Shugaban majalisar Dattawa, Ahmed Lawan ya karanta wasikar Shugaban Kasa Muhammadu Buhari a Zauren majalisar Dattijai ranar Talata.
A wasikar Buhari ya roki majalisar ta amince da sunayen jakadu 42 da yake so ya nada a kasashen duniya.
Ga sunayen su C. O Nwachukwu (Abia), A. Kefas (Adamawa), R. U Brown (Akwa Ibom), G. A, Odidibo (Anambra), O. C Onowu (Anambra), Y. S Sulieman (Bauchi), E. S Agbana (Bayelsa), B. B.M Okoyen (Bayelsa), G. M Okoko (Benue), A. M Garba (Borno), M. I Bashir (Borno).
Others are, M. O Abang (Cross River), A. E Alote (Cross River), G. E Edokpa (Edo), A. M Maduwike (Enugu), Adamu Lamua (Gombe), Innocent Iwejuo (Imo), A. S Abubakar (Jigawa), Y. A Ahmed (Jigawa), S. D Umar (Kaduna), A. A Sule (Kano), G. Y Hamza (Kano), N. Rini (Katsina), Ahmed Rimawa (Katsina), M. Manu (Kebbi) and I. R Ocheni (Kogi).
I. A Yusuf (Kogi), M. Abdulraheem (Kwara), W. A Adedeji (Lagos), A. U Ogah (Nasarawa), A. A Musa (Niger), N. A Kolo (Niger), H. O Olaniyon (Ogun), A. R Adejola (Ogun), O. E Awe (Ondo), O. O Aluko (Osun), E. A, Alatishe (Osun), V. A Adeleke (Oyo), M. S Adamu (Plateau), I. N Charles (Rivers), M. Ifu (Taraba), B. B Hamman (Yobe).
Bayan haka shugaba Buhari ya aiak da sunaye biyu domin majalisa ta amince da su darektocin hukumar NDIC.
An aika da sunayen Diana Okonta (Kudu Maso Kudu) Yiana Kali (Arewa Maso Gabas).
Bayan haka kuma Buhari ya aika da sunayen mambobin hukumar NLRC. Wadanda aka nada sun hada da Jummai Audi, Shugaba; Edele Chima, Kwamishina; Bassey Dan, Kwamishina da Mohammed Ibrahim, Kwamishina.