon dare, da rana ma an ce ta maƙala na’urar gane duk lungun da ta shiga

    Ƴan sanda sun damke wasu abokai ƴan kungiyar matsafa dake tsafi da kawunan mutane a Ilori

    Yadda ƴan sanda suka kama Ibrahim da ya yi garkuwa da Fatima, ya ƙarɓi kuɗi kuma ya yashe ta a Zariya

    Kotu ta kori gwamna Sule na Nasarawa, ta ce PDP ce ta yi nasara a zaɓen gwamna

    Kotu ta kori gwamna Sule na Nasarawa, ta ce PDP ce ta yi nasara a zaɓen gwamna

    Ku fito ku ceci mutanen jihar Kaduna kamar yadda kuka yi a zaben majalisun Tarayya da na sanatoci – Isah Ashiru

    An yi mana kwange a hukuncin kotu, za mu daukaka kara – Ashiru

    SSS

    TAKE HAƘƘIN ƊAN ADAM: Yadda SSS suka riƙa faffalla min mari, suka ja ni ƙasa girrrr, don kawai na ce su bi doka – Lauya Ogbankwa

    Muna ƙarancin malamai, a janye dokar hana ɗaukar sabbin malamai da gwamnatin tarayya ta ƙaƙaba – Jami’ar ABU

    Muna ƙarancin malamai, a janye dokar hana ɗaukar sabbin malamai da gwamnatin tarayya ta ƙaƙaba – Jami’ar ABU

    TONON ASIRI: An kama wani Dagaci cikin gungun mahara a lokacin batakashi da ‘Yan sanda

    ‘Yan bindiga sun kashe mutum shida a Kaduna

    Almajirai

    UNICEF ta saka Almajirai sama da 20,000 cikin rajistar tsarin agaza wa marasa karfi a Katsina

    Majalisar Tarayya ta ce a soke ƙarin kuɗin makaranta da aka yi wa ɗaliban jami’o’i da na Kwalejojin Gwamnatin Tarayya

    KALUBALEN DA KE GABAN MAJALISAR WAKILAI TA ƘASA: Gaganiya da matsalar raɗaɗin tsadar rayuwa, matsalar tsaro da sauran su da ake fuskanta a kasa

  • Labarai daga Jihohi
  • Wasanni
    Hukumar CAF za ta binciki yadda mahaifiyar ɗan wasa ta mutu cikin 1986, shi kuma ya ce atabau cikin 1990 ta haife shi

    A karo na Uku, Moroko za ta ɗauki baƙuncin gasar cin kofin kwallon ƙafa na nahiyar Afrika a Janairun 2025

    NFF ta sake nada Chris Danjuma a matsayin kocin Falconets

    NFF ta sake nada Chris Danjuma a matsayin kocin Falconets

    DARAJAR ƘWALLON ƘAFA TA KOMA SAUDIYA: Karim Benzema zai riƙa ɗaukar albashin kusan Naira Biliyan 100 a shekara, a ƙungiyar Al-Ittihad

    DARAJAR ƘWALLON ƘAFA TA KOMA SAUDIYA: Karim Benzema zai riƙa ɗaukar albashin kusan Naira Biliyan 100 a shekara, a ƙungiyar Al-Ittihad

    TSOHO MAI RAN ƘARFE: Obasanjo ya zura ƙwallaye uku a wasan sada zumuntar tsoffin ɗaliban sakandare

    TSOHO MAI RAN ƘARFE: Obasanjo ya zura ƙwallaye uku a wasan sada zumuntar tsoffin ɗaliban sakandare

    QATAR 2022: Yadda Croatia, ƙasa mai mutum miliyan 4 ta kori Brazil ƙasa mai mutum miliyan 216

    QATAR 2022: Yadda Croatia, ƙasa mai mutum miliyan 4 ta kori Brazil ƙasa mai mutum miliyan 216

    AMBALIYAR QATAR 2022: Spain ta kori kociya Luis Enrique bayan ta kwashi buhun kunya a hannun Marocco

    AMBALIYAR QATAR 2022: Spain ta kori kociya Luis Enrique bayan ta kwashi buhun kunya a hannun Marocco

    QATAR 2023: Yadda Walid, kociyan Morocco ya rikita duniyar ƙwallon ƙafa cikin watanni 4 kacal

    QATAR 2023: Yadda Walid, kociyan Morocco ya rikita duniyar ƙwallon ƙafa cikin watanni 4 kacal

    QATAR 2022: Dukkan ƙasashen Afrika 4 da su ka taɓa kai wasan kaiwa ga na kusa da na ƙarshe, su na da tauraro a jikin tutocin su

    QATAR 2022: Dukkan ƙasashen Afrika 4 da su ka taɓa kai wasan kaiwa ga na kusa da na ƙarshe, su na da tauraro a jikin tutocin su

    Abubuwan al’ajabi dangane da fatattakar da Morocco ta yi wa Spain daga Qatar 2022

    Abubuwan al’ajabi dangane da fatattakar da Morocco ta yi wa Spain daga Qatar 2022

  • Kiwon Lafiya
  • Nishadi
  • Bidiyo da Hotuna
    BIDIYO: Yadda rufe iyakar Najeriya da Nijar, ya jefa mu cikin tsananin fatara, da halin kakanikayi a yankin Katsina – Saidu

    BIDIYO: Yadda rufe iyakar Najeriya da Nijar, ya jefa mu cikin tsananin fatara, da halin kakanikayi a yankin Katsina – Saidu

    Yadda SSS da Jami’an Gidan Kurkuku suka kwashi ‘yan kallo a kotu, saboda Emefiele

    Yadda SSS da Jami’an Gidan Kurkuku suka kwashi ‘yan kallo a kotu, saboda Emefiele

    BIDIYO: ‘Duk wanda ya ci kuɗin Tallafin Korona a Jigawa sai ya amayo shi’ – Gwamna Namadi

    BIDIYO: ‘Duk wanda ya ci kuɗin Tallafin Korona a Jigawa sai ya amayo shi’ – Gwamna Namadi

    BIDIYO: ALhazan Kano sun gama shiri tsaf don ‘Hawan Arafat’ – Alhussain Maiwada

    BIDIYO: ALhazan Kano sun gama shiri tsaf don ‘Hawan Arafat’ – Alhussain Maiwada

    JERIN SUNAYE: Jami’o’i 51 da ba za su dauki dalibin da ya ci kasa da maki 180 a jarabawar JAMB ba

    TSARIN BAI WA ƊALIBAI RAMCE: Abubuwan da suka wajaba ɗalibai da iyaye su sani

    Buhari ya tashi zuwa Saudiyya, zai yi Umra ta ƙarshe a matsayin sa na shugaban kasa

    Buhari ya tashi zuwa Saudiyya, zai yi Umra ta ƙarshe a matsayin sa na shugaban kasa

    BIDIYO: Buri da fata na a 2023: Ra’ayoyin jama’a

    BIDIYO: Buri da fata na a 2023: Ra’ayoyin jama’a

    BIDIYO: Ƙogon Al’ajabi, ƙogon Waraka, Ƙogon biyan bukata a jihar Enugu

    BIDIYO: Ƙogon Al’ajabi, ƙogon Waraka, Ƙogon biyan bukata a jihar Enugu

    Mutanen Arewa na da alƙawari da sanin ya kamata, Tinubu za su yi saboda ƙauna da biyayyar da ya nuna wa Buhari – El- Rufai

    Mutanen Arewa na da alƙawari da sanin ya kamata, Tinubu za su yi saboda ƙauna da biyayyar da ya nuna wa Buhari – El- Rufai

No Result
View All Result
  • Labarai
    • All
    • Duniya
    JAllI-JOGAR BELIN DIEZANI A KOTUN LANDAN: Kotu ta hana Diezani fita yawon dare, da rana ma an ce ta maƙala na’urar gane duk lungun da ta shiga

    JAllI-JOGAR BELIN DIEZANI A KOTUN LANDAN: Kotu ta hana Diezani fita yawon dare, da rana ma an ce ta maƙala na’urar gane duk lungun da ta shiga

    Ƴan sanda sun damke wasu abokai ƴan kungiyar matsafa dake tsafi da kawunan mutane a Ilori

    Yadda ƴan sanda suka kama Ibrahim da ya yi garkuwa da Fatima, ya ƙarɓi kuɗi kuma ya yashe ta a Zariya

    Kotu ta kori gwamna Sule na Nasarawa, ta ce PDP ce ta yi nasara a zaɓen gwamna

    Kotu ta kori gwamna Sule na Nasarawa, ta ce PDP ce ta yi nasara a zaɓen gwamna

    Ku fito ku ceci mutanen jihar Kaduna kamar yadda kuka yi a zaben majalisun Tarayya da na sanatoci – Isah Ashiru

    An yi mana kwange a hukuncin kotu, za mu daukaka kara – Ashiru

    SSS

    TAKE HAƘƘIN ƊAN ADAM: Yadda SSS suka riƙa faffalla min mari, suka ja ni ƙasa girrrr, don kawai na ce su bi doka – Lauya Ogbankwa

    Muna ƙarancin malamai, a janye dokar hana ɗaukar sabbin malamai da gwamnatin tarayya ta ƙaƙaba – Jami’ar ABU

    Muna ƙarancin malamai, a janye dokar hana ɗaukar sabbin malamai da gwamnatin tarayya ta ƙaƙaba – Jami’ar ABU

    TONON ASIRI: An kama wani Dagaci cikin gungun mahara a lokacin batakashi da ‘Yan sanda

    ‘Yan bindiga sun kashe mutum shida a Kaduna

    Almajirai

    UNICEF ta saka Almajirai sama da 20,000 cikin rajistar tsarin agaza wa marasa karfi a Katsina

    Majalisar Tarayya ta ce a soke ƙarin kuɗin makaranta da aka yi wa ɗaliban jami’o’i da na Kwalejojin Gwamnatin Tarayya

    KALUBALEN DA KE GABAN MAJALISAR WAKILAI TA ƘASA: Gaganiya da matsalar raɗaɗin tsadar rayuwa, matsalar tsaro da sauran su da ake fuskanta a kasa

  • Labarai daga Jihohi
  • Wasanni
    Hukumar CAF za ta binciki yadda mahaifiyar ɗan wasa ta mutu cikin 1986, shi kuma ya ce atabau cikin 1990 ta haife shi

    A karo na Uku, Moroko za ta ɗauki baƙuncin gasar cin kofin kwallon ƙafa na nahiyar Afrika a Janairun 2025

    NFF ta sake nada Chris Danjuma a matsayin kocin Falconets

    NFF ta sake nada Chris Danjuma a matsayin kocin Falconets

    DARAJAR ƘWALLON ƘAFA TA KOMA SAUDIYA: Karim Benzema zai riƙa ɗaukar albashin kusan Naira Biliyan 100 a shekara, a ƙungiyar Al-Ittihad

    DARAJAR ƘWALLON ƘAFA TA KOMA SAUDIYA: Karim Benzema zai riƙa ɗaukar albashin kusan Naira Biliyan 100 a shekara, a ƙungiyar Al-Ittihad

    TSOHO MAI RAN ƘARFE: Obasanjo ya zura ƙwallaye uku a wasan sada zumuntar tsoffin ɗaliban sakandare

    TSOHO MAI RAN ƘARFE: Obasanjo ya zura ƙwallaye uku a wasan sada zumuntar tsoffin ɗaliban sakandare

    QATAR 2022: Yadda Croatia, ƙasa mai mutum miliyan 4 ta kori Brazil ƙasa mai mutum miliyan 216

    QATAR 2022: Yadda Croatia, ƙasa mai mutum miliyan 4 ta kori Brazil ƙasa mai mutum miliyan 216

    AMBALIYAR QATAR 2022: Spain ta kori kociya Luis Enrique bayan ta kwashi buhun kunya a hannun Marocco

    AMBALIYAR QATAR 2022: Spain ta kori kociya Luis Enrique bayan ta kwashi buhun kunya a hannun Marocco

    QATAR 2023: Yadda Walid, kociyan Morocco ya rikita duniyar ƙwallon ƙafa cikin watanni 4 kacal

    QATAR 2023: Yadda Walid, kociyan Morocco ya rikita duniyar ƙwallon ƙafa cikin watanni 4 kacal

    QATAR 2022: Dukkan ƙasashen Afrika 4 da su ka taɓa kai wasan kaiwa ga na kusa da na ƙarshe, su na da tauraro a jikin tutocin su

    QATAR 2022: Dukkan ƙasashen Afrika 4 da su ka taɓa kai wasan kaiwa ga na kusa da na ƙarshe, su na da tauraro a jikin tutocin su

    Abubuwan al’ajabi dangane da fatattakar da Morocco ta yi wa Spain daga Qatar 2022

    Abubuwan al’ajabi dangane da fatattakar da Morocco ta yi wa Spain daga Qatar 2022

  • Kiwon Lafiya
  • Nishadi
  • Bidiyo da Hotuna
    BIDIYO: Yadda rufe iyakar Najeriya da Nijar, ya jefa mu cikin tsananin fatara, da halin kakanikayi a yankin Katsina – Saidu

    BIDIYO: Yadda rufe iyakar Najeriya da Nijar, ya jefa mu cikin tsananin fatara, da halin kakanikayi a yankin Katsina – Saidu

    Yadda SSS da Jami’an Gidan Kurkuku suka kwashi ‘yan kallo a kotu, saboda Emefiele

    Yadda SSS da Jami’an Gidan Kurkuku suka kwashi ‘yan kallo a kotu, saboda Emefiele

    BIDIYO: ‘Duk wanda ya ci kuɗin Tallafin Korona a Jigawa sai ya amayo shi’ – Gwamna Namadi

    BIDIYO: ‘Duk wanda ya ci kuɗin Tallafin Korona a Jigawa sai ya amayo shi’ – Gwamna Namadi

    BIDIYO: ALhazan Kano sun gama shiri tsaf don ‘Hawan Arafat’ – Alhussain Maiwada

    BIDIYO: ALhazan Kano sun gama shiri tsaf don ‘Hawan Arafat’ – Alhussain Maiwada

    JERIN SUNAYE: Jami’o’i 51 da ba za su dauki dalibin da ya ci kasa da maki 180 a jarabawar JAMB ba

    TSARIN BAI WA ƊALIBAI RAMCE: Abubuwan da suka wajaba ɗalibai da iyaye su sani

    Buhari ya tashi zuwa Saudiyya, zai yi Umra ta ƙarshe a matsayin sa na shugaban kasa

    Buhari ya tashi zuwa Saudiyya, zai yi Umra ta ƙarshe a matsayin sa na shugaban kasa

    BIDIYO: Buri da fata na a 2023: Ra’ayoyin jama’a

    BIDIYO: Buri da fata na a 2023: Ra’ayoyin jama’a

    BIDIYO: Ƙogon Al’ajabi, ƙogon Waraka, Ƙogon biyan bukata a jihar Enugu

    BIDIYO: Ƙogon Al’ajabi, ƙogon Waraka, Ƙogon biyan bukata a jihar Enugu

    Mutanen Arewa na da alƙawari da sanin ya kamata, Tinubu za su yi saboda ƙauna da biyayyar da ya nuna wa Buhari – El- Rufai

    Mutanen Arewa na da alƙawari da sanin ya kamata, Tinubu za su yi saboda ƙauna da biyayyar da ya nuna wa Buhari – El- Rufai

No Result
View All Result
Premium Times Hausa
No Result
View All Result

A-YI-TA-TA-KARE: Cikakken raddin da Magu ya maida wa Minista Malami kan zargin yin sata-ta-saci-sata

Ashafa MurnaibyAshafa Murnai
July 30, 2020
in Babban Labari
0
FITO NA FITO: Magu ya kalubalanci Malami ya kawo shaida guda daya tal inda ya karbi toshiyar baki

PREMIUM TIMES na dauke da Cikakken raddin martani da Dakataccen Shugaban Rikon EFCC, Ibrahim Magu ya maida wa Ministan Shari’a, Abubakar Malami, wanda ya yi zargin cewa shi Magu na satar kudade da kadarorin da ya kwato daga barayin gwamnati.

Magu ya ce shi ba barawo ba ne, kuma bai taba satar ko sisin kwabon kowa ba.

Cikin wasikar da ya aika wa Shugaban Kwamitin da Shugaban Kasa ya kafa a binciki Magu, ya bayyana cewa Malami na jin haushin sa ne saboda ya yi ta kokarin yi wa aikin EFCC katsalandan, karan-tsaye da kuma uwa-makarbiya a kan wasu kadarori ko kudade da aka kwato. Ya kuma ce Malami ya sha gurgunta kokarin EFCC na dawo da wasu rikakkun masu laifin satar kudade ko zamba, domin a hukunta su.

Dalla-Dallar Raddin Magu Kan Malami:

1. Na ji dadi cikin farin ciki da har Shugaban Kwamiti ka ba ni damar kare ksi na. Dama haka ka’idar adalci a bisa tsarin gudanar da tuhuma ya tanadar.

2. Wannan amsa ko raddi ko kare kai na da zan yi, kamata ya yi a ce na takaita shi.

3.1 A karkashin iko na ban taba ban taba sayarwa ko bari a sayar da wasu kadarorin da aka kwato ba. Ban kuma taba karkatar da kwata kadara ko wasu kudade ba.

3.2 Batun shari’ar harkallar kwangilar P&ID dai alkalan Ingila har yabon EFCC suka yi, kuma da kundin bayanan da EFCC ta rubuta mai shafi fiye da 5,000 ne lauyoyin kasashen waje suka yi amfani wajen kama P&ID da laifi.

3.3 Ko ni ko ita EFCC din kan ta babu wanda ya taba yi wa wani alkali ko jami’in kotu wata barazana yayin gudanar da aikin sa.

3.4 A karkashin jagoranci na ba a ragargaji kukade ko an karkatar da su ko an yi wani abu a kudundune ba.

3.5 Ban taba karkatar da kudade ko kadarorin da aka kwato ba, ballantana har a ce na azurta kai na daga wadannan ksdarori da kudade.

3.6 EFCC na da akidar yin amfani da rubutaccen kwafen bayanai na shaida a dukkan ayyukan da ta ke gudanarwa, ciki har da binciken yadda aka kashe Kudaden Paris Club da duk wasu binciken.

Da Gudumar Gaskiya Ake Ruguza Tubalin Ginin Makaryaci -Magu

4. Ran ka ya dade ka san idan karairayi suka yi yawa, har aka rika maimaitawa ana nanatawa, to babu abin da zai wanke zargi ko wadannan karairayin sai makamin gaskiya kawai.

Wannan shi ne dalilin da zai sa na fito na fede bakin-biri har wutsiya.

Shi Mai Girma Ministan Shari’a da ya rika kitsa min sharri da karairayi, shi ne ma ya rika kokarin dakilewa da gurgunta duk wani kokarin nasarar da EFCC ke yi, ta hanyar yin karfa-karfa ko hana ruwa-gudu a kan wasu bincike ko kadarorin da EFCC ta kwato.

5. Sannan kuma EFCC ta rika samun tsaiko daga Ofishin Ministan Shari’a a kokarin da ya rika yi wajen gurgunta shirin dawo da wasu barayin gwamnati ko mazambata daga kasashen waje domin a hukunta su.

6. Ba kamar yadda aka yi min sharri cewa aikin da na ke yi a EFCC ba na yi da gaske kuma ba na aiki tare da nuna kishin kasa, to ga kwafe-kwafen bayanan tulin nasarorin da na samar a EFCC nan na hado maka da su, domin ka yi alkalanci ka gani.

7. Ran ka ya dade, na fahimci cewa an yi min zargi kan baturuwa shida ne. Don haka ni ma zan rarraba raddi na kan zargin zuwa gida shidan, ina bin su daya-bayan-daya ina amsawa.

Kokawar Malami Da Magu: Wanda ya raba fadan Mai Shari’a Da Dan Sanda bai sha Kallo Ba:

Martanin Ga Rahoton Kwamitin Shugaban Kasa Da Ya Binciki Kudade Da Kadarorin Da EFCC ta Kwato.

1. Ban yarda da sakamakon wannnao rahoto da ya ce an tabka rashin gsskiya, ‘yar-burum-burum da karkatar da kadarori a EFCC ba. Rahoton kirkirarren tuggu ne kawai don a bata min suna kuma a zubar da kimar EFCC.

Karairayi ne kawai aka kitsa mani. Ban saci ko sisin kwabo ba, ban karkatar da ko kadara guda daya ba.

Ina kalubakantar shi wanda ke zargi na ya kawo shaida ko da guda daya ce da ta nuna na karkatar da kudade ko kadarorin da aka kwato a karkashin yaki da cin hanci da rashawa da zambar kudade.

Wannan rahoto algungumanci ne kawai cike fal a ciki. Domin ba a bai wa Hukumar EFCC kwafen zarge-zargen da aka yi mata ba, ballantana a kira jami’an hukumar su kai ko su bayar da bayanin inda ‘yan kwamiti ke tababa, zargi ko Ikirarin an yi ba daidai ba.

Ya zama rahoton rashin adalci, tunda dai ni da ake zargi ba a gayyace ni na kare kai na ba. Wannan kuwa a duk duniya babu inda za a gamsu da irin wannan hukunci, domin ba a ji ta bakin wanda ake zargi ba.

Ni ban taba maida dalolin kudaden da EFCC ta kwato zuwa naira ba a rubuce. Babu inda na kira dala da naira ko sau daya. Idan akwai kuma to a bayar matsayin shaida a kai na.

Ban san inda su ka rakito adadin naira bilyan 39, 357,608, 119 43 ba, suka ce wai na makale kudaden ban saka su cikin adadin kudaden da na ce na kwato ba.

An Kure Ramin Karya:

Shi kan sa magulmacin da ya ce bai hada wa gwamnati da wadannan bilyan 39 da doriya ba, ai ya dawo ya ce kudaden su na Asusun Ajiyar Gwamnatin Tarayya a Babban Bankin CBN.

Wannan kuwa ya karyata duk wani makaryacin da ya ce na karkatar da kudaden ban lissafa da su ba.

Adadin kudaden da Kwamitin Binciken Kudade da Kadarorin Gwamnati da EFCC ta kwato, ya yi azarbabin zargi na da hukumar baki daya da karkatar da kudade. Bai yi la’akari da cewa akwai hukumomi da ma’aikatun da idan an kwato kudaden su da aka sace, to kai-tsaye su ake tura wa kudaden su a cikin asusun su, ba a cikin asusun gwamnatin tarayya na ba-daya da ke CBN ba.

Wadannan hukumomi kuwa sun hada da:

FIRS, NNPC, AMCON, Hukumar Kwastan ta Kasa, Bankunan Kasuwanci, da sauran wasu cibiyoyi da daidaikun jama’a.

Magu ya ci gaba da kan sa tare da hadawa da kwafen takardun hujjoji.

Cikin wadanda ya kara yin magana dalla-dalla, har da yadda jirgin ruwan da EFCC ta kama ya nutse cikin aljihun Malami.

Akwai sauran zarge-zarge da dama wadanda Magu ya rika bi filla-filla ya na cewa karairayi da sharri Minista Abubakar Malami ya yi masa

Cikin su akwai zargin sayar da motoci. Su ma Magu ya karyata tare da kawo hujjoji.

Ya kuma karyata cewa mazambata na ba shi toshiyar baki a shashantar da binciken su.

Sai zargin barun tsohuwar Ministar Harkokin Fetur lokacin Jonathan, wato Diezani Allison-Maduekwe da Magu ya ce ai Malami ne ma ya gurgunta shirin dawo da ita Najeriya domin a hukunta ta.

ABIN LURA: Dukkan zarge-zargen da Magu ke karyatawa, ya na yadawa da kwafen takardun shaidar da ya ce su ke tabbatar da gaskiyar sa.

Haka nan kuma duk wuraren da Magu ya zargi Minista Malami da yi wa EFCC kafar-ungulu, ya na kawo shaidar kwafe-kwafen takardun da ya ke cewa su ne shaidar irin kokarin yankan-,baya da kafar-ungulun da Minista Malami ya rika yi wa EFCC.

Akwai zarge-zargen da PREMIUM TIMES ba ta kawo su a wannan rahoton ba, saboda a baya ta buga rahoton su da kuma raddin da Magu ya mayar a kan su.

Tags: AbujaDannsandaHausaLabaraiMagumalamiNajeriyaPolicePREMIUM TIMES
Previous Post

FALLASA: Jonathan ko Buhari – wane dan kakuduba ne ya jinginar da Najeriya a yarjejeniyar gina Tashar Lantarki ta Azura?

Next Post

BIDIYO: Yadda wata ‘yar aiki ta kubuta da kyar daga ukubar uwargijiyarta a Abuja

Ashafa Murnai

Ashafa Murnai

Next Post
BIDIYO: Yadda wata ‘yar aiki ta kubuta da kyar daga ukubar uwargijiyarta a Abuja

BIDIYO: Yadda wata 'yar aiki ta kubuta da kyar daga ukubar uwargijiyarta a Abuja

Discussion about this post

Binciko

No Result
View All Result
Karanta

Ramadan Kareem AD

Sabbin Labarai

  • JAllI-JOGAR BELIN DIEZANI A KOTUN LANDAN: Kotu ta hana Diezani fita yawon dare, da rana ma an ce ta maƙala na’urar gane duk lungun da ta shiga
  • RA’AYIN PREMIUM TIMES: NAJERIYA@63: Lokacin Tashin Babban Yaya Tsaye Ya Yi, Ko Kuma Ya Dawwama A Girman Kwabo
  • Diezani ta bayyana a kotun Birtaniya, bayan zaman beli na tsawon shekaru takwas a birnin Landan
  • Jami’ar Jihar Chicago ta mika bayanan karatun Tinubu ga Atiku
  • CIRE TALLAFIN MAI: Ƙungiyar Kwadago ta dakatar da yajin aikin ta shirya farawa ranar Talata

Abinda masu karatu ke fadi

  • auto verkopen on ZAMFARA: Mahara sun gudu sun bar bindigar harbo jiragen sama a dajin Gumi da Bukkuyum -Inji ‘Yan Sanda
  • Laser-Haarentfernung mit hygienischen Bedingungen und aktuellen Gesundheitsstandards in der Türkei on An yi min murɗiya ne a zaɓen APC, ban yarda ba sai an sake zaɓe – Korafin Bashir Ahmad
  • Call Girls Sehore on Ƙungiya ta yi kira ga gwamnati ta ware kuɗaɗe domin samar da dabarun bada tazarar Iyali
  • buy aged stripe account on Hukumar NBC ta gayyaci mai gabatar da shirin ‘Berekete’, bayan macen da ta kona gashin kan yarinya barkatai, ta sha mari barkatai a hannun sa
  • research and survey on Gwamnan Edo ya bijire wa umarnin kotu, ya ce sai mai shaidar rigakafin korona zai yi sallar jam’i a masallaci

Fanni

Tweets by PTimesHausa
  • All Homepage Blocks
  • Home
  • Home
  • Main Home

© 2023 JNews - Premium WordPress news & magazine theme by Jegtheme.

No Result
View All Result
  • Labarai
  • Labarai daga Jihohi
  • Wasanni
  • Kiwon Lafiya
  • Nishadi
  • Bidiyo da Hotuna

© 2023 JNews - Premium WordPress news & magazine theme by Jegtheme.