• PREMIUM TIMES |
  • Tallata Hajar ka |
  • Adireshin mu |
  • PTCIJ |
  • Dubawa
Premium Times Hausa
  • Labarai
    • All
    • Duniya
    TA’ADDANCI A JIHAR NEJA: Yadda ƴan ta’adda su ka ratsa garuruwa, kafin su  kai wa sojoji da mobal farmaki

    TSAUTSAYI: Yadda ‘yan bindiga suka ware da Lami Awarware da Haulatu bayan halartar taron rantsar da Uba Sani a Kaduna

    Sojojin Najariya sun kara ragargaza wa Boko Haram motocin yaki bakwai

    Sojoji sun dagargaza matatun mai 47 sun kama barayin mai 65 – Hedikwatar tsaro na kasa

    HAJJI 2023: Yadda jirgin maniyyatan Jigawa ya koma Kano ba shiri, bayan ya samu matsala cikin sararin samaniyar Kamaru

    HAJJI 2023: Yadda jirgin maniyyatan Jigawa ya koma Kano ba shiri, bayan ya samu matsala cikin sararin samaniyar Kamaru

    GANAWAR TINUBU DA NLC: Ƙungiyar Ƙwadago ta ce a tilas a soke ƙarin kuɗin mai, an shammaci ‘yan Najeriya

    GANAWAR TINUBU DA NLC: Ƙungiyar Ƙwadago ta ce a tilas a soke ƙarin kuɗin mai, an shammaci ‘yan Najeriya

    Buhari-signing-2020-budget

    Gwamnatin tsohon shugaban kasa Buhari ta sanar da sabbin nade-nade a daidai ana rantsar da Tinubu shugaban kasa

    Minista Sadiya ta miƙa ragamar Ma’aikatar Harkokin Jinƙai ga Babban Sakatare

    Minista Sadiya ta miƙa ragamar Ma’aikatar Harkokin Jinƙai ga Babban Sakatare

    2015-2023: ‘Na yi sukuwa ta lafiya, na kai zamiya lafiya’ – Buhari

    BANKWANA DA BUHARI: ‘Tinubu yau mafarkin ka ya zama gaskiya, Allah ya sa ka kai Najeriya fiye da inda na kai ta’ – Nasihar Buhari ga Asiwaju

    Tsakanin Sanata Barau da Gwamna Ganduje, Daga Jaafar Jaafar

    Ba zan jira Litinin ba, tun Lahadi zan mika mulki ga Abba Gida-Gida in kama gaba na – Ganduje

    RANTSAR DA TINUBU: Kotun Koli ta yi watsi da karar rashin cancantar Tinubu shiga zaɓen 2023

    RANTSAR DA TINUBU: Kotun Koli ta yi watsi da karar rashin cancantar Tinubu shiga zaɓen 2023

  • Labarai daga Jihohi
  • Wasanni
    TSOHO MAI RAN ƘARFE: Obasanjo ya zura ƙwallaye uku a wasan sada zumuntar tsoffin ɗaliban sakandare

    TSOHO MAI RAN ƘARFE: Obasanjo ya zura ƙwallaye uku a wasan sada zumuntar tsoffin ɗaliban sakandare

    QATAR 2022: Yadda Croatia, ƙasa mai mutum miliyan 4 ta kori Brazil ƙasa mai mutum miliyan 216

    QATAR 2022: Yadda Croatia, ƙasa mai mutum miliyan 4 ta kori Brazil ƙasa mai mutum miliyan 216

    AMBALIYAR QATAR 2022: Spain ta kori kociya Luis Enrique bayan ta kwashi buhun kunya a hannun Marocco

    AMBALIYAR QATAR 2022: Spain ta kori kociya Luis Enrique bayan ta kwashi buhun kunya a hannun Marocco

    QATAR 2023: Yadda Walid, kociyan Morocco ya rikita duniyar ƙwallon ƙafa cikin watanni 4 kacal

    QATAR 2023: Yadda Walid, kociyan Morocco ya rikita duniyar ƙwallon ƙafa cikin watanni 4 kacal

    QATAR 2022: Dukkan ƙasashen Afrika 4 da su ka taɓa kai wasan kaiwa ga na kusa da na ƙarshe, su na da tauraro a jikin tutocin su

    QATAR 2022: Dukkan ƙasashen Afrika 4 da su ka taɓa kai wasan kaiwa ga na kusa da na ƙarshe, su na da tauraro a jikin tutocin su

    Abubuwan al’ajabi dangane da fatattakar da Morocco ta yi wa Spain daga Qatar 2022

    Abubuwan al’ajabi dangane da fatattakar da Morocco ta yi wa Spain daga Qatar 2022

    QATAR 2022: Ko ƙasashen Afrika za su fidda nahiyar jin kunya a duniyar ‘yan ƙwallo

    QATAR 2022: Ko ƙasashen Afrika za su fidda nahiyar jin kunya a duniyar ‘yan ƙwallo

    DAGARGAZA ARGENTINA: Ƙasar Saudiyya ta ba da hutun kwana Ɗaya a wataya

    DAGARGAZA ARGENTINA: Ƙasar Saudiyya ta ba da hutun kwana Ɗaya a wataya

    QATAR 2022: 2:1: Saudiyya ta kafa tarihin karya gadara da tutiyar buga wasan Agentina 36 a jere babu rashin nasara

    QATAR 2022: 2:1: Saudiyya ta kafa tarihin karya gadara da tutiyar buga wasan Agentina 36 a jere babu rashin nasara

  • Kiwon Lafiya
  • Nishadi
  • Bidiyo da Hotuna
    Buhari ya tashi zuwa Saudiyya, zai yi Umra ta ƙarshe a matsayin sa na shugaban kasa

    Buhari ya tashi zuwa Saudiyya, zai yi Umra ta ƙarshe a matsayin sa na shugaban kasa

    BIDIYO: Buri da fata na a 2023: Ra’ayoyin jama’a

    BIDIYO: Buri da fata na a 2023: Ra’ayoyin jama’a

    BIDIYO: Ƙogon Al’ajabi, ƙogon Waraka, Ƙogon biyan bukata a jihar Enugu

    BIDIYO: Ƙogon Al’ajabi, ƙogon Waraka, Ƙogon biyan bukata a jihar Enugu

    Mutanen Arewa na da alƙawari da sanin ya kamata, Tinubu za su yi saboda ƙauna da biyayyar da ya nuna wa Buhari – El- Rufai

    Mutanen Arewa na da alƙawari da sanin ya kamata, Tinubu za su yi saboda ƙauna da biyayyar da ya nuna wa Buhari – El- Rufai

    BIDIYO: NAJERIYA @62: Ra’ayoyin ‘yan Najeriya game da mulkin Buhari a tsawon shekaru 7 da suka gabata

    BIDIYO: NAJERIYA @62: Ra’ayoyin ‘yan Najeriya game da mulkin Buhari a tsawon shekaru 7 da suka gabata

    Buhari bai san ƴan ta’adda sun fidda bidiyon da suka ce sai sun sace shi da ni ba sai da na ziyarce shi – El-Rufai

    Buhari bai san ƴan ta’adda sun fidda bidiyon da suka ce sai sun sace shi da ni ba sai da na ziyarce shi – El-Rufai

    Dalilin da ya sa na raɗa wa wasu fitattun gine-gine, da titunan jihar Kaduna sunayen wasu fittattun ƴan asalin jihar

    Dalilin da ya sa na raɗa wa wasu fitattun gine-gine, da titunan jihar Kaduna sunayen wasu fittattun ƴan asalin jihar

    HOTUNA: Ɗan Autan marigayi tsohon sarkin Kano Ado Bayero, Mustapha Ado Bayero, ya auri mata biyu ranar Asabar a  Kano

    HOTUNA: Ɗan Autan marigayi tsohon sarkin Kano Ado Bayero, Mustapha Ado Bayero, ya auri mata biyu ranar Asabar a Kano

    BIDIYO: An yi wa ɗan takarar mu murɗiya a zaɓen fidda gwani na APC a Legas – Masu zanga-zanga

    BIDIYO: An yi wa ɗan takarar mu murɗiya a zaɓen fidda gwani na APC a Legas – Masu zanga-zanga

No Result
View All Result
  • Labarai
    • All
    • Duniya
    TA’ADDANCI A JIHAR NEJA: Yadda ƴan ta’adda su ka ratsa garuruwa, kafin su  kai wa sojoji da mobal farmaki

    TSAUTSAYI: Yadda ‘yan bindiga suka ware da Lami Awarware da Haulatu bayan halartar taron rantsar da Uba Sani a Kaduna

    Sojojin Najariya sun kara ragargaza wa Boko Haram motocin yaki bakwai

    Sojoji sun dagargaza matatun mai 47 sun kama barayin mai 65 – Hedikwatar tsaro na kasa

    HAJJI 2023: Yadda jirgin maniyyatan Jigawa ya koma Kano ba shiri, bayan ya samu matsala cikin sararin samaniyar Kamaru

    HAJJI 2023: Yadda jirgin maniyyatan Jigawa ya koma Kano ba shiri, bayan ya samu matsala cikin sararin samaniyar Kamaru

    GANAWAR TINUBU DA NLC: Ƙungiyar Ƙwadago ta ce a tilas a soke ƙarin kuɗin mai, an shammaci ‘yan Najeriya

    GANAWAR TINUBU DA NLC: Ƙungiyar Ƙwadago ta ce a tilas a soke ƙarin kuɗin mai, an shammaci ‘yan Najeriya

    Buhari-signing-2020-budget

    Gwamnatin tsohon shugaban kasa Buhari ta sanar da sabbin nade-nade a daidai ana rantsar da Tinubu shugaban kasa

    Minista Sadiya ta miƙa ragamar Ma’aikatar Harkokin Jinƙai ga Babban Sakatare

    Minista Sadiya ta miƙa ragamar Ma’aikatar Harkokin Jinƙai ga Babban Sakatare

    2015-2023: ‘Na yi sukuwa ta lafiya, na kai zamiya lafiya’ – Buhari

    BANKWANA DA BUHARI: ‘Tinubu yau mafarkin ka ya zama gaskiya, Allah ya sa ka kai Najeriya fiye da inda na kai ta’ – Nasihar Buhari ga Asiwaju

    Tsakanin Sanata Barau da Gwamna Ganduje, Daga Jaafar Jaafar

    Ba zan jira Litinin ba, tun Lahadi zan mika mulki ga Abba Gida-Gida in kama gaba na – Ganduje

    RANTSAR DA TINUBU: Kotun Koli ta yi watsi da karar rashin cancantar Tinubu shiga zaɓen 2023

    RANTSAR DA TINUBU: Kotun Koli ta yi watsi da karar rashin cancantar Tinubu shiga zaɓen 2023

  • Labarai daga Jihohi
  • Wasanni
    TSOHO MAI RAN ƘARFE: Obasanjo ya zura ƙwallaye uku a wasan sada zumuntar tsoffin ɗaliban sakandare

    TSOHO MAI RAN ƘARFE: Obasanjo ya zura ƙwallaye uku a wasan sada zumuntar tsoffin ɗaliban sakandare

    QATAR 2022: Yadda Croatia, ƙasa mai mutum miliyan 4 ta kori Brazil ƙasa mai mutum miliyan 216

    QATAR 2022: Yadda Croatia, ƙasa mai mutum miliyan 4 ta kori Brazil ƙasa mai mutum miliyan 216

    AMBALIYAR QATAR 2022: Spain ta kori kociya Luis Enrique bayan ta kwashi buhun kunya a hannun Marocco

    AMBALIYAR QATAR 2022: Spain ta kori kociya Luis Enrique bayan ta kwashi buhun kunya a hannun Marocco

    QATAR 2023: Yadda Walid, kociyan Morocco ya rikita duniyar ƙwallon ƙafa cikin watanni 4 kacal

    QATAR 2023: Yadda Walid, kociyan Morocco ya rikita duniyar ƙwallon ƙafa cikin watanni 4 kacal

    QATAR 2022: Dukkan ƙasashen Afrika 4 da su ka taɓa kai wasan kaiwa ga na kusa da na ƙarshe, su na da tauraro a jikin tutocin su

    QATAR 2022: Dukkan ƙasashen Afrika 4 da su ka taɓa kai wasan kaiwa ga na kusa da na ƙarshe, su na da tauraro a jikin tutocin su

    Abubuwan al’ajabi dangane da fatattakar da Morocco ta yi wa Spain daga Qatar 2022

    Abubuwan al’ajabi dangane da fatattakar da Morocco ta yi wa Spain daga Qatar 2022

    QATAR 2022: Ko ƙasashen Afrika za su fidda nahiyar jin kunya a duniyar ‘yan ƙwallo

    QATAR 2022: Ko ƙasashen Afrika za su fidda nahiyar jin kunya a duniyar ‘yan ƙwallo

    DAGARGAZA ARGENTINA: Ƙasar Saudiyya ta ba da hutun kwana Ɗaya a wataya

    DAGARGAZA ARGENTINA: Ƙasar Saudiyya ta ba da hutun kwana Ɗaya a wataya

    QATAR 2022: 2:1: Saudiyya ta kafa tarihin karya gadara da tutiyar buga wasan Agentina 36 a jere babu rashin nasara

    QATAR 2022: 2:1: Saudiyya ta kafa tarihin karya gadara da tutiyar buga wasan Agentina 36 a jere babu rashin nasara

  • Kiwon Lafiya
  • Nishadi
  • Bidiyo da Hotuna
    Buhari ya tashi zuwa Saudiyya, zai yi Umra ta ƙarshe a matsayin sa na shugaban kasa

    Buhari ya tashi zuwa Saudiyya, zai yi Umra ta ƙarshe a matsayin sa na shugaban kasa

    BIDIYO: Buri da fata na a 2023: Ra’ayoyin jama’a

    BIDIYO: Buri da fata na a 2023: Ra’ayoyin jama’a

    BIDIYO: Ƙogon Al’ajabi, ƙogon Waraka, Ƙogon biyan bukata a jihar Enugu

    BIDIYO: Ƙogon Al’ajabi, ƙogon Waraka, Ƙogon biyan bukata a jihar Enugu

    Mutanen Arewa na da alƙawari da sanin ya kamata, Tinubu za su yi saboda ƙauna da biyayyar da ya nuna wa Buhari – El- Rufai

    Mutanen Arewa na da alƙawari da sanin ya kamata, Tinubu za su yi saboda ƙauna da biyayyar da ya nuna wa Buhari – El- Rufai

    BIDIYO: NAJERIYA @62: Ra’ayoyin ‘yan Najeriya game da mulkin Buhari a tsawon shekaru 7 da suka gabata

    BIDIYO: NAJERIYA @62: Ra’ayoyin ‘yan Najeriya game da mulkin Buhari a tsawon shekaru 7 da suka gabata

    Buhari bai san ƴan ta’adda sun fidda bidiyon da suka ce sai sun sace shi da ni ba sai da na ziyarce shi – El-Rufai

    Buhari bai san ƴan ta’adda sun fidda bidiyon da suka ce sai sun sace shi da ni ba sai da na ziyarce shi – El-Rufai

    Dalilin da ya sa na raɗa wa wasu fitattun gine-gine, da titunan jihar Kaduna sunayen wasu fittattun ƴan asalin jihar

    Dalilin da ya sa na raɗa wa wasu fitattun gine-gine, da titunan jihar Kaduna sunayen wasu fittattun ƴan asalin jihar

    HOTUNA: Ɗan Autan marigayi tsohon sarkin Kano Ado Bayero, Mustapha Ado Bayero, ya auri mata biyu ranar Asabar a  Kano

    HOTUNA: Ɗan Autan marigayi tsohon sarkin Kano Ado Bayero, Mustapha Ado Bayero, ya auri mata biyu ranar Asabar a Kano

    BIDIYO: An yi wa ɗan takarar mu murɗiya a zaɓen fidda gwani na APC a Legas – Masu zanga-zanga

    BIDIYO: An yi wa ɗan takarar mu murɗiya a zaɓen fidda gwani na APC a Legas – Masu zanga-zanga

No Result
View All Result
Premium Times Hausa
No Result
View All Result

Mu yi koyi da tawali’un Manzon Allah (SAW), Daga Imam Murtadha Gusau

Premium Times HausabyPremium Times Hausa
May 5, 2020
in Ra'ayi
0
Imam Murtada Gusau

Imam Murtada Gusau

Da Sunan Allah, Mai Rahama, Mai Jin Kai

Dukkan godiya ta tabbata ga Allah mabuwayi, tsarkakakken Sarki. Tsira da aminci su tabbata ga fiyayyen halitta, Annabin karshe, Annabi Muhammad (SAW), da alayensa da sahabbansa da kuma wadanda suka bi su da kyautatawa har zuwa ranar sakamako.

Ya ku ‘yan uwa na masu girma, masu albarka, masu daraja, lallai mu sani, Manzon Allah (SAW) ya kasance mai gayar tawali’u, mai gayar kankan da kai. Yazo a cikin tarihinsa cewa, saboda gayar tawali’unsa, mafi yawan lokuta shi yake yiwa kansa hidima, kuma yakan taimaka wa iyalinsa a cikin ayyuka na yau da kullum na cikin gida. Akwai ma wani Sahabinsa da yake cewa, sun je kasuwa tare da Manzon Allah (SAW), sai yayi sayayya, sai yayi nufin ya rike masa abin da ya saya din, sai Manzon Allah (SAW) yace, a’a, sai dai ya rike da kansa. Har yake ce masa ma’abocin abu shi yafi cancanta da ya dauki abinsa. Haka nan yazo a kan cewa, akwai lokacin da Annabi (SAW) ya ziyarci Sahabinsa mai suna Sa’ad Dan Ubadah, da zai koma sai ya kawo dabba domin Manzon Allah (SAW) ya hau, sai ya hada shi da dan sa mai suna Qais domin ya raka shi.

Sai Manzon Allah ya hau dabbar yace wa Qais din ya hawo. Sai Qais din yace, a’a. Sai Manzon Allah (SAW) yace masa ko dai ya hawo, ko ya koma. Wato saboda Manzon Allah (SAW) ba ya son ya kasance shi yana tafiya kan dabba alhali shi kuma Qais yana bin sa a kasa. Wannan shi ma ya nuna tawali’u na Manzon Allah (SAW).

Akwai wani lokacin da suna cikin tafiya da Abdullahi Dan Abbas, sai ya kasance yana tafiya a bayansa, sai Manzon Allah (SAW) yace masa yazo daura da shi, sai abin yayi wa Abdullahi Dan Abbas nauyi, amma kasantuwar ya ga haka Manzon Allah (SAW) yake so, sai yazo daura da shi din suka ci gaba da tafiya, wanda shi ma wannan yana alamta muna tawali’un Manzon Allah (SAW).

Akwai lokacin da Manzon Allah (SAW) yayi tafiya shi da wasu Sahabbansa, sai suka bukatu da su yanka dabba, sai wani cikinsu yace shi zai yanka dabbar, wani yace shi zai yi fida, wani kuma yace shi zai daddatsa ta, sai Manzon (SAW) yace; “Ni kuma zan nemo itacen da za’a dafa naman.” Mu dubi irin wannan tawali’u na Manzon Allah (S’AW). Akwai misalai da dama na tawali’unsa (SAW) ta fuskoki daban-daban, da lokaci ba zai bani damar kawo wa ba.

Ya ku jama’ah, wallahi Annabi (SAW) ba ya raina kowa. Ba ya wulakanta Dan Adam, sannan yana ba wa kowa girmansa da hakkinsa. Lallai da ace mutanen duniya za su yi koyi da tawali’un Manzon Allah (SAW), to da duniya ta zauna lafiya da taimakon Allah!

Sannan Manzon Allah (SAW) ya kasance bai taba cewa da mai yi masa hidima don me kayi kaza ba, sai dai yace; da kayi kaza da yafi.

Annabi (SAW) yana kiran kowa da kinayarsa domin girmamawa, yana sanya kinaya ga marasa kinaya, yana bawa wanda ya shigo wurinsa da matashinsa, idan kuwa yaki amincewa sai ya rarrashe shi har sai ya karba.

Manzon Allah (SAW) yana fitowa bayan bullowar rana, domin yanayin addu’a ne tsakanin alfijir da bullowar rana. Sannan idan ya shiga gida sai ya zauna a farkon wurin da ya samu a kowa.

Abun tambaya anan shine, shin don Allah yanzu haka muke? Shin don Allah muna yin koyi da Manzon Allah (SAW) a halayensa da tawali’un? Ya Allah, ka ba mu ikon yin koyi da halaye irin na Manzon Allah (SAW), amin.

Ya ku ‘yan uwa na masu daraja, kar mu zamanto marasa tawali’u, kar mu zamanto masu girman kai, kar mu zamanto masu raina bayin Allah ko masu wulakanta su saboda Allah ya bamu ilimi, kudi ko mukami. Mu sani, komai kudin ka, komai ilimin ka, haka ko wane irin mukami kake dashi, wallahi idan ka mutu ba’a rufe ka da ko kwabo. A yau kana iya sa shaddar dubu dari, amma da zaran ka mutu, da yadin dari biyu za’a rufe ka dashi. Ka mallaki bene hawa bakwai, amma idan ka mutu kabarinka bai wuce tsawon kafa biyu. Jikin nan naka da kake ta faman yiwa kwalliya, ka sani, da zarar ka mutu zai zamo abincin tsutsa ne. Komai kyawon halittar ka sai ka rube kamar yadda abinci ke rubewa ya zamo datti.

Kuma munin halittar ka ba yasa ayi maka likkafani dabam da na saura, wai don kadan ji sassauci.

Komai ilimi, kudi, mulki, karfi ko sarautarka, ba yasa a kara maka koda dakika idan kwanan ka ya kare. Komai dabarar ka sai ka mutu, don haka ‘yan uwa, mu rinka ganin darajar junanmu, kada mu bari duniya ta shagaltar damu har mu kai ranar da wani zai yi muna wanka sabanin kan mu, wani yasa muna tufafi sabanin kan mu, wani yayi muna tsarki sabanin kan mu, mu kasance a saman kafafun mu maimakon tafiya da kafafun wani, don ita duniya ba madawwama bace, don haka komai dadin kasuwa dole ta watse haka ma komai dadin duniya dole mu bar ta, ko muna so ko bamu so. Fatan mu shine, Allah yasa mu lashe jarrabawar duniya kamar lomar tuwo. Amin.

Ya Allah muna rokon ka, don tsarkin Sunayen ka, don so da kaunar da muke yiwa Manzon ka (SAW), Ya Allahu, Ya Rahmanu, Ya Hayyu, Ya Qayyumu, Ya Zal Jalali Wal Ikram, Ya Allah, muna tawassuli da ibadar da muke yi maka ta azumin wannan wata na Ramadan, Ya Allah ka kawo wa al’ummar Jihohin Zamfara da Kano, da dukkanin Jihohin Najeriya, da dukkanin ‘yan Najeriya baki daya dauki na musamman daga wurinka. Ya Allah, mun tuba, mun tuba, mun tuba, ka karbi tuban mu, ka gafarta muna, ka yafe muna, ka jikan mu, ka tausaya muna, ka dauke muna wannan jarabawa, ka yaye muna wannan musiba ta wannan annobar cutar coronavirus.

Ya Allah, mun yarda, mun amince, mun yi ikirari, cewa mu masu laifi ne, mu masu zunubi ne, mu ba kowa bane, mu masu rauni ne, Ya Allah, mun saba maka, mun kauce hanya, mun yi ba daidai ba, mun ki bin umurninka, Ya Allah ka tausaya muna, ka yaye muna wannan cuta ta annobar covid-19. Ya Allah, bamu da karfi, bamu da wayo, bamu da dabara, ina rokon ka, duk wanda ka jaraba da wannan cuta ta wannan sabuwar annoba, ya Allah, ka yaye masa ita. Ya Allah, duk wanda ka saukar wa wannan ibtila’i a gare shi, Ya Allah, ka warkar da shi. Ya Allah, duk Musulmin da suka rasu a cikin wannan jarabawa, Ya Allah duk wadanda ka karbi ran su sanadiyyar wannan cuta, Ya Allah, ka jikan su, ka yafe masu, ka haskaka kabarinsu, ka karbi shahadarsu, kayi masu sakamako da Aljannah Firdausi. Ya Allah, ka ba wa iyalansu, da ‘yan uwansu, da abokan arziki hakurin jure wannan rashi, amin.

Ina rokon Allah ya kyauta, ya kawo muna mafita ta alkhairi, amin.

Dan uwan ku, Imam Murtadha Muhammad Gusau, ya rubuto daga Okene, Jihar Kogi, Najeriya. Za’a iya samun sa a lambar waya kamar haka: 08038289761.

Tags: AbujaHausaLabaraiManzon AllahNajeriyaNewsPREMIUM TIMES
Previous Post

CORONAVIRUS: A daidai a na sassauta dokar hana walwala, Najeriya na tattagar karin wadanda suka kamu fiye da a baya

Next Post

Kashi 90% na wadanda suka kamu da Coronavirus a Kaduna Almajirai ne da aka jijjibo daga Kano

Premium Times Hausa

Premium Times Hausa

Next Post
Muyiwa, Hadiza and El-Rufai

Kashi 90% na wadanda suka kamu da Coronavirus a Kaduna Almajirai ne da aka jijjibo daga Kano

Binciko

No Result
View All Result
Karanta

Ramadan Kareem AD

Sabbin Labarai

  • TSAUTSAYI: Yadda ‘yan bindiga suka ware da Lami Awarware da Haulatu bayan halartar taron rantsar da Uba Sani a Kaduna
  • Gwamnatin Kano ta hana lika fastoci a ginegine a fadin jihar
  • Sojoji sun kashe ‘yan ta’adda 58, sun kama wasu 161 a cikin makonni biyu a yankin Arewacin Najeriya
  • Sojoji sun dagargaza matatun mai 47 sun kama barayin mai 65 – Hedikwatar tsaro na kasa
  • SHARI’AR ZAƁEN SHUGABAN ƘASA: Dalilin da ya sa INEC ta yi wa kotu jayayyar kwafe-kwafen bayanan da Atiku da Obi su ka gabatar – Lauyan INEC

Abinda masu karatu ke fadi

  • auto verkopen on ZAMFARA: Mahara sun gudu sun bar bindigar harbo jiragen sama a dajin Gumi da Bukkuyum -Inji ‘Yan Sanda
  • Laser-Haarentfernung mit hygienischen Bedingungen und aktuellen Gesundheitsstandards in der Türkei on An yi min murɗiya ne a zaɓen APC, ban yarda ba sai an sake zaɓe – Korafin Bashir Ahmad
  • Call Girls Sehore on Ƙungiya ta yi kira ga gwamnati ta ware kuɗaɗe domin samar da dabarun bada tazarar Iyali
  • buy aged stripe account on Hukumar NBC ta gayyaci mai gabatar da shirin ‘Berekete’, bayan macen da ta kona gashin kan yarinya barkatai, ta sha mari barkatai a hannun sa
  • research and survey on Gwamnan Edo ya bijire wa umarnin kotu, ya ce sai mai shaidar rigakafin korona zai yi sallar jam’i a masallaci

Fanni

Tweets by PTimesHausa
  • All Homepage Blocks
  • Home
  • Home
  • Main Home

© 2023 JNews - Premium WordPress news & magazine theme by Jegtheme.

No Result
View All Result
  • Labarai
  • Labarai daga Jihohi
  • Wasanni
  • Kiwon Lafiya
  • Nishadi
  • Bidiyo da Hotuna

© 2023 JNews - Premium WordPress news & magazine theme by Jegtheme.