• PREMIUM TIMES |
  • Tallata Hajar ka |
  • Adireshin mu |
  • PTCIJ |
  • Dubawa
Premium Times Hausa
  • Labarai
    • All
    • Duniya
    TA’ADDANCI A JIHAR NEJA: Yadda ƴan ta’adda su ka ratsa garuruwa, kafin su  kai wa sojoji da mobal farmaki

    TA’ADDANCI A JIHAR NEJA: Yadda ƴan ta’adda su ka ratsa garuruwa, kafin su kai wa sojoji da mobal farmaki

    Dalilin da ya sa ƴan bindiga ke ci gaba da kai wa mutane hari a jihar Neja – SSG

    JIHAR NEJA TA KAMA WUTA: Mahara sun kashe sojoji 30, mobal 7, farar hula da dama

    HARIN JIRGIN KASA: Ɗaya daga cikin waɗanda ƴan bindiga suka saki ta yi zanga-zanga a Kaduna

    HARIN JIRGIN KASA: Ɗaya daga cikin waɗanda ƴan bindiga suka saki ta yi zanga-zanga a Kaduna

    Hasalallun Sanatocin APCn da su ka faɗi zaɓen fidda-gwani sun gana da Buhari

    Hasalallun Sanatocin APCn da su ka faɗi zaɓen fidda-gwani sun gana da Buhari

    Abubuwan da ya kamata a sani game da tsarin amfani da dabaru biyu wajen yin rajistar masu zabe – Nazarin DUBAWA

    INEC ba za ta rufe rajistar zaɓen 2023 a ƙarshen Yuni ba – Farfesa Yakubu

    Buhari ya rantsar da sabon Cif Joji na riƙo

    Buhari ya rantsar da sabon Cif Joji na riƙo

    Teacher

    Gwamnati ta umarci makarantu su fara amfani da Tsarin Ƙara wa Malamai Shekarun Ritaya

    ‘Yan sanda sun damke faston da ake zargin yayi wa ‘yar shekara 19 fyade

    ‘Yan sanda sun damke dan shekara 30 din da ya nemi yi wa dattijiya mai shekaru 75 fyade

    Petrol Tankers

    ƊAN KUKA MAI JA WA UWAR SA JIFA: Ƙungiyar IPMAN ta ce ba za ta iya ci gaba da sayar da fetur a garuruwan yankin Igbo ba

  • Labarai daga Jihohi
  • Wasanni
    LMC ta ci tarar Kano Pillars, ta kori shugabanta, Jambul bayan ya gobza wa ‘Rafiri’ naushi a haɓa

    LMC ta ci tarar Kano Pillars, ta kori shugabanta, Jambul bayan ya gobza wa ‘Rafiri’ naushi a haɓa

    Inganta Rayuwar Matasa Ta Hanyar Wasan Kwallon Kafa Da Gudunmawar Al’Ummah A Jigawa, Ahmed Ilallah

    Inganta Rayuwar Matasa Ta Hanyar Wasan Kwallon Kafa Da Gudunmawar Al’Ummah A Jigawa, Ahmed Ilallah

    CHAMPIONS LEAGUE: Ko dai tsinuwar Yaya Toure ta yi tasiri kan Pep Guardiola?

    CHAMPIONS LEAGUE: Ko dai tsinuwar Yaya Toure ta yi tasiri kan Pep Guardiola?

    PILLARS SUN KIRA RUWA: Daga yanzu a Abuja za su rika wasan gida kuma an zaftare musu maki 3

    PILLARS SUN KIRA RUWA: Daga yanzu a Abuja za su rika wasan gida kuma an zaftare musu maki 3

    Yadda Kanawa suka yi ragaraga da motar ƴan  Katsina United saboda Pillars ta buga kunnen doki a Kano

    Yadda Kanawa suka yi ragaraga da motar ƴan Katsina United saboda Pillars ta buga kunnen doki a Kano

    GHANA vs NAJERIYA: Ko Najeriya za ta kauce wa ɗauko buhun kunya na 26 a hannun ‘Black Stars’?

    GHANA vs NAJERIYA: Ko Najeriya za ta kauce wa ɗauko buhun kunya na 26 a hannun ‘Black Stars’?

    Barcelona ta yi wa Madrid dukan kabarin kishiya, ba sani ba sabo ta zura mata kwallaye 4 babu ko ɗaya

    Barcelona ta yi wa Madrid dukan kabarin kishiya, ba sani ba sabo ta zura mata kwallaye 4 babu ko ɗaya

    ‘CHAMPIONS LEAGUE’: Yadda Benzama ya ceto Madrid daga rijiya gaba dubu, ya kori PSG kuma ya dawo da martabar sa a duniyar ƙwallo

    ‘CHAMPIONS LEAGUE’: Yadda Benzama ya ceto Madrid daga rijiya gaba dubu, ya kori PSG kuma ya dawo da martabar sa a duniyar ƙwallo

    YAƘIN UKRANIYA YA CI ƘUNGIYAR CHELSEA: ‘Zan sayar da kulob ɗin na sadaukar da kuɗin ga tallafin waɗanda yaƙin Ukraniya ya kassara’ -Abramovich, mai ƙungiyar kuma ɗan asalin Rasha

    YAƘIN UKRANIYA YA CI ƘUNGIYAR CHELSEA: ‘Zan sayar da kulob ɗin na sadaukar da kuɗin ga tallafin waɗanda yaƙin Ukraniya ya kassara’ -Abramovich, mai ƙungiyar kuma ɗan asalin Rasha

  • Kiwon Lafiya
  • Nishadi
  • Bidiyo da Hotuna
    HOTUNA: Ɗan Autan marigayi tsohon sarkin Kano Ado Bayero, Mustapha Ado Bayero, ya auri mata biyu ranar Asabar a  Kano

    HOTUNA: Ɗan Autan marigayi tsohon sarkin Kano Ado Bayero, Mustapha Ado Bayero, ya auri mata biyu ranar Asabar a Kano

    BIDIYO: An yi wa ɗan takarar mu murɗiya a zaɓen fidda gwani na APC a Legas – Masu zanga-zanga

    BIDIYO: An yi wa ɗan takarar mu murɗiya a zaɓen fidda gwani na APC a Legas – Masu zanga-zanga

    KURUNKUS: Malami ya fito takarar gwamnan Kebbi, ya ce jama’ar jihar ne suka tilasta masa ya fito

    KURUNKUS: Malami ya fito takarar gwamnan Kebbi, ya ce jama’ar jihar ne suka tilasta masa ya fito

    2023: Ɗan takarar shugaban kasa, Rotimi Amaechi ya ziyarci masarautar Dutse

    2023: Ɗan takarar shugaban kasa, Rotimi Amaechi ya ziyarci masarautar Dutse

    LABARI CIKIN HOTUNA: Yadda ƴaƴan jam’iyyar APC da dubban mutanen Kaduna suka yi wa Sanata Uba Sani goma ta arziki

    LABARI CIKIN HOTUNA: Yadda ƴaƴan jam’iyyar APC da dubban mutanen Kaduna suka yi wa Sanata Uba Sani goma ta arziki

    BIDIYO: Shin zaka iya zama da mai dauke da cutar Kanjamau? – Ra’ayoyin mutane

    BIDIYO: Shin zaka iya zama da mai dauke da cutar Kanjamau? – Ra’ayoyin mutane

    Dalilin da ya sa muka yi tattaki har Dubai domin taya Aisha Buhari murnar zagayowar ranar haihuwar ta – Matan Gwamnonin Najeriya

    Dalilin da ya sa muka yi tattaki har Dubai domin taya Aisha Buhari murnar zagayowar ranar haihuwar ta – Matan Gwamnonin Najeriya

    BIDIYO: Yadda ‘yan bindiga suka rika jibga ta kafin a biya naira 50,000 kudin fansa – Dattijo Saidu Dabo

    BIDIYO: Yadda ‘yan bindiga suka rika jibga ta kafin a biya naira 50,000 kudin fansa – Dattijo Saidu Dabo

    ‘Yan mata marasa aure sun fi matan aure amfani da magungunan takaita Iyali – Ma’aikatar Lafiya

    ‘Yan mata marasa aure sun fi matan aure amfani da magungunan takaita Iyali – Ma’aikatar Lafiya

No Result
View All Result
  • Labarai
    • All
    • Duniya
    TA’ADDANCI A JIHAR NEJA: Yadda ƴan ta’adda su ka ratsa garuruwa, kafin su  kai wa sojoji da mobal farmaki

    TA’ADDANCI A JIHAR NEJA: Yadda ƴan ta’adda su ka ratsa garuruwa, kafin su kai wa sojoji da mobal farmaki

    Dalilin da ya sa ƴan bindiga ke ci gaba da kai wa mutane hari a jihar Neja – SSG

    JIHAR NEJA TA KAMA WUTA: Mahara sun kashe sojoji 30, mobal 7, farar hula da dama

    HARIN JIRGIN KASA: Ɗaya daga cikin waɗanda ƴan bindiga suka saki ta yi zanga-zanga a Kaduna

    HARIN JIRGIN KASA: Ɗaya daga cikin waɗanda ƴan bindiga suka saki ta yi zanga-zanga a Kaduna

    Hasalallun Sanatocin APCn da su ka faɗi zaɓen fidda-gwani sun gana da Buhari

    Hasalallun Sanatocin APCn da su ka faɗi zaɓen fidda-gwani sun gana da Buhari

    Abubuwan da ya kamata a sani game da tsarin amfani da dabaru biyu wajen yin rajistar masu zabe – Nazarin DUBAWA

    INEC ba za ta rufe rajistar zaɓen 2023 a ƙarshen Yuni ba – Farfesa Yakubu

    Buhari ya rantsar da sabon Cif Joji na riƙo

    Buhari ya rantsar da sabon Cif Joji na riƙo

    Teacher

    Gwamnati ta umarci makarantu su fara amfani da Tsarin Ƙara wa Malamai Shekarun Ritaya

    ‘Yan sanda sun damke faston da ake zargin yayi wa ‘yar shekara 19 fyade

    ‘Yan sanda sun damke dan shekara 30 din da ya nemi yi wa dattijiya mai shekaru 75 fyade

    Petrol Tankers

    ƊAN KUKA MAI JA WA UWAR SA JIFA: Ƙungiyar IPMAN ta ce ba za ta iya ci gaba da sayar da fetur a garuruwan yankin Igbo ba

  • Labarai daga Jihohi
  • Wasanni
    LMC ta ci tarar Kano Pillars, ta kori shugabanta, Jambul bayan ya gobza wa ‘Rafiri’ naushi a haɓa

    LMC ta ci tarar Kano Pillars, ta kori shugabanta, Jambul bayan ya gobza wa ‘Rafiri’ naushi a haɓa

    Inganta Rayuwar Matasa Ta Hanyar Wasan Kwallon Kafa Da Gudunmawar Al’Ummah A Jigawa, Ahmed Ilallah

    Inganta Rayuwar Matasa Ta Hanyar Wasan Kwallon Kafa Da Gudunmawar Al’Ummah A Jigawa, Ahmed Ilallah

    CHAMPIONS LEAGUE: Ko dai tsinuwar Yaya Toure ta yi tasiri kan Pep Guardiola?

    CHAMPIONS LEAGUE: Ko dai tsinuwar Yaya Toure ta yi tasiri kan Pep Guardiola?

    PILLARS SUN KIRA RUWA: Daga yanzu a Abuja za su rika wasan gida kuma an zaftare musu maki 3

    PILLARS SUN KIRA RUWA: Daga yanzu a Abuja za su rika wasan gida kuma an zaftare musu maki 3

    Yadda Kanawa suka yi ragaraga da motar ƴan  Katsina United saboda Pillars ta buga kunnen doki a Kano

    Yadda Kanawa suka yi ragaraga da motar ƴan Katsina United saboda Pillars ta buga kunnen doki a Kano

    GHANA vs NAJERIYA: Ko Najeriya za ta kauce wa ɗauko buhun kunya na 26 a hannun ‘Black Stars’?

    GHANA vs NAJERIYA: Ko Najeriya za ta kauce wa ɗauko buhun kunya na 26 a hannun ‘Black Stars’?

    Barcelona ta yi wa Madrid dukan kabarin kishiya, ba sani ba sabo ta zura mata kwallaye 4 babu ko ɗaya

    Barcelona ta yi wa Madrid dukan kabarin kishiya, ba sani ba sabo ta zura mata kwallaye 4 babu ko ɗaya

    ‘CHAMPIONS LEAGUE’: Yadda Benzama ya ceto Madrid daga rijiya gaba dubu, ya kori PSG kuma ya dawo da martabar sa a duniyar ƙwallo

    ‘CHAMPIONS LEAGUE’: Yadda Benzama ya ceto Madrid daga rijiya gaba dubu, ya kori PSG kuma ya dawo da martabar sa a duniyar ƙwallo

    YAƘIN UKRANIYA YA CI ƘUNGIYAR CHELSEA: ‘Zan sayar da kulob ɗin na sadaukar da kuɗin ga tallafin waɗanda yaƙin Ukraniya ya kassara’ -Abramovich, mai ƙungiyar kuma ɗan asalin Rasha

    YAƘIN UKRANIYA YA CI ƘUNGIYAR CHELSEA: ‘Zan sayar da kulob ɗin na sadaukar da kuɗin ga tallafin waɗanda yaƙin Ukraniya ya kassara’ -Abramovich, mai ƙungiyar kuma ɗan asalin Rasha

  • Kiwon Lafiya
  • Nishadi
  • Bidiyo da Hotuna
    HOTUNA: Ɗan Autan marigayi tsohon sarkin Kano Ado Bayero, Mustapha Ado Bayero, ya auri mata biyu ranar Asabar a  Kano

    HOTUNA: Ɗan Autan marigayi tsohon sarkin Kano Ado Bayero, Mustapha Ado Bayero, ya auri mata biyu ranar Asabar a Kano

    BIDIYO: An yi wa ɗan takarar mu murɗiya a zaɓen fidda gwani na APC a Legas – Masu zanga-zanga

    BIDIYO: An yi wa ɗan takarar mu murɗiya a zaɓen fidda gwani na APC a Legas – Masu zanga-zanga

    KURUNKUS: Malami ya fito takarar gwamnan Kebbi, ya ce jama’ar jihar ne suka tilasta masa ya fito

    KURUNKUS: Malami ya fito takarar gwamnan Kebbi, ya ce jama’ar jihar ne suka tilasta masa ya fito

    2023: Ɗan takarar shugaban kasa, Rotimi Amaechi ya ziyarci masarautar Dutse

    2023: Ɗan takarar shugaban kasa, Rotimi Amaechi ya ziyarci masarautar Dutse

    LABARI CIKIN HOTUNA: Yadda ƴaƴan jam’iyyar APC da dubban mutanen Kaduna suka yi wa Sanata Uba Sani goma ta arziki

    LABARI CIKIN HOTUNA: Yadda ƴaƴan jam’iyyar APC da dubban mutanen Kaduna suka yi wa Sanata Uba Sani goma ta arziki

    BIDIYO: Shin zaka iya zama da mai dauke da cutar Kanjamau? – Ra’ayoyin mutane

    BIDIYO: Shin zaka iya zama da mai dauke da cutar Kanjamau? – Ra’ayoyin mutane

    Dalilin da ya sa muka yi tattaki har Dubai domin taya Aisha Buhari murnar zagayowar ranar haihuwar ta – Matan Gwamnonin Najeriya

    Dalilin da ya sa muka yi tattaki har Dubai domin taya Aisha Buhari murnar zagayowar ranar haihuwar ta – Matan Gwamnonin Najeriya

    BIDIYO: Yadda ‘yan bindiga suka rika jibga ta kafin a biya naira 50,000 kudin fansa – Dattijo Saidu Dabo

    BIDIYO: Yadda ‘yan bindiga suka rika jibga ta kafin a biya naira 50,000 kudin fansa – Dattijo Saidu Dabo

    ‘Yan mata marasa aure sun fi matan aure amfani da magungunan takaita Iyali – Ma’aikatar Lafiya

    ‘Yan mata marasa aure sun fi matan aure amfani da magungunan takaita Iyali – Ma’aikatar Lafiya

No Result
View All Result
Premium Times Hausa
No Result
View All Result

KUDIRIN DOKAR CUTUTTUKA: Bill Gates ya karyata yarfen bai wa Majalisar Tarayya cin hancin dala milyan 10

Ashafa MurnaibyAshafa Murnai
May 19, 2020
in Babban Labari
0
Bill And Melinda Gates

Bill And Melinda Gates, CRD First Post Nigeria

Hamshakin attajirin nan na duniya, mai Microsoft, Bill Gates, ya karyata abin da ya kira yarfe da karairayin da aka rika watsawa cewa ya bai wa Majalisar Tarayyar Najeriya toshiyar-bakin dala milyan 10 domin su gaggauta sa wa Kudurin Dokar Dakile Cututtuka Masu Yaduwa hannu.

Ranar Litinin ce Jami’in Gidauniyar Bill & Melinda da ke Najeriya, Paulin Basinga ta karyata wannan zargi a lokacin da ta bayyana a gaban kwamitin majalisa, domin zuwa musamman ta karyata zargin.

Wannan zargi ya fito ne daga wata kungiyar rajin kare hakkin jama’a, mai suna CUPP, a daidai lokacin da Kakakin Majalisar Tarayya, Femi Gbajabiamila ya rika hakikicewa lallai sai a gaggauta amincewa da kudirin, duk kuwa da cewa mafi yawan ‘yan majalisar ba su mallaki kudin kudirin mai babi 82 ba, ballantana su samu damar karanta shi su kuma fahimci abin da ya kunsa.

Yayin da ake cikin wannan dambarwa a kan kudirin wanda Kakakin Majalisa din ne ya gabatar da shi, zai kungiyar CUPP ta fitar da sanarwa, ta bakin shugaban ta Imo Ugochinyere cewa, wasu bayanai sun fado hannun ta da ke nuna cewa Bill Gates ne ya bada toshiyar baki domin a gaggauta amincewa da kudirin.

Sai dai kuma Basinga ta ce Gidauniyar Bill & Melinda ba ta yi wannan bayar da kudin ba, kuma ba za ta taba tsoma kan ta cikin wata harkalla mai kama da wannan, koma wata iri daban ba, a dukkan kasashen da gidauniyar ke aikin tallafin jinkai.

Ta ce karya ce kawai da yarfe da sharrin bata suna kawai.

Yayin da Majalisar Tarayya ta yi kurarin kai wanda ya yi wannan ikirari kotu, Kungiyar Gwamnonin Arewa ita ma ta nuna rashin amincewar ta da Kudirin.

Wasikar da Gwamnan Jihar Sokoto, Aminu Tambuwal ya aika wa Majalisar Tarayya a madadin gwamnonin Najeriya 36, ta bata wa shugabannin majalisar rai, har suka maida masa zazzafan martani.

Cikin makon da ya gabata PREMIUM TIMES HAUSA ta buga labarin dambarwar Gwamnonin da Shugabannin Majalisar Tarayya da kuma bayanin abin da kudirin dokar ya kunsa.

Rahoton na makon jiya ya bayyana yadda Majalisar Tarayya ta maida wa Tambuwal da Gwamnonin Najeriya raddi.

Majalisar Tarayya ta maida wa Gwamna Aminu Tambuwal na Jihar Sokoto kakkausan raddi, dangane da matsayar da Gwamnonin Najeriya suka dauka, cewa a jingine Kudirin Dokar Dakile Cututtuka Masu Yaduwa a cikin jama’a, bisa dalilin cewa Majalisar Tarayya ba ta tuntubi gwamnonin ba.

Kudirin dokar dai Kakakin Majalisar Tarayya, Femi Gbajabiamila ne ya kirkiro shi.

Cikin wata takardar kakkausan raddi da Majalisa ta maida Tambuwal, wanda ya sa wa takardar gwamnoni hannu, a madadin sauran gwamnonin, Kakakin Yada Labaran Majalisa, Benjamin Kalu, ya bayyana cewa bai ga dalilin shisshigin gwamnoni na rubuto takardar ba, domin tuni majalisa ta jingine kudirin, ta ce za a ji ra’ayoyin jama’a tukunna.

Tambuwal Nukura Ya Ke Wa Gbajabiamila -Ben Kalu

Benjamin Kalu ya ce ba wani abu ya sa Gwamna Tambuwal ke ta sagarabtu a kan kudirin ba, sai nukura kadai da ya ke wa Shugabancin Majalisar Tarayya, a karkashin Femi Gbajabiamila.

Kalu ya kara da cewa Tambuwal ya lura Majalisa a yanzu sai kara samun tagomashi ta ke yi, sabanin lokacin da ya yi shugabancin ta, da kuma bayan saukar sa, tsakanin 2015 zuwa 2019.

“Tambuwal ya sani sarai a matsayin sa na gogaggen tsohon dan majalisar tarayya, wanda har shugabancin majalisa ya rike, kudiri iri-iri ne.

“Akwai kudirin da ba ya bukatar sai an kai wa Majalisar Dokokin Jihohi ko Gwamnoni kafin a amince da shi ya zama doka.

A Cire Tambuwal Daga Cikin Kwamitin Tattaunawa Da Majalisa

“Mun Amince cewa gwamnoni abokan tafiyar Majalisar Tarayya ne wajen ciyar da kasar nan gaba. To amma fa ya kamata su sani cewa mu ba ‘yan-amshin-Shatan su ba ne, kuma ba a karkashin gwamnoni mu ke ba. Sai fa idan a yanzu so su ke yi a sauya doka mu koma karkashin su.

“Ba mu yadda da Gwamna Tambuwal a cikin sunayen gwamnoni uku da za su yi zaman tattaunawa da shugabannin majalisa ba. Domin tuni ya nuna son rai a cikin lamarin. Kasancewar sa tsohon Shugaban Majalisar Tayyaya, zai iya yin kane-kane, ya hana sauran bakin magana.”

Waiwaye: Yadda Tambuwal Ya Fusata Shugabannin Majalisar Tarayya

Ranar Alhamis PREMIUM TIMES HAUSA ta bada labarin taron-dangin da daukacin Gwamnonin Najeriya 36, su ka yi wa Majalisar Tarayya, inda su ka ce sun ki amincewa da Kudirin Dokar Dakile Cututtuka Masu Yaduwa, wadda yanzu haka ake tafka kwatagwangwamar hayaniya saboda ita a Majalisar Tarayya.

Kudirin dokar mai suna ‘Control of Infectious Diseases Bill’, Kakakin Majalisar Tarayya, Femi Gbajabiamila ne ya gabatar da shi a Majalisa.

Duk da cewa bai samu na’am da karbuwa daga masu yawan mambobin majalisar ba, tuni kudorin har an yi masa karatu na biyu a zauren majalisa, kafin korafe-korafe, suka, caccaka su sa a dakatar da batun sa.

Yadda Kudirin Dokar Ya Yi Bakin Jini

Kafin Gwamnonin Najeriya su nuna rashin amincewa da kudirin, ‘yan Najeriya da dama da wasu ‘yan Majalisa duk sun nuna damuwa dangane da yadda ake ta gaggawa, azarbabi da rawar jikin hanzarta amincewa da kudirin.

Ana ta mamakin yadda a ranar da aka gabatar da kudirin yadda Shugaban Majalisa, Femi Gbajabiamila ya hakikice wajen amimcewa da kudirin, duk kuwa da cewa kusan gaba dayan ‘yan majalisar ko samun damar lokacin karanta kudirin mai babi 82 ba su yi ba.

Wannan kurman karatu da Gbajabiamila ya biya wa mambobi, ya haifar da rashin amimcewa daga ‘yan Najeriya masu bibiyar al’amurran yau da kullum.

Kudiri Ko Satar-fasaha?

An rika yin tir da cewa gaba dayan kudirin wankiya aka yi daga wata dokar kasar Singapore, wadda kasar ke amfani da ita wajen kokarin dalile cututtuka masu yaduwa.

Salon rubutu, Turancin da aka yi amfani da shi da kalmomin da ke cikin kudirin mai babi 82, an tabbatar da cewa duk satar-fasaha ce aka kwafo daga dokar Singapore.

Kungiyoyin kare hakkin jama’a kuma sun rika yin kururuwar cewa kudirin idan ya zama doka, to za ta takura kuma ta danne hakki tare da tirsasa wa ‘yan Najeriya yin abin da bai dace a tirsasi a karkashin mulkin dimokradiyya ba.

An kuma yi korafi a kan wani babi, wanda zai tilasta kowane mai fita kasashen waje da mai shigowa sai ya mallaki katin shaidar lafiyar sa garau. Wannan wani kati daban aka bijiro da shi a cikin kudirin, wanda ba ‘yelo card’ da matafiya suka sani ana amfani da shi ba.

Ba Mu Yarda Da Kudirin Ya Zama Doka Ba -Gwamnonin Najeriya

Cikin takardar da Mataimakin Shugaban Kungiyar Gwamnonin Najeriya, Aminu Tambuwal, Gwamnan Sokoto ya sa wa hannu, gwamonin su 36, sun ce sun ki amincewa da kudirin domin ba a tuntube su ba, a matsayin su na jagororin jama’ar da ake kokarin a kakaba wa dokar.

Sun kara da cewa ya kamata a nemi jin ra’ayin jama’a kafin a yi azarbabin yanke hukuncin neman a mayar da kudirin zuwa doka.

Sannan kuma Gwamnonin sun karta alamar tambaya dangane da karfin ikon tirsasa killace mutum da kuma tilasta yi masa allurar rigakafi da kudirin dokar ya bai wa Ministan Lafiya da Shugaban Hukumar Dakile Cututtuka Masu Yaduwa (NCDC).

Gwamnonin sun ce tilas majalisa ta jingine kudirin. Sannan kuma sun nada gwamnonin Sokoto, Katsina da Filato su zauna su yi nazarin kudirin daga nan su zauna da shugabannin Majalisar Tarayya domin a sake tsefe gashin kan kudirin dokar gaba daya, ba don komai ba, suka ce don kada a yi wa ‘yan Najeriya kitso da kwarkwata.

Tags: AbujaBillGatesHausaLabaraiNajeriyaNewsTambuwalYarfa
Previous Post

KARAMAR SALLAH: ‘A fara duban sabon wata a ranar Juma’a – Majalisar Kolin Musulunci

Next Post

Jami’o’i ne suka ribbaci gwamnati ta biya matattun malamai albashi -Akanta Janar

Next Post
National university Commission

Jami'o'i ne suka ribbaci gwamnati ta biya matattun malamai albashi -Akanta Janar

Binciko

No Result
View All Result
Karanta

Ramadan Kareem AD

Sabbin Labarai

  • ‘Ga mu nan tafe, duk inda kuke za mu kutsa mu yi ragaraga da ku” – Sakon Buhari ga ‘yan bindigan da suka kai harin Shiroro
  • Wike ya nuna Ko-In-Kula ga tawagar sulhu da Atiku ya aika masa can kasar Turkiya in da yake hutu
  • RIKICIN PDP: Yadda ƙwararrun masu tsaron gida ke neman hana Atiku cin bugun ‘fanaritin sa’ na ƙarshe
  • TA’ADDANCI A JIHAR NEJA: Yadda ƴan ta’adda su ka ratsa garuruwa, kafin su kai wa sojoji da mobal farmaki
  • ƘORAFE-ƘORAFEN MANYAN PDP KAN ATIKU: ‘Zan bi su gida-gida ina sasantawa da su’ – Inji Atiku

Abinda masu karatu ke fadi

  • Google on Masarautar Kano: Hassada Ta Sa Wasu Na Neman Wofintar Da Kokarin Su Danfodiyo! Daga Imam Murtadha Gusau
  • Kuşburnu Çekirdek Yağı on Dalilin da ya sa muka yi sallar Idi ranar Laraba a Bauchi, muka ki bin sanarwar Sarkin musulmi – Sheikh Dahiru Bauchi
  • Google on HARKALLAR BILIYAN 3.6: Ba nine Balan da ke jerin sunayen masu mallakin kamfanin Adda ba – Gwamna Bala
  • Google on SIYASAR ZAMFARA : Maitaimakawa tsohon dan takarar gwamna a APC akan harkar jarida ya sauya sheka
  • Google on RAMIN MUGUNTA: Yadda Boko Haram suka afkawa bam din da suka dana wa Sojojin Najeriya

Fanni

Tweets by PTimesHausa
  • All Homepage Blocks
  • Home
  • Home
  • Main Home

© 2022 JNews - Premium WordPress news & magazine theme by Jegtheme.

No Result
View All Result
  • Labarai
  • Labarai daga Jihohi
  • Wasanni
  • Kiwon Lafiya
  • Nishadi
  • Bidiyo da Hotuna

© 2022 JNews - Premium WordPress news & magazine theme by Jegtheme.