• PREMIUM TIMES |
  • Tallata Hajar ka |
  • Adireshin mu |
  • PTCIJ |
  • Dubawa
Premium Times Hausa
  • Labarai
    • All
    • Duniya
    TAKARAR SHUGABAN KASA: Muna tare da kai a koda yaushe – Sarkin Katsina Abdulmumini ga Osinbajo

    TAKARAR SHUGABAN KASA: Muna tare da kai a koda yaushe – Sarkin Katsina Abdulmumini ga Osinbajo

    TA KICIME A APCn KADUNA: Ɓangaren Sha’aban ba su amince da zaben wakilan jam’iyyar APC da aka yi ba

    TA KICIME A APCn KADUNA: Ɓangaren Sha’aban ba su amince da zaben wakilan jam’iyyar APC da aka yi ba

    Yadda sojoji suka cafke gogarman masu garkuwa da mutane da wasu 150 a dazukan Zamfara da Katsina

    Askarawan Najeriya sun kashe ƴan bindiga 42, sun kama 20 sannan sun ceto mutum 63 da aka yi garkuwa da su – DHQ

    Yadda Tinubu ya taimake ni na zama gwamnan Jigawa -Badaru

    Yadda Tinubu ya taimake ni na zama gwamnan Jigawa -Badaru

    Crisis in Jos

    BAUCHI: Matasa sun babbake gidaje da shaguna da dama a Warji bayan Rhoda Jatau ta yi kalaman ɓatanci ga Annabi SAW

    GUDUN YIN BIYU-BABU: Gwamnan Bauchi ya sayi fam ɗin sake yin takarar gwamna, daidai lokacin da ya fito takarar shugaban ƙasa a PDP

    Farin jinin Buhari da mara min baya da yayi ya sa na samu daukaka a siyasa – Bala Mohammed

    Kano State Assembly

    Dan majalisar dokoki na jihar Kano ya doka ‘Ribas’ bayan ya tsunduma lambun jam’iyyar NNPP, ya ya rungumi tsintsiyar sa ya dawo APC

    Yadda EFCC ta damke Akanta Janar din Najeriya bisa zargin harkallar naira biliyan 80

    Dalilin da ya sa Buhari ya dakatar da Akanta Janar ɗin da ake zargi da kantara satar naira biliyan 80

    Nigerian Pilgrims

    HAJJIN BANA: Duk wanda ya zarce shekaru 65 bashi ba Hajji bana – Hukumar Alhazai

  • Labarai daga Jihohi
  • Wasanni
    CHAMPIONS LEAGUE: Ko dai tsinuwar Yaya Toure ta yi tasiri kan Pep Guardiola?

    CHAMPIONS LEAGUE: Ko dai tsinuwar Yaya Toure ta yi tasiri kan Pep Guardiola?

    PILLARS SUN KIRA RUWA: Daga yanzu a Abuja za su rika wasan gida kuma an zaftare musu maki 3

    PILLARS SUN KIRA RUWA: Daga yanzu a Abuja za su rika wasan gida kuma an zaftare musu maki 3

    Yadda Kanawa suka yi ragaraga da motar ƴan  Katsina United saboda Pillars ta buga kunnen doki a Kano

    Yadda Kanawa suka yi ragaraga da motar ƴan Katsina United saboda Pillars ta buga kunnen doki a Kano

    GHANA vs NAJERIYA: Ko Najeriya za ta kauce wa ɗauko buhun kunya na 26 a hannun ‘Black Stars’?

    GHANA vs NAJERIYA: Ko Najeriya za ta kauce wa ɗauko buhun kunya na 26 a hannun ‘Black Stars’?

    Barcelona ta yi wa Madrid dukan kabarin kishiya, ba sani ba sabo ta zura mata kwallaye 4 babu ko ɗaya

    Barcelona ta yi wa Madrid dukan kabarin kishiya, ba sani ba sabo ta zura mata kwallaye 4 babu ko ɗaya

    ‘CHAMPIONS LEAGUE’: Yadda Benzama ya ceto Madrid daga rijiya gaba dubu, ya kori PSG kuma ya dawo da martabar sa a duniyar ƙwallo

    ‘CHAMPIONS LEAGUE’: Yadda Benzama ya ceto Madrid daga rijiya gaba dubu, ya kori PSG kuma ya dawo da martabar sa a duniyar ƙwallo

    YAƘIN UKRANIYA YA CI ƘUNGIYAR CHELSEA: ‘Zan sayar da kulob ɗin na sadaukar da kuɗin ga tallafin waɗanda yaƙin Ukraniya ya kassara’ -Abramovich, mai ƙungiyar kuma ɗan asalin Rasha

    YAƘIN UKRANIYA YA CI ƘUNGIYAR CHELSEA: ‘Zan sayar da kulob ɗin na sadaukar da kuɗin ga tallafin waɗanda yaƙin Ukraniya ya kassara’ -Abramovich, mai ƙungiyar kuma ɗan asalin Rasha

    RASHA: FIFA da UEFA sun dakatar da ƙungiyoyin Rasha buga wasannin ƙwallon Turai da duniya baki ɗaya

    RASHA: FIFA da UEFA sun dakatar da ƙungiyoyin Rasha buga wasannin ƙwallon Turai da duniya baki ɗaya

    KYAUTAR NAIRA MILIYAN 2: Allah ya saka wa Ahmed Musa, ina kira ga ‘yan wasa na yanzu su yi tattali don gaba – Obiekwue

    KYAUTAR NAIRA MILIYAN 2: Allah ya saka wa Ahmed Musa, ina kira ga ‘yan wasa na yanzu su yi tattali don gaba – Obiekwue

  • Kiwon Lafiya
  • Nishadi
  • Bidiyo da Hotuna
    KURUNKUS: Malami ya fito takarar gwamnan Kebbi, ya ce jama’ar jihar ne suka tilasta masa ya fito

    KURUNKUS: Malami ya fito takarar gwamnan Kebbi, ya ce jama’ar jihar ne suka tilasta masa ya fito

    2023: Ɗan takarar shugaban kasa, Rotimi Amaechi ya ziyarci masarautar Dutse

    2023: Ɗan takarar shugaban kasa, Rotimi Amaechi ya ziyarci masarautar Dutse

    LABARI CIKIN HOTUNA: Yadda ƴaƴan jam’iyyar APC da dubban mutanen Kaduna suka yi wa Sanata Uba Sani goma ta arziki

    LABARI CIKIN HOTUNA: Yadda ƴaƴan jam’iyyar APC da dubban mutanen Kaduna suka yi wa Sanata Uba Sani goma ta arziki

    BIDIYO: Shin zaka iya zama da mai dauke da cutar Kanjamau? – Ra’ayoyin mutane

    BIDIYO: Shin zaka iya zama da mai dauke da cutar Kanjamau? – Ra’ayoyin mutane

    Dalilin da ya sa muka yi tattaki har Dubai domin taya Aisha Buhari murnar zagayowar ranar haihuwar ta – Matan Gwamnonin Najeriya

    Dalilin da ya sa muka yi tattaki har Dubai domin taya Aisha Buhari murnar zagayowar ranar haihuwar ta – Matan Gwamnonin Najeriya

    BIDIYO: Yadda ‘yan bindiga suka rika jibga ta kafin a biya naira 50,000 kudin fansa – Dattijo Saidu Dabo

    BIDIYO: Yadda ‘yan bindiga suka rika jibga ta kafin a biya naira 50,000 kudin fansa – Dattijo Saidu Dabo

    ‘Yan mata marasa aure sun fi matan aure amfani da magungunan takaita Iyali – Ma’aikatar Lafiya

    ‘Yan mata marasa aure sun fi matan aure amfani da magungunan takaita Iyali – Ma’aikatar Lafiya

    BIDIYO: Kwalaben ruwan maganin rigakafin Korona sama da Miliyan daya da aka lalata a Abuja saboda sun gama aiki kafin a dirka wa ‘yan Najeriya

    BIDIYO: Kwalaben ruwan maganin rigakafin Korona sama da Miliyan daya da aka lalata a Abuja saboda sun gama aiki kafin a dirka wa ‘yan Najeriya

    BIDIYO: RIKICIN BILLIRI: Yadda muka rasa ‘yan uwa da dukiyoyin mu a rikicin sarauta – Galadiman Tangale

    BIDIYO: RIKICIN BILLIRI: Yadda muka rasa ‘yan uwa da dukiyoyin mu a rikicin sarauta – Galadiman Tangale

No Result
View All Result
  • Labarai
    • All
    • Duniya
    TAKARAR SHUGABAN KASA: Muna tare da kai a koda yaushe – Sarkin Katsina Abdulmumini ga Osinbajo

    TAKARAR SHUGABAN KASA: Muna tare da kai a koda yaushe – Sarkin Katsina Abdulmumini ga Osinbajo

    TA KICIME A APCn KADUNA: Ɓangaren Sha’aban ba su amince da zaben wakilan jam’iyyar APC da aka yi ba

    TA KICIME A APCn KADUNA: Ɓangaren Sha’aban ba su amince da zaben wakilan jam’iyyar APC da aka yi ba

    Yadda sojoji suka cafke gogarman masu garkuwa da mutane da wasu 150 a dazukan Zamfara da Katsina

    Askarawan Najeriya sun kashe ƴan bindiga 42, sun kama 20 sannan sun ceto mutum 63 da aka yi garkuwa da su – DHQ

    Yadda Tinubu ya taimake ni na zama gwamnan Jigawa -Badaru

    Yadda Tinubu ya taimake ni na zama gwamnan Jigawa -Badaru

    Crisis in Jos

    BAUCHI: Matasa sun babbake gidaje da shaguna da dama a Warji bayan Rhoda Jatau ta yi kalaman ɓatanci ga Annabi SAW

    GUDUN YIN BIYU-BABU: Gwamnan Bauchi ya sayi fam ɗin sake yin takarar gwamna, daidai lokacin da ya fito takarar shugaban ƙasa a PDP

    Farin jinin Buhari da mara min baya da yayi ya sa na samu daukaka a siyasa – Bala Mohammed

    Kano State Assembly

    Dan majalisar dokoki na jihar Kano ya doka ‘Ribas’ bayan ya tsunduma lambun jam’iyyar NNPP, ya ya rungumi tsintsiyar sa ya dawo APC

    Yadda EFCC ta damke Akanta Janar din Najeriya bisa zargin harkallar naira biliyan 80

    Dalilin da ya sa Buhari ya dakatar da Akanta Janar ɗin da ake zargi da kantara satar naira biliyan 80

    Nigerian Pilgrims

    HAJJIN BANA: Duk wanda ya zarce shekaru 65 bashi ba Hajji bana – Hukumar Alhazai

  • Labarai daga Jihohi
  • Wasanni
    CHAMPIONS LEAGUE: Ko dai tsinuwar Yaya Toure ta yi tasiri kan Pep Guardiola?

    CHAMPIONS LEAGUE: Ko dai tsinuwar Yaya Toure ta yi tasiri kan Pep Guardiola?

    PILLARS SUN KIRA RUWA: Daga yanzu a Abuja za su rika wasan gida kuma an zaftare musu maki 3

    PILLARS SUN KIRA RUWA: Daga yanzu a Abuja za su rika wasan gida kuma an zaftare musu maki 3

    Yadda Kanawa suka yi ragaraga da motar ƴan  Katsina United saboda Pillars ta buga kunnen doki a Kano

    Yadda Kanawa suka yi ragaraga da motar ƴan Katsina United saboda Pillars ta buga kunnen doki a Kano

    GHANA vs NAJERIYA: Ko Najeriya za ta kauce wa ɗauko buhun kunya na 26 a hannun ‘Black Stars’?

    GHANA vs NAJERIYA: Ko Najeriya za ta kauce wa ɗauko buhun kunya na 26 a hannun ‘Black Stars’?

    Barcelona ta yi wa Madrid dukan kabarin kishiya, ba sani ba sabo ta zura mata kwallaye 4 babu ko ɗaya

    Barcelona ta yi wa Madrid dukan kabarin kishiya, ba sani ba sabo ta zura mata kwallaye 4 babu ko ɗaya

    ‘CHAMPIONS LEAGUE’: Yadda Benzama ya ceto Madrid daga rijiya gaba dubu, ya kori PSG kuma ya dawo da martabar sa a duniyar ƙwallo

    ‘CHAMPIONS LEAGUE’: Yadda Benzama ya ceto Madrid daga rijiya gaba dubu, ya kori PSG kuma ya dawo da martabar sa a duniyar ƙwallo

    YAƘIN UKRANIYA YA CI ƘUNGIYAR CHELSEA: ‘Zan sayar da kulob ɗin na sadaukar da kuɗin ga tallafin waɗanda yaƙin Ukraniya ya kassara’ -Abramovich, mai ƙungiyar kuma ɗan asalin Rasha

    YAƘIN UKRANIYA YA CI ƘUNGIYAR CHELSEA: ‘Zan sayar da kulob ɗin na sadaukar da kuɗin ga tallafin waɗanda yaƙin Ukraniya ya kassara’ -Abramovich, mai ƙungiyar kuma ɗan asalin Rasha

    RASHA: FIFA da UEFA sun dakatar da ƙungiyoyin Rasha buga wasannin ƙwallon Turai da duniya baki ɗaya

    RASHA: FIFA da UEFA sun dakatar da ƙungiyoyin Rasha buga wasannin ƙwallon Turai da duniya baki ɗaya

    KYAUTAR NAIRA MILIYAN 2: Allah ya saka wa Ahmed Musa, ina kira ga ‘yan wasa na yanzu su yi tattali don gaba – Obiekwue

    KYAUTAR NAIRA MILIYAN 2: Allah ya saka wa Ahmed Musa, ina kira ga ‘yan wasa na yanzu su yi tattali don gaba – Obiekwue

  • Kiwon Lafiya
  • Nishadi
  • Bidiyo da Hotuna
    KURUNKUS: Malami ya fito takarar gwamnan Kebbi, ya ce jama’ar jihar ne suka tilasta masa ya fito

    KURUNKUS: Malami ya fito takarar gwamnan Kebbi, ya ce jama’ar jihar ne suka tilasta masa ya fito

    2023: Ɗan takarar shugaban kasa, Rotimi Amaechi ya ziyarci masarautar Dutse

    2023: Ɗan takarar shugaban kasa, Rotimi Amaechi ya ziyarci masarautar Dutse

    LABARI CIKIN HOTUNA: Yadda ƴaƴan jam’iyyar APC da dubban mutanen Kaduna suka yi wa Sanata Uba Sani goma ta arziki

    LABARI CIKIN HOTUNA: Yadda ƴaƴan jam’iyyar APC da dubban mutanen Kaduna suka yi wa Sanata Uba Sani goma ta arziki

    BIDIYO: Shin zaka iya zama da mai dauke da cutar Kanjamau? – Ra’ayoyin mutane

    BIDIYO: Shin zaka iya zama da mai dauke da cutar Kanjamau? – Ra’ayoyin mutane

    Dalilin da ya sa muka yi tattaki har Dubai domin taya Aisha Buhari murnar zagayowar ranar haihuwar ta – Matan Gwamnonin Najeriya

    Dalilin da ya sa muka yi tattaki har Dubai domin taya Aisha Buhari murnar zagayowar ranar haihuwar ta – Matan Gwamnonin Najeriya

    BIDIYO: Yadda ‘yan bindiga suka rika jibga ta kafin a biya naira 50,000 kudin fansa – Dattijo Saidu Dabo

    BIDIYO: Yadda ‘yan bindiga suka rika jibga ta kafin a biya naira 50,000 kudin fansa – Dattijo Saidu Dabo

    ‘Yan mata marasa aure sun fi matan aure amfani da magungunan takaita Iyali – Ma’aikatar Lafiya

    ‘Yan mata marasa aure sun fi matan aure amfani da magungunan takaita Iyali – Ma’aikatar Lafiya

    BIDIYO: Kwalaben ruwan maganin rigakafin Korona sama da Miliyan daya da aka lalata a Abuja saboda sun gama aiki kafin a dirka wa ‘yan Najeriya

    BIDIYO: Kwalaben ruwan maganin rigakafin Korona sama da Miliyan daya da aka lalata a Abuja saboda sun gama aiki kafin a dirka wa ‘yan Najeriya

    BIDIYO: RIKICIN BILLIRI: Yadda muka rasa ‘yan uwa da dukiyoyin mu a rikicin sarauta – Galadiman Tangale

    BIDIYO: RIKICIN BILLIRI: Yadda muka rasa ‘yan uwa da dukiyoyin mu a rikicin sarauta – Galadiman Tangale

No Result
View All Result
Premium Times Hausa
No Result
View All Result

CUTAR COVID-19: Zuwa ga ‘Yan Najeriya – Daga Khadijah Sulaiman

Premium Times HausabyPremium Times Hausa
March 27, 2020
in Ra'ayi
0
Wasika

Wasika

Labarin bulluwar cutar covid-19 a duniya ta fara ne a karshen shekarar 2019 a yankin Wuhan na kasar China.

Daga nan ne cutar ta fara yaduwa zuwa sassan kasashen duniya da suka hada Italiya, Spaniya, Amurka, Iran da sauransu. kuma rohotanni na cigaba da nuni cewa ana ta kamuwa da kuma rasa rayuka ciki harda kasashen Afirika.

A watan Fabrairu ne cutar ta fara shigowa nahiyar Afrika ta hanyar wasu yan kasashen waje da ke ci rani a yankin Afirika.

Kamar a kasar mu ta Najeriya, wani dan Italiya da ke aiki a jihar Ogun ne ya shigo da cutar bayan ya dawo daga gida Milan. A halin yanzu dai, ya warke sai dai ansamu wasu da ke dauke da cutar ciki kuma har da wasu manyan jami’an gwamnatin Tarayyar Najeriya da suka dawo daga kasashe masu fama da wannan cutar,ciki harda da shugaban ma’aikatan fadar shugaban kasa, wato mallam Abba Kyari da gwamnan jihar Bauchi Bala Muhammad da sauransu.

Kamar yadda aka yi ta sanarwa daga jihohi cewa, ansa dokokin kare kai da suka had a da rufe makarantu da tsaftace hannu da sauransu. Wasu jama’a a jihar Kaduna sun ta cece kuce Kan a rufe makarantu, amma aka bar wuraren ibada da kasuwanni.

Bayan lura da gwamnatin tayi, ta bada shawarar a rufe wuraren ibada.Toh, nan fa wasu kuma suka taso da cewa dama ba wata cutar covid-19, kawai so ake a hana ibada, wai ai a wurin ibada ake amsar adduoi. Wannan dai mutane da yawa na ganin cewa jahiltan addini ne da tsabar son rai, ganin cewa Allah na amsar addu’o’i a ko ina.

A addinin musulunci dai, mun san ana hana wanda ya ci albasa ko tafarnuwa zuwa salla masallaci saboda warin zai cutar da masallta.Toh ina ga wanda ke dauke da cutar da ake dauka ta tari,shafa da sauran hanyoyin taruwa cikin jama’a,wanda kuma ba’a ga ne mai cutar sai takai wajen kwanaki 14? Har ila yau tsananin ruwan sama,sanyi ko tabo na hana zuwa masallaci a musulunci,wanda duk wanda yasan musulunci yasan haka kuma ya na kiyaye wa don gudun cutar da kansa.kawa dai son rai ya mantar da su ko kuma jahilci…

Cikin wani faifan audio,anji Sheikh Jingir na Jos na nuni da cewa ba wanda ya isa hana shi zuwa masallaci, tare da fadin cewa covid-19 farfagandan Turawa ne don hana Dawafi a makka (innanlillahi). Wannan tsagwaron rashin fahimtar abinda ke faruwa a duniya ne, wanda bai makamata ace yana fitowa daga bakin mallami irin sa ba. Ya kamata ya karfafa wa mabiya muhimmancin bin dokokin da malaman lafiya suka bada ta hannun gwamnati, Sannan ya dukufa wajen yin binciken da zai fahimta cutar da makasudin saka dokokin.

kamar yadda wasu jama’a ke ta korafin a rufe kasuwanne, gwamnatin jihar kaduna ta duba kuma ta dauki wasu tsauraran dokoki ciki harda rufe kasuwanni in banda shagunan saida magunguna da abinci.Saidai wasu talakawa da wasu masu kare hakkin al’umma sun juya suna korafin rufe shaguna,inda suke cewa yaya talaka zai samu abinci in ance an kulle shaguna!? Wannan batu gaskiya ne, kamar yadda akai fira da wasu shuwagabinin kungiyoyi masu zaman kan su a gidan radiyon DW.Sai dai abin lura anan shine: dole asa matakai don kare kai, kamar yadda gwamna El-Rufai ya bayyana lokacin bayanin matakan inda yace, babu ma’aikata da kayan aiki nayakin cutar covid-19, saboda haka mafita shine a kare kai kafin ta shigo. Ya kamata dai mu gane cewa, matakan sun zama dole ne ba wai don muzguna wa ba!

Wani abinda ke ta daure ma mutane kai ga me da covid-19 a Najeriya da kuma matakan da gwamntoci ke dauke shine na kusan ace halin ko in kula na wadanan rukunnan jama’a:

1 – Kamfanoni basa nuna jajircewar su wajen fadarkar da al’umma da ako yaushe ke rurubin siyan kayansu don amfanar juna. Duk da cewa wasu na kokarta wa, amma wasu sai da kawai ka ga suna tallar kamfanin su.Akwai yadda za su wayar wa mutane da kai bila adadin ta hanyar kafafen yada labarai musamman na rediyo don isar da sako nisa da kusa.Sanna zasu iya amfani da fostas da zane wurin fadarwa ga mutane masu raunin fahimta.

2 – Mafi yawancin ‘ya siyasar Najeriya sunyi gum da fararuwar wannan cutar, a lokacin da ya kamata su matso kusa da wadanda suka zabe su, su wayar musu da kai ta hanyar amfani da harshe da kafafen da mutanen su suka fi saurara ,ciki harda amfani da majigi da mai shela.Wannan lokaci da ake daukan matakai na kare kai da ya hada da rufe shagunan a jihar kaduna,shine daidai na raba kayan kare kai da kuma abin masarufi don tausaya wa. Amma ina, ko kadan ba muga alamar hakan ba! Sai dai muna fata.

3 – Kungiyoyi (NGOs) masu zaman kansu ma zuwa yanzu ba muga sun fara motsawa ba musamman abinda ya shafi tallafawa masu karamin karfa duba da matakan da gwamnatoci ke dauka. Duk da cewa ba kudi suke dashi ba,amma daga lalitar su baza arasa abinda za a taimaka ba,indai har al’ummar ake ma aiki.

4 – Su kuma talakawa da ake neman musu sauki a ko yaushe,abin takaici su ke kara kudin mota da na kayan masarufi don muzguna ma ‘yan uwan su talakawa. Da za ka hadu da su da kaji irin zagin da suke ma gwamnati da masu hannun da shuni cewa basu da tausayi.Abin tambaye shine:su tausayawar suke yi da suke tsawwala wa ‘yan uwansu talaka?

Sannan tsabar taurine kai na wasu talakawa wajen kin bin doka sai ya jefa su a halin ha’ula’i. kowa ya yadda da kaddara amma akwai sanadi .Idan malaman kiwon lafiya sun bada shawara,ya kamata kowa ya bi musamman talaka don shi ne ke shan wuya fiye da kowa.

Wannan na cikin iri koma bayar da muke samu a Najeriya,zagon kasa ta kowani fanni.

A kullum fatar mu gwamnati tayi kokarin taimaka wa talaka wurin samun abinda zai sa a bakin slati,musamman wannan lokaci na kafa dokoki don yakar covid-19.Su kuma masu hannu da shuni,su yi wa Allah su taimaka ma al’umma musamman makwafta. Talakawa suyi kokarin bin doka don zama lafiya.

Allah Ka yaye mana wannan cuta da sauran matsalolin Najeriya.

Khadijah Sulaiman.
Malama a tsangayar koyar da aikin Jarida a kwalejin kimiyya da fasaha dake zariya.
Khadijahsulaim93@gmail.co

Tags: ABUAbujaHausaHubeiKhadijaLabaraiNajeriyaNewsPREMIUM TIMESWuhan
Previous Post

Za a iya kamuwa da coronavirus ta hanyar Jima’I – Minista Ehanire

Next Post

Firaye Ministan kasar Birtaniya Boris Johnson, ya Kamu da Coronavirus

Next Post
Boris Johnson

Firaye Ministan kasar Birtaniya Boris Johnson, ya Kamu da Coronavirus

Binciko

No Result
View All Result
Karanta

Ramadan Kareem AD

Sabbin Labarai

  • FIDDA-GWANIN SHUGABAN ƘASA 2023: Yadda gwamnoni ke baki-biyu tsakanin su ‘yan naci, ‘yan mai-rabo-ka-ɗauka da ‘yan idan-ta-yi-ruwa-rijiya
  • Ƴan sanda sun kashe masu garkuwa da mutane uku a Adamawa
  • Dalilin da ya sa za mu ƙirƙiro gundumomi 268 a jihar Filato – Lalong
  • TAKARAR SHUGABAN KASA: Muna tare da kai a koda yaushe – Sarkin Katsina Abdulmumini ga Osinbajo
  • TA KICIME A APCn KADUNA: Ɓangaren Sha’aban ba su amince da zaben wakilan jam’iyyar APC da aka yi ba

Abinda masu karatu ke fadi

  • Google on Masarautar Kano: Hassada Ta Sa Wasu Na Neman Wofintar Da Kokarin Su Danfodiyo! Daga Imam Murtadha Gusau
  • Kuşburnu Çekirdek Yağı on Dalilin da ya sa muka yi sallar Idi ranar Laraba a Bauchi, muka ki bin sanarwar Sarkin musulmi – Sheikh Dahiru Bauchi
  • Google on HARKALLAR BILIYAN 3.6: Ba nine Balan da ke jerin sunayen masu mallakin kamfanin Adda ba – Gwamna Bala
  • Google on SIYASAR ZAMFARA : Maitaimakawa tsohon dan takarar gwamna a APC akan harkar jarida ya sauya sheka
  • Google on RAMIN MUGUNTA: Yadda Boko Haram suka afkawa bam din da suka dana wa Sojojin Najeriya

Fanni

Tweets by PTimesHausa
  • All Homepage Blocks
  • Home
  • Home
  • Main Home

© 2022 JNews - Premium WordPress news & magazine theme by Jegtheme.

No Result
View All Result
  • Labarai
  • Labarai daga Jihohi
  • Wasanni
  • Kiwon Lafiya
  • Nishadi
  • Bidiyo da Hotuna

© 2022 JNews - Premium WordPress news & magazine theme by Jegtheme.