• PREMIUM TIMES |
  • Tallata Hajar ka |
  • Adireshin mu |
  • PTCIJ |
  • Dubawa
Premium Times Hausa
  • Labarai
    • All
    • Duniya
    HANYAR DAMATURU ZUWA BIU: Yadda matafiya ke cin kwakwa Tsawon shekaru 9 an kasa kammala gyaran titin kilomita 125

    HANYAR DAMATURU ZUWA BIU: Yadda matafiya ke cin kwakwa Tsawon shekaru 9 an kasa kammala gyaran titin kilomita 125

    Kotu ta kwato maka-makan gidaje 48 a hannun tsohuwar Shugabar Hukumar NSITF

    KARKATAR DA NAIRA MILIYAN 289: EFCC ta gurfanar da wasu jami’an gwamnatin Katsina a kotu

    Gwamna Uba Sani ne ya yi  Ruwa ya yi Tsaki a takara ta ba mahaifina El-Rufai ba – Bello El-Rufai

    Gwamna Uba Sani ne ya yi Ruwa ya yi Tsaki a takara ta ba mahaifina El-Rufai ba – Bello El-Rufai

    FALLASA RUFA-RUFAR HADI SIRIKA: Majalisar Tarayya ta nemi Gwamnatin Tarayya ta dakatar da Nigeria Air

    FALLASA RUFA-RUFAR HADI SIRIKA: Majalisar Tarayya ta nemi Gwamnatin Tarayya ta dakatar da Nigeria Air

    Sanata Wamakko ya yi tir da kisan kiyashin da aka yi a tangaza, jihar Sokoto

    Sanata Wamakko ya yi tir da kisan kiyashin da aka yi a tangaza, jihar Sokoto

    Atiku ya kafa gaggan lauyoyi 18, ya ce su tashi tsaye su ƙwato masa ‘nasarar zaɓen sa’ daga hannun Tinubu

    SHARI’AR ZAƁEN SHUGABAN ƘASA: Atiku ya zargi INEC ta ƙin ba shi kwafen bayanan zaɓe duk da ya biya haƙƙin Naira miliyan 6 kuɗin karɓar bayanan

    Gwamnatin Zamfara ta zargin tsohon gwamna Matawalle da sace motocin gwamnatin jihar da wasu kayan gwamnati

    Gwamnatin Zamfara ta zargin tsohon gwamna Matawalle da sace motocin gwamnatin jihar da wasu kayan gwamnati

    Gwamnatin Kano ta rusa katafaren bene mai hawa uku da aka yi bisa filin gwamnati da Ganduje ya raba wa ƴan uwa da abokan arziki

    Gwamnatin Kano ta rusa katafaren bene mai hawa uku da aka yi bisa filin gwamnati da Ganduje ya raba wa ƴan uwa da abokan arziki

    TA’ADDANCI A JIHAR NEJA: Yadda ƴan ta’adda su ka ratsa garuruwa, kafin su  kai wa sojoji da mobal farmaki

    TSAUTSAYI: Yadda ‘yan bindiga suka ware da Lami Awarware da Haulatu bayan halartar taron rantsar da Uba Sani a Kaduna

  • Labarai daga Jihohi
  • Wasanni
    DARAJAR ƘWALLON ƘAFA TA KOMA SAUDIYA: Karim Benzema zai riƙa ɗaukar albashin kusan Naira Biliyan 100 a shekara, a ƙungiyar Al-Ittihad

    DARAJAR ƘWALLON ƘAFA TA KOMA SAUDIYA: Karim Benzema zai riƙa ɗaukar albashin kusan Naira Biliyan 100 a shekara, a ƙungiyar Al-Ittihad

    TSOHO MAI RAN ƘARFE: Obasanjo ya zura ƙwallaye uku a wasan sada zumuntar tsoffin ɗaliban sakandare

    TSOHO MAI RAN ƘARFE: Obasanjo ya zura ƙwallaye uku a wasan sada zumuntar tsoffin ɗaliban sakandare

    QATAR 2022: Yadda Croatia, ƙasa mai mutum miliyan 4 ta kori Brazil ƙasa mai mutum miliyan 216

    QATAR 2022: Yadda Croatia, ƙasa mai mutum miliyan 4 ta kori Brazil ƙasa mai mutum miliyan 216

    AMBALIYAR QATAR 2022: Spain ta kori kociya Luis Enrique bayan ta kwashi buhun kunya a hannun Marocco

    AMBALIYAR QATAR 2022: Spain ta kori kociya Luis Enrique bayan ta kwashi buhun kunya a hannun Marocco

    QATAR 2023: Yadda Walid, kociyan Morocco ya rikita duniyar ƙwallon ƙafa cikin watanni 4 kacal

    QATAR 2023: Yadda Walid, kociyan Morocco ya rikita duniyar ƙwallon ƙafa cikin watanni 4 kacal

    QATAR 2022: Dukkan ƙasashen Afrika 4 da su ka taɓa kai wasan kaiwa ga na kusa da na ƙarshe, su na da tauraro a jikin tutocin su

    QATAR 2022: Dukkan ƙasashen Afrika 4 da su ka taɓa kai wasan kaiwa ga na kusa da na ƙarshe, su na da tauraro a jikin tutocin su

    Abubuwan al’ajabi dangane da fatattakar da Morocco ta yi wa Spain daga Qatar 2022

    Abubuwan al’ajabi dangane da fatattakar da Morocco ta yi wa Spain daga Qatar 2022

    QATAR 2022: Ko ƙasashen Afrika za su fidda nahiyar jin kunya a duniyar ‘yan ƙwallo

    QATAR 2022: Ko ƙasashen Afrika za su fidda nahiyar jin kunya a duniyar ‘yan ƙwallo

    DAGARGAZA ARGENTINA: Ƙasar Saudiyya ta ba da hutun kwana Ɗaya a wataya

    DAGARGAZA ARGENTINA: Ƙasar Saudiyya ta ba da hutun kwana Ɗaya a wataya

  • Kiwon Lafiya
  • Nishadi
  • Bidiyo da Hotuna
    Buhari ya tashi zuwa Saudiyya, zai yi Umra ta ƙarshe a matsayin sa na shugaban kasa

    Buhari ya tashi zuwa Saudiyya, zai yi Umra ta ƙarshe a matsayin sa na shugaban kasa

    BIDIYO: Buri da fata na a 2023: Ra’ayoyin jama’a

    BIDIYO: Buri da fata na a 2023: Ra’ayoyin jama’a

    BIDIYO: Ƙogon Al’ajabi, ƙogon Waraka, Ƙogon biyan bukata a jihar Enugu

    BIDIYO: Ƙogon Al’ajabi, ƙogon Waraka, Ƙogon biyan bukata a jihar Enugu

    Mutanen Arewa na da alƙawari da sanin ya kamata, Tinubu za su yi saboda ƙauna da biyayyar da ya nuna wa Buhari – El- Rufai

    Mutanen Arewa na da alƙawari da sanin ya kamata, Tinubu za su yi saboda ƙauna da biyayyar da ya nuna wa Buhari – El- Rufai

    BIDIYO: NAJERIYA @62: Ra’ayoyin ‘yan Najeriya game da mulkin Buhari a tsawon shekaru 7 da suka gabata

    BIDIYO: NAJERIYA @62: Ra’ayoyin ‘yan Najeriya game da mulkin Buhari a tsawon shekaru 7 da suka gabata

    Buhari bai san ƴan ta’adda sun fidda bidiyon da suka ce sai sun sace shi da ni ba sai da na ziyarce shi – El-Rufai

    Buhari bai san ƴan ta’adda sun fidda bidiyon da suka ce sai sun sace shi da ni ba sai da na ziyarce shi – El-Rufai

    Dalilin da ya sa na raɗa wa wasu fitattun gine-gine, da titunan jihar Kaduna sunayen wasu fittattun ƴan asalin jihar

    Dalilin da ya sa na raɗa wa wasu fitattun gine-gine, da titunan jihar Kaduna sunayen wasu fittattun ƴan asalin jihar

    HOTUNA: Ɗan Autan marigayi tsohon sarkin Kano Ado Bayero, Mustapha Ado Bayero, ya auri mata biyu ranar Asabar a  Kano

    HOTUNA: Ɗan Autan marigayi tsohon sarkin Kano Ado Bayero, Mustapha Ado Bayero, ya auri mata biyu ranar Asabar a Kano

    BIDIYO: An yi wa ɗan takarar mu murɗiya a zaɓen fidda gwani na APC a Legas – Masu zanga-zanga

    BIDIYO: An yi wa ɗan takarar mu murɗiya a zaɓen fidda gwani na APC a Legas – Masu zanga-zanga

No Result
View All Result
  • Labarai
    • All
    • Duniya
    HANYAR DAMATURU ZUWA BIU: Yadda matafiya ke cin kwakwa Tsawon shekaru 9 an kasa kammala gyaran titin kilomita 125

    HANYAR DAMATURU ZUWA BIU: Yadda matafiya ke cin kwakwa Tsawon shekaru 9 an kasa kammala gyaran titin kilomita 125

    Kotu ta kwato maka-makan gidaje 48 a hannun tsohuwar Shugabar Hukumar NSITF

    KARKATAR DA NAIRA MILIYAN 289: EFCC ta gurfanar da wasu jami’an gwamnatin Katsina a kotu

    Gwamna Uba Sani ne ya yi  Ruwa ya yi Tsaki a takara ta ba mahaifina El-Rufai ba – Bello El-Rufai

    Gwamna Uba Sani ne ya yi Ruwa ya yi Tsaki a takara ta ba mahaifina El-Rufai ba – Bello El-Rufai

    FALLASA RUFA-RUFAR HADI SIRIKA: Majalisar Tarayya ta nemi Gwamnatin Tarayya ta dakatar da Nigeria Air

    FALLASA RUFA-RUFAR HADI SIRIKA: Majalisar Tarayya ta nemi Gwamnatin Tarayya ta dakatar da Nigeria Air

    Sanata Wamakko ya yi tir da kisan kiyashin da aka yi a tangaza, jihar Sokoto

    Sanata Wamakko ya yi tir da kisan kiyashin da aka yi a tangaza, jihar Sokoto

    Atiku ya kafa gaggan lauyoyi 18, ya ce su tashi tsaye su ƙwato masa ‘nasarar zaɓen sa’ daga hannun Tinubu

    SHARI’AR ZAƁEN SHUGABAN ƘASA: Atiku ya zargi INEC ta ƙin ba shi kwafen bayanan zaɓe duk da ya biya haƙƙin Naira miliyan 6 kuɗin karɓar bayanan

    Gwamnatin Zamfara ta zargin tsohon gwamna Matawalle da sace motocin gwamnatin jihar da wasu kayan gwamnati

    Gwamnatin Zamfara ta zargin tsohon gwamna Matawalle da sace motocin gwamnatin jihar da wasu kayan gwamnati

    Gwamnatin Kano ta rusa katafaren bene mai hawa uku da aka yi bisa filin gwamnati da Ganduje ya raba wa ƴan uwa da abokan arziki

    Gwamnatin Kano ta rusa katafaren bene mai hawa uku da aka yi bisa filin gwamnati da Ganduje ya raba wa ƴan uwa da abokan arziki

    TA’ADDANCI A JIHAR NEJA: Yadda ƴan ta’adda su ka ratsa garuruwa, kafin su  kai wa sojoji da mobal farmaki

    TSAUTSAYI: Yadda ‘yan bindiga suka ware da Lami Awarware da Haulatu bayan halartar taron rantsar da Uba Sani a Kaduna

  • Labarai daga Jihohi
  • Wasanni
    DARAJAR ƘWALLON ƘAFA TA KOMA SAUDIYA: Karim Benzema zai riƙa ɗaukar albashin kusan Naira Biliyan 100 a shekara, a ƙungiyar Al-Ittihad

    DARAJAR ƘWALLON ƘAFA TA KOMA SAUDIYA: Karim Benzema zai riƙa ɗaukar albashin kusan Naira Biliyan 100 a shekara, a ƙungiyar Al-Ittihad

    TSOHO MAI RAN ƘARFE: Obasanjo ya zura ƙwallaye uku a wasan sada zumuntar tsoffin ɗaliban sakandare

    TSOHO MAI RAN ƘARFE: Obasanjo ya zura ƙwallaye uku a wasan sada zumuntar tsoffin ɗaliban sakandare

    QATAR 2022: Yadda Croatia, ƙasa mai mutum miliyan 4 ta kori Brazil ƙasa mai mutum miliyan 216

    QATAR 2022: Yadda Croatia, ƙasa mai mutum miliyan 4 ta kori Brazil ƙasa mai mutum miliyan 216

    AMBALIYAR QATAR 2022: Spain ta kori kociya Luis Enrique bayan ta kwashi buhun kunya a hannun Marocco

    AMBALIYAR QATAR 2022: Spain ta kori kociya Luis Enrique bayan ta kwashi buhun kunya a hannun Marocco

    QATAR 2023: Yadda Walid, kociyan Morocco ya rikita duniyar ƙwallon ƙafa cikin watanni 4 kacal

    QATAR 2023: Yadda Walid, kociyan Morocco ya rikita duniyar ƙwallon ƙafa cikin watanni 4 kacal

    QATAR 2022: Dukkan ƙasashen Afrika 4 da su ka taɓa kai wasan kaiwa ga na kusa da na ƙarshe, su na da tauraro a jikin tutocin su

    QATAR 2022: Dukkan ƙasashen Afrika 4 da su ka taɓa kai wasan kaiwa ga na kusa da na ƙarshe, su na da tauraro a jikin tutocin su

    Abubuwan al’ajabi dangane da fatattakar da Morocco ta yi wa Spain daga Qatar 2022

    Abubuwan al’ajabi dangane da fatattakar da Morocco ta yi wa Spain daga Qatar 2022

    QATAR 2022: Ko ƙasashen Afrika za su fidda nahiyar jin kunya a duniyar ‘yan ƙwallo

    QATAR 2022: Ko ƙasashen Afrika za su fidda nahiyar jin kunya a duniyar ‘yan ƙwallo

    DAGARGAZA ARGENTINA: Ƙasar Saudiyya ta ba da hutun kwana Ɗaya a wataya

    DAGARGAZA ARGENTINA: Ƙasar Saudiyya ta ba da hutun kwana Ɗaya a wataya

  • Kiwon Lafiya
  • Nishadi
  • Bidiyo da Hotuna
    Buhari ya tashi zuwa Saudiyya, zai yi Umra ta ƙarshe a matsayin sa na shugaban kasa

    Buhari ya tashi zuwa Saudiyya, zai yi Umra ta ƙarshe a matsayin sa na shugaban kasa

    BIDIYO: Buri da fata na a 2023: Ra’ayoyin jama’a

    BIDIYO: Buri da fata na a 2023: Ra’ayoyin jama’a

    BIDIYO: Ƙogon Al’ajabi, ƙogon Waraka, Ƙogon biyan bukata a jihar Enugu

    BIDIYO: Ƙogon Al’ajabi, ƙogon Waraka, Ƙogon biyan bukata a jihar Enugu

    Mutanen Arewa na da alƙawari da sanin ya kamata, Tinubu za su yi saboda ƙauna da biyayyar da ya nuna wa Buhari – El- Rufai

    Mutanen Arewa na da alƙawari da sanin ya kamata, Tinubu za su yi saboda ƙauna da biyayyar da ya nuna wa Buhari – El- Rufai

    BIDIYO: NAJERIYA @62: Ra’ayoyin ‘yan Najeriya game da mulkin Buhari a tsawon shekaru 7 da suka gabata

    BIDIYO: NAJERIYA @62: Ra’ayoyin ‘yan Najeriya game da mulkin Buhari a tsawon shekaru 7 da suka gabata

    Buhari bai san ƴan ta’adda sun fidda bidiyon da suka ce sai sun sace shi da ni ba sai da na ziyarce shi – El-Rufai

    Buhari bai san ƴan ta’adda sun fidda bidiyon da suka ce sai sun sace shi da ni ba sai da na ziyarce shi – El-Rufai

    Dalilin da ya sa na raɗa wa wasu fitattun gine-gine, da titunan jihar Kaduna sunayen wasu fittattun ƴan asalin jihar

    Dalilin da ya sa na raɗa wa wasu fitattun gine-gine, da titunan jihar Kaduna sunayen wasu fittattun ƴan asalin jihar

    HOTUNA: Ɗan Autan marigayi tsohon sarkin Kano Ado Bayero, Mustapha Ado Bayero, ya auri mata biyu ranar Asabar a  Kano

    HOTUNA: Ɗan Autan marigayi tsohon sarkin Kano Ado Bayero, Mustapha Ado Bayero, ya auri mata biyu ranar Asabar a Kano

    BIDIYO: An yi wa ɗan takarar mu murɗiya a zaɓen fidda gwani na APC a Legas – Masu zanga-zanga

    BIDIYO: An yi wa ɗan takarar mu murɗiya a zaɓen fidda gwani na APC a Legas – Masu zanga-zanga

No Result
View All Result
Premium Times Hausa
No Result
View All Result

Gasar Hikayata ta BBC Hausa ta 2020: Ina mata marubuta? Ga damar nuna bajinta

Mohammed LerebyMohammed Lere
June 6, 2020
in Nishadi
0
Gasar Hikayata ta BBC Hausa ta 2020: Ina mata marubuta? Ga damar nuna bajinta

Hikayata

Kamar yadda aka sani cewa a shekarun baya BBC Hausa ta shirya Gasar Rubutun Ƙagaggun Labarai ta Mata da ta yi wa lakabi da Hikayata, a bana ma za a yi wannan gasa.

Ana kira ga mata marubuta su aiko da kagaggen labarun su domin fafatawa a wannan gasa.

Ka’idojin Shiga Gasar:

1.Dole ne duk wani labari da za a turo da nufin shiga gasar Hikayata ya cika wadannan sharuddan:

1.1.Dole ne labarin ya kasance gajere da bai haura kalma 1,000 zuwa 1,500;

1.2.Wajibi labarin ya kasance mace ce ko mata ne suka rubuta shi;

1.3.Lallai ne labarin ya kasance cikin ingantacciyar Hausa, da bin ka’idojin rubutu;

1.4.Wajibi ne mai turo da labarin ta kasance ta kai shekara 18 da haihuwa ko sama da haka. Ga masu turo da labarin hadin guiwa, wajibi ne ko waccensu ta kasance shekararta 18 ko sama da haka;

1.5.Dole ne wadda za ta turo da labarin ta zama ita ce ainihin wadda ta rubuta shi; ba a yarda wata ta aiko da labarin da wata ko wani ta ya rubuta ba;

1.6.Mata biyu za su iya shigar da labari daya a gasar, amma kada su wuce haka;

1.7.Ba a yarda mace daya ta aiko da labari fiye da daya ba;

1.8.Bai kamata rubutun ya kunshi wasu kalmomi da suka shafi batsa ba, ko yaba wa ta’addanci, ko bata wa yara ko kuma wasu gungun al’umma suna;

1.9.Matakin da alkalai za su dauka a kan cancantar labarin da aka turo shi ne na karshe. Ba za a iya kalubalantar hukuncin ba. BBC za ta watsa wasu daga cikin labaran da aka zaba a shirye-shiryenta, kuma za ta yi hakan ne da izinin masu rubutun. Za kuma a iya wallafa wasu daga cikin labaran a wani littafi, wanda kawo yanzu ba a tabbatar da yadda zai kasance ba, kuma hakan zai dogara ne da amincewar BBC. Ba tilas ba ne BBC ta watsa ko ta wallafa kowanne daga cikin labaran da aka turo.

Safiya Ahmad ta lashe gasar hikayata ta BBC Hausa

2.Turo da Labari:

2.1.Za a aiko da labaran ne ta email zuwa ga: labari.bbchausa@bbc.co.uk tare da wadannan bayanai na mai aikowar:

Suna (ko sunaye ga masu aiko da labarin hadin-guiwa)

Lambar waya (ko lambobin wayar ko wacce daga cikin masu aiko da labarin hadin guiwa)

Adireshi (ga masu turo labarin hadin guiwa, adireshin ko wacce)

Adireshin email (ga masu turo labarin hadin guiwa, adireshin email na ko wacce)

Gajeren tarihi (ga masu turo labarin hadin guiwa, gajeren tarihin ko wacce)

Takaitaccen bayani game da labarin

2.2. Ba za a karbi duk wani labari da bai cika wadannan sharudda ba.

2.3. Ba a yarda ma’aikatan BBC ko ‘yan uwansu su shiga wannan gasa ba.

2.4. BBC za ta yi aiki da duk wani bayani da mai shiga gasar ta aiko game da kanta, ta hanyar bin dokokin kare bayanai da aiki da Sanarwa Game da Tsare Sirrin Masu Shiga Gasar Hikayata ta BBC Hausa (za ku samu wannan a kasan wannan shafin)

2.5. Ba a yarda marubutan da suka yi zarra a gasar baya su shiga ta bana ba.

3. An bude shiga gasar da karfe 10.00 agogon GMT, wato karfe 11.00 agogon Najeriya da Nijar ranar 1 ga watan Yunin 2020.

4. Za a rufe karbar labarai ranar 24 ga watan Agusta 2020 da karfe 11.59 agogon GMT. Duk wacce ta aiko da labarinta bayan nan ba za a karba ba.

Za ki ga sakon godiya bayan kin aiko da labarinki. Sai dai kuma saboda yawan sakonnin da muke samu, ba zai yiwu mu amsa tambaya game da ko wanne labari ba.

5. Wajibi ne labarin da za a aiko ya kasance aikin wadda ta turo da shi, kuma ya dace da ka’idojin da aka shimfida. Kada labarin ya shiga hakkin wani (wanda ya hada da bayanan sirri), kuma kada a bata wa wani suna ko a aikata abin da ya saba wa doka.

BBC ba za ta dauki alhakin komai ba idan masu shiga wannan gasa suka yi biris da wadannan ka’idoji, sannan kuma masu shiga gasar sun amince su bai wa BBC cikakkiyar kariya daga duk wani ikirari da wani zai yi sakamakon yin karan-tsaye ga wadannan ka’idoji.

6. Idan aka zabi labari ya kai mataki na gaba, to za a nemi wadda ta turo da shi ta cike wani fom wanda zai bai wa BBC damar watsa labarin, za kuma a iya bukatar marubuciyar ta nadi labarinta domin a watsa. Idan BBC ta yanke shawarar wallafa littafi mai dauke da wasu daga cikin labaran da aka zaba, fom din zai ba ta damar sanya labarin a cikin littafin.

Wadanda suka yi ta daya, da ta biyu, da ta uku ne kawai za su samu kyauta: Dalar Amurka 2,000 da lambar yabo ga labarin da ya zo na daya; dalar Amurka 1,000 da lambar yabo ga labarin da ya zo na biyu; da dalar Amurka 500 da lambar yabo ga labarin da ya yi na uku. Za kuma a ambaci marubuta wadansu labaran wadanda suka cancanci yabo.

7. Duk wacce ta turo da labarinta, to ta amince kenan ta yi aiki da sharuddan da wadannan ka’idoji suka gindaya.

8. Matakin Farko – Tantancewa

A cikin ma’aunin da za a yi amfani da shi don tantance labaran da aka turo akwai:

Labari ya kasance kirkirar shi aka yi, ma’ana ba kwafo shi aka yi ba.

Amfani da kwarewa, ma’ana labari ya zama mai jan hankali da taurarin da suka dace;

Bin ka’idojin nahawu da na rubutun Hausa

9. Wasu kwararru za su tantance dukkan labaran bisa ka’idojin da aka shimfida, sannan su zabi labarai 25.

Daga nan za a mika labaran da aka zaba ko aka tantance ga alkalan gasar. Za a sanar da wadanda aka zabi labaransu yayin wannan tantancewa a makon da ke farawa daga ranar 1 ga watan Oktoba 2020.

10. Mataki na Biyu – Matakin Alkalanci da zaben labarin da ya yi zarra

10.1. Alkalan za su karanta su kuma tattauna kan labaran.

10.2. Za a sanar da marubuta ukun da labaransu suka yi zarra tsakanin ranakun 18 zuwa 20 ga watan Nuwamba 2020.

11. Hukuncin alkalan shi ne na karshe. Ba za a tuntubi wadanda ba su yi nasara ba kuma ba za a mayar musu da amsa kan labaran da suka turo ba.

12. BBC ka iya gayyatar wadanda suka yi nasara da wasu wadanda labaransu suka cancanci yabo, domin halartar taron bayar da kyaututtuka a Abuja. (BBC za ta dauki nauyin kudin mota da masauki wanda bai wuce kima ba. Wadanda aka gayyata su ne ke da alhakin nema wa kansu izinin shiga Najeriya idan su ba ‘yan kasar ba ne).

13. BBC na da ikon soke ko cire dukkan labarin da ya saba wa ko wanne daga cikin wadannan ka’idojin.

14. BBC na da ikon sauya wadannan ka’idojin a kowanne lokaci, ciki har da sauya hanyoyin zaben ko kuma alkalan. Idan hakan ta kasance, to za a sanar a wannan shafin na intanet: bbchausa.com.

15. An tsara wadannan Ka’idojin ne bisa tanade-tanaden dokokin Ingila da Wales.

Zaku iya samun karin bayani a shafin BBC Hausa.

Tags: AbujaBBC HausaHausaHikayataLabaraiNajeriyaNewsPREMIUM TIMES
Previous Post

TARO: Shugabanin kasashen duniya sun tattauna hanyoyin samar maganin rigakafi wa kowa da kowa

Next Post

Kotu ta jadddada wa INEC karfin iko soke jam’iyyun da suka kasa tabuka komai lokacin zabe

Mohammed Lere

Mohammed Lere

Next Post
Election Materials

Kotu ta jadddada wa INEC karfin iko soke jam'iyyun da suka kasa tabuka komai lokacin zabe

Discussion about this post

Binciko

No Result
View All Result
Karanta

Ramadan Kareem AD

Sabbin Labarai

  • ƘARFIN HALI: Na san Kwankwaso na Villa yau, amma da mun haɗu da na gaura masa mari – Ganduje
  • ‘Yan sanda sun kama mutum 57 da suka kwashe ‘ganimar’ kayan gine-ginen da aka rusa a Kano
  • NUC ta baiwa Farfesa Gwarzo shaidar amincewa da fara karatu a jami’o’in Canadian, Abuja da Franco-British, Kaduna
  • SHARI’AR ZAƁEN SHUGABAN ƘASA: Peter Obi na so kotu ta ba shi iznin yi wa wasu jami’an ICT na INEC tambayoyi
  • TATTALIN ARZIKI: Ɗanyen man Najeriya ya fara kwantai a duniya, bayan Chana, Turai da Indiya sun koma sayen na Rasha mai rahusa sosai

Abinda masu karatu ke fadi

  • auto verkopen on ZAMFARA: Mahara sun gudu sun bar bindigar harbo jiragen sama a dajin Gumi da Bukkuyum -Inji ‘Yan Sanda
  • Laser-Haarentfernung mit hygienischen Bedingungen und aktuellen Gesundheitsstandards in der Türkei on An yi min murɗiya ne a zaɓen APC, ban yarda ba sai an sake zaɓe – Korafin Bashir Ahmad
  • Call Girls Sehore on Ƙungiya ta yi kira ga gwamnati ta ware kuɗaɗe domin samar da dabarun bada tazarar Iyali
  • buy aged stripe account on Hukumar NBC ta gayyaci mai gabatar da shirin ‘Berekete’, bayan macen da ta kona gashin kan yarinya barkatai, ta sha mari barkatai a hannun sa
  • research and survey on Gwamnan Edo ya bijire wa umarnin kotu, ya ce sai mai shaidar rigakafin korona zai yi sallar jam’i a masallaci

Fanni

Tweets by PTimesHausa
  • All Homepage Blocks
  • Home
  • Home
  • Main Home

© 2023 JNews - Premium WordPress news & magazine theme by Jegtheme.

No Result
View All Result
  • Labarai
  • Labarai daga Jihohi
  • Wasanni
  • Kiwon Lafiya
  • Nishadi
  • Bidiyo da Hotuna

© 2023 JNews - Premium WordPress news & magazine theme by Jegtheme.