• PREMIUM TIMES |
  • Tallata Hajar ka |
  • Adireshin mu |
  • PTCIJ |
  • Dubawa
Premium Times Hausa
  • Labarai
    • All
    • Duniya
    TAKARAR SHUGABAN KASA: Muna tare da kai a koda yaushe – Sarkin Katsina Abdulmumini ga Osinbajo

    TAKARAR SHUGABAN KASA: Muna tare da kai a koda yaushe – Sarkin Katsina Abdulmumini ga Osinbajo

    TA KICIME A APCn KADUNA: Ɓangaren Sha’aban ba su amince da zaben wakilan jam’iyyar APC da aka yi ba

    TA KICIME A APCn KADUNA: Ɓangaren Sha’aban ba su amince da zaben wakilan jam’iyyar APC da aka yi ba

    Yadda sojoji suka cafke gogarman masu garkuwa da mutane da wasu 150 a dazukan Zamfara da Katsina

    Askarawan Najeriya sun kashe ƴan bindiga 42, sun kama 20 sannan sun ceto mutum 63 da aka yi garkuwa da su – DHQ

    Yadda Tinubu ya taimake ni na zama gwamnan Jigawa -Badaru

    Yadda Tinubu ya taimake ni na zama gwamnan Jigawa -Badaru

    Crisis in Jos

    BAUCHI: Matasa sun babbake gidaje da shaguna da dama a Warji bayan Rhoda Jatau ta yi kalaman ɓatanci ga Annabi SAW

    GUDUN YIN BIYU-BABU: Gwamnan Bauchi ya sayi fam ɗin sake yin takarar gwamna, daidai lokacin da ya fito takarar shugaban ƙasa a PDP

    Farin jinin Buhari da mara min baya da yayi ya sa na samu daukaka a siyasa – Bala Mohammed

    Kano State Assembly

    Dan majalisar dokoki na jihar Kano ya doka ‘Ribas’ bayan ya tsunduma lambun jam’iyyar NNPP, ya ya rungumi tsintsiyar sa ya dawo APC

    Yadda EFCC ta damke Akanta Janar din Najeriya bisa zargin harkallar naira biliyan 80

    Dalilin da ya sa Buhari ya dakatar da Akanta Janar ɗin da ake zargi da kantara satar naira biliyan 80

    Nigerian Pilgrims

    HAJJIN BANA: Duk wanda ya zarce shekaru 65 bashi ba Hajji bana – Hukumar Alhazai

  • Labarai daga Jihohi
  • Wasanni
    CHAMPIONS LEAGUE: Ko dai tsinuwar Yaya Toure ta yi tasiri kan Pep Guardiola?

    CHAMPIONS LEAGUE: Ko dai tsinuwar Yaya Toure ta yi tasiri kan Pep Guardiola?

    PILLARS SUN KIRA RUWA: Daga yanzu a Abuja za su rika wasan gida kuma an zaftare musu maki 3

    PILLARS SUN KIRA RUWA: Daga yanzu a Abuja za su rika wasan gida kuma an zaftare musu maki 3

    Yadda Kanawa suka yi ragaraga da motar ƴan  Katsina United saboda Pillars ta buga kunnen doki a Kano

    Yadda Kanawa suka yi ragaraga da motar ƴan Katsina United saboda Pillars ta buga kunnen doki a Kano

    GHANA vs NAJERIYA: Ko Najeriya za ta kauce wa ɗauko buhun kunya na 26 a hannun ‘Black Stars’?

    GHANA vs NAJERIYA: Ko Najeriya za ta kauce wa ɗauko buhun kunya na 26 a hannun ‘Black Stars’?

    Barcelona ta yi wa Madrid dukan kabarin kishiya, ba sani ba sabo ta zura mata kwallaye 4 babu ko ɗaya

    Barcelona ta yi wa Madrid dukan kabarin kishiya, ba sani ba sabo ta zura mata kwallaye 4 babu ko ɗaya

    ‘CHAMPIONS LEAGUE’: Yadda Benzama ya ceto Madrid daga rijiya gaba dubu, ya kori PSG kuma ya dawo da martabar sa a duniyar ƙwallo

    ‘CHAMPIONS LEAGUE’: Yadda Benzama ya ceto Madrid daga rijiya gaba dubu, ya kori PSG kuma ya dawo da martabar sa a duniyar ƙwallo

    YAƘIN UKRANIYA YA CI ƘUNGIYAR CHELSEA: ‘Zan sayar da kulob ɗin na sadaukar da kuɗin ga tallafin waɗanda yaƙin Ukraniya ya kassara’ -Abramovich, mai ƙungiyar kuma ɗan asalin Rasha

    YAƘIN UKRANIYA YA CI ƘUNGIYAR CHELSEA: ‘Zan sayar da kulob ɗin na sadaukar da kuɗin ga tallafin waɗanda yaƙin Ukraniya ya kassara’ -Abramovich, mai ƙungiyar kuma ɗan asalin Rasha

    RASHA: FIFA da UEFA sun dakatar da ƙungiyoyin Rasha buga wasannin ƙwallon Turai da duniya baki ɗaya

    RASHA: FIFA da UEFA sun dakatar da ƙungiyoyin Rasha buga wasannin ƙwallon Turai da duniya baki ɗaya

    KYAUTAR NAIRA MILIYAN 2: Allah ya saka wa Ahmed Musa, ina kira ga ‘yan wasa na yanzu su yi tattali don gaba – Obiekwue

    KYAUTAR NAIRA MILIYAN 2: Allah ya saka wa Ahmed Musa, ina kira ga ‘yan wasa na yanzu su yi tattali don gaba – Obiekwue

  • Kiwon Lafiya
  • Nishadi
  • Bidiyo da Hotuna
    KURUNKUS: Malami ya fito takarar gwamnan Kebbi, ya ce jama’ar jihar ne suka tilasta masa ya fito

    KURUNKUS: Malami ya fito takarar gwamnan Kebbi, ya ce jama’ar jihar ne suka tilasta masa ya fito

    2023: Ɗan takarar shugaban kasa, Rotimi Amaechi ya ziyarci masarautar Dutse

    2023: Ɗan takarar shugaban kasa, Rotimi Amaechi ya ziyarci masarautar Dutse

    LABARI CIKIN HOTUNA: Yadda ƴaƴan jam’iyyar APC da dubban mutanen Kaduna suka yi wa Sanata Uba Sani goma ta arziki

    LABARI CIKIN HOTUNA: Yadda ƴaƴan jam’iyyar APC da dubban mutanen Kaduna suka yi wa Sanata Uba Sani goma ta arziki

    BIDIYO: Shin zaka iya zama da mai dauke da cutar Kanjamau? – Ra’ayoyin mutane

    BIDIYO: Shin zaka iya zama da mai dauke da cutar Kanjamau? – Ra’ayoyin mutane

    Dalilin da ya sa muka yi tattaki har Dubai domin taya Aisha Buhari murnar zagayowar ranar haihuwar ta – Matan Gwamnonin Najeriya

    Dalilin da ya sa muka yi tattaki har Dubai domin taya Aisha Buhari murnar zagayowar ranar haihuwar ta – Matan Gwamnonin Najeriya

    BIDIYO: Yadda ‘yan bindiga suka rika jibga ta kafin a biya naira 50,000 kudin fansa – Dattijo Saidu Dabo

    BIDIYO: Yadda ‘yan bindiga suka rika jibga ta kafin a biya naira 50,000 kudin fansa – Dattijo Saidu Dabo

    ‘Yan mata marasa aure sun fi matan aure amfani da magungunan takaita Iyali – Ma’aikatar Lafiya

    ‘Yan mata marasa aure sun fi matan aure amfani da magungunan takaita Iyali – Ma’aikatar Lafiya

    BIDIYO: Kwalaben ruwan maganin rigakafin Korona sama da Miliyan daya da aka lalata a Abuja saboda sun gama aiki kafin a dirka wa ‘yan Najeriya

    BIDIYO: Kwalaben ruwan maganin rigakafin Korona sama da Miliyan daya da aka lalata a Abuja saboda sun gama aiki kafin a dirka wa ‘yan Najeriya

    BIDIYO: RIKICIN BILLIRI: Yadda muka rasa ‘yan uwa da dukiyoyin mu a rikicin sarauta – Galadiman Tangale

    BIDIYO: RIKICIN BILLIRI: Yadda muka rasa ‘yan uwa da dukiyoyin mu a rikicin sarauta – Galadiman Tangale

No Result
View All Result
  • Labarai
    • All
    • Duniya
    TAKARAR SHUGABAN KASA: Muna tare da kai a koda yaushe – Sarkin Katsina Abdulmumini ga Osinbajo

    TAKARAR SHUGABAN KASA: Muna tare da kai a koda yaushe – Sarkin Katsina Abdulmumini ga Osinbajo

    TA KICIME A APCn KADUNA: Ɓangaren Sha’aban ba su amince da zaben wakilan jam’iyyar APC da aka yi ba

    TA KICIME A APCn KADUNA: Ɓangaren Sha’aban ba su amince da zaben wakilan jam’iyyar APC da aka yi ba

    Yadda sojoji suka cafke gogarman masu garkuwa da mutane da wasu 150 a dazukan Zamfara da Katsina

    Askarawan Najeriya sun kashe ƴan bindiga 42, sun kama 20 sannan sun ceto mutum 63 da aka yi garkuwa da su – DHQ

    Yadda Tinubu ya taimake ni na zama gwamnan Jigawa -Badaru

    Yadda Tinubu ya taimake ni na zama gwamnan Jigawa -Badaru

    Crisis in Jos

    BAUCHI: Matasa sun babbake gidaje da shaguna da dama a Warji bayan Rhoda Jatau ta yi kalaman ɓatanci ga Annabi SAW

    GUDUN YIN BIYU-BABU: Gwamnan Bauchi ya sayi fam ɗin sake yin takarar gwamna, daidai lokacin da ya fito takarar shugaban ƙasa a PDP

    Farin jinin Buhari da mara min baya da yayi ya sa na samu daukaka a siyasa – Bala Mohammed

    Kano State Assembly

    Dan majalisar dokoki na jihar Kano ya doka ‘Ribas’ bayan ya tsunduma lambun jam’iyyar NNPP, ya ya rungumi tsintsiyar sa ya dawo APC

    Yadda EFCC ta damke Akanta Janar din Najeriya bisa zargin harkallar naira biliyan 80

    Dalilin da ya sa Buhari ya dakatar da Akanta Janar ɗin da ake zargi da kantara satar naira biliyan 80

    Nigerian Pilgrims

    HAJJIN BANA: Duk wanda ya zarce shekaru 65 bashi ba Hajji bana – Hukumar Alhazai

  • Labarai daga Jihohi
  • Wasanni
    CHAMPIONS LEAGUE: Ko dai tsinuwar Yaya Toure ta yi tasiri kan Pep Guardiola?

    CHAMPIONS LEAGUE: Ko dai tsinuwar Yaya Toure ta yi tasiri kan Pep Guardiola?

    PILLARS SUN KIRA RUWA: Daga yanzu a Abuja za su rika wasan gida kuma an zaftare musu maki 3

    PILLARS SUN KIRA RUWA: Daga yanzu a Abuja za su rika wasan gida kuma an zaftare musu maki 3

    Yadda Kanawa suka yi ragaraga da motar ƴan  Katsina United saboda Pillars ta buga kunnen doki a Kano

    Yadda Kanawa suka yi ragaraga da motar ƴan Katsina United saboda Pillars ta buga kunnen doki a Kano

    GHANA vs NAJERIYA: Ko Najeriya za ta kauce wa ɗauko buhun kunya na 26 a hannun ‘Black Stars’?

    GHANA vs NAJERIYA: Ko Najeriya za ta kauce wa ɗauko buhun kunya na 26 a hannun ‘Black Stars’?

    Barcelona ta yi wa Madrid dukan kabarin kishiya, ba sani ba sabo ta zura mata kwallaye 4 babu ko ɗaya

    Barcelona ta yi wa Madrid dukan kabarin kishiya, ba sani ba sabo ta zura mata kwallaye 4 babu ko ɗaya

    ‘CHAMPIONS LEAGUE’: Yadda Benzama ya ceto Madrid daga rijiya gaba dubu, ya kori PSG kuma ya dawo da martabar sa a duniyar ƙwallo

    ‘CHAMPIONS LEAGUE’: Yadda Benzama ya ceto Madrid daga rijiya gaba dubu, ya kori PSG kuma ya dawo da martabar sa a duniyar ƙwallo

    YAƘIN UKRANIYA YA CI ƘUNGIYAR CHELSEA: ‘Zan sayar da kulob ɗin na sadaukar da kuɗin ga tallafin waɗanda yaƙin Ukraniya ya kassara’ -Abramovich, mai ƙungiyar kuma ɗan asalin Rasha

    YAƘIN UKRANIYA YA CI ƘUNGIYAR CHELSEA: ‘Zan sayar da kulob ɗin na sadaukar da kuɗin ga tallafin waɗanda yaƙin Ukraniya ya kassara’ -Abramovich, mai ƙungiyar kuma ɗan asalin Rasha

    RASHA: FIFA da UEFA sun dakatar da ƙungiyoyin Rasha buga wasannin ƙwallon Turai da duniya baki ɗaya

    RASHA: FIFA da UEFA sun dakatar da ƙungiyoyin Rasha buga wasannin ƙwallon Turai da duniya baki ɗaya

    KYAUTAR NAIRA MILIYAN 2: Allah ya saka wa Ahmed Musa, ina kira ga ‘yan wasa na yanzu su yi tattali don gaba – Obiekwue

    KYAUTAR NAIRA MILIYAN 2: Allah ya saka wa Ahmed Musa, ina kira ga ‘yan wasa na yanzu su yi tattali don gaba – Obiekwue

  • Kiwon Lafiya
  • Nishadi
  • Bidiyo da Hotuna
    KURUNKUS: Malami ya fito takarar gwamnan Kebbi, ya ce jama’ar jihar ne suka tilasta masa ya fito

    KURUNKUS: Malami ya fito takarar gwamnan Kebbi, ya ce jama’ar jihar ne suka tilasta masa ya fito

    2023: Ɗan takarar shugaban kasa, Rotimi Amaechi ya ziyarci masarautar Dutse

    2023: Ɗan takarar shugaban kasa, Rotimi Amaechi ya ziyarci masarautar Dutse

    LABARI CIKIN HOTUNA: Yadda ƴaƴan jam’iyyar APC da dubban mutanen Kaduna suka yi wa Sanata Uba Sani goma ta arziki

    LABARI CIKIN HOTUNA: Yadda ƴaƴan jam’iyyar APC da dubban mutanen Kaduna suka yi wa Sanata Uba Sani goma ta arziki

    BIDIYO: Shin zaka iya zama da mai dauke da cutar Kanjamau? – Ra’ayoyin mutane

    BIDIYO: Shin zaka iya zama da mai dauke da cutar Kanjamau? – Ra’ayoyin mutane

    Dalilin da ya sa muka yi tattaki har Dubai domin taya Aisha Buhari murnar zagayowar ranar haihuwar ta – Matan Gwamnonin Najeriya

    Dalilin da ya sa muka yi tattaki har Dubai domin taya Aisha Buhari murnar zagayowar ranar haihuwar ta – Matan Gwamnonin Najeriya

    BIDIYO: Yadda ‘yan bindiga suka rika jibga ta kafin a biya naira 50,000 kudin fansa – Dattijo Saidu Dabo

    BIDIYO: Yadda ‘yan bindiga suka rika jibga ta kafin a biya naira 50,000 kudin fansa – Dattijo Saidu Dabo

    ‘Yan mata marasa aure sun fi matan aure amfani da magungunan takaita Iyali – Ma’aikatar Lafiya

    ‘Yan mata marasa aure sun fi matan aure amfani da magungunan takaita Iyali – Ma’aikatar Lafiya

    BIDIYO: Kwalaben ruwan maganin rigakafin Korona sama da Miliyan daya da aka lalata a Abuja saboda sun gama aiki kafin a dirka wa ‘yan Najeriya

    BIDIYO: Kwalaben ruwan maganin rigakafin Korona sama da Miliyan daya da aka lalata a Abuja saboda sun gama aiki kafin a dirka wa ‘yan Najeriya

    BIDIYO: RIKICIN BILLIRI: Yadda muka rasa ‘yan uwa da dukiyoyin mu a rikicin sarauta – Galadiman Tangale

    BIDIYO: RIKICIN BILLIRI: Yadda muka rasa ‘yan uwa da dukiyoyin mu a rikicin sarauta – Galadiman Tangale

No Result
View All Result
Premium Times Hausa
No Result
View All Result

CORONAVIRUS: Najeriya ta shiga uku sau uku, farashin gangar danyen mai ya koma dala 18 kacal

Ashafa MurnaibyAshafa Murnai
March 31, 2020
in Manyan Labarai
0
Crude oil

Crude oil

Yayin da kasashen duniya manya da kanana ke ta gaganiyar kakkabe cutar Coronavirus, farashin gangar danyen man fetur ya sake faduwa kasa warwas a duniya, har zuwa dala 18.

Wannan mummunar faduwa da farashin danyen mai ya yi a duniya ya tada hankalin komai a duniya, musamman ma Najeriya wadda ta dogara kacokan da danyen mai wajen gudanarwa da tafiyarwar harkokin gwamnati.

Yayin da danyen mai ta fado zuwa dala 20 tun cikin 2002, zamanin mulkin Olusegun Obasanjo.

Babban dalilin faduwar darajar farashin danyen mai a duniya shi ne fantsamar cutar Coronavirus wadda ta tsaida zirga-zirgar jiragen sama, na ruwa da motoci da kuma tsaida ayyuka a masana”anru manya da kanana a fadin duniya.

A ranar Litinin an saida danyen mai samfurin Brent a kan dala 22.58. Rabon da farashin ya yi warwas tun cikin 2002.

Farashin irin na Amurka ya fi faduwa zuwa dala 20 kacal. Tun a farkon barkewar Coronavirus ce farashin gangar danyen mai ke ta yin kasa, bai sake yin sama ba

Najeriya Ta Shiga Uku Sau Uku

Tun ma lokacin da farashin ya fara yin kasa ne Najeriya ta yi sanarwar cewa ba taiya aiwatar da kasafin kudi na 2020 gaba daya ba.

Kasafin wanda aka tsara shi a kan farashin litar gangar mai dala 57, an zabtare shi da kashi 50% bisa 100% a kan dala 30.

To yanzu kuma farashin danyen mai ya sake yin kasa, zuwa kasa da dala 20 a kasuwar duniya.

Najeriya ta tsara kashe naira tiriliyan 10.59 cikin 2020. Daga cikin kudin, naira tiriliyan 2.72 duk wajen biyan bashi duk za a kashe su. Sannan kuma naira tiriliyan 2.46 ne kadai za a yi wa jama’a aiki da su.

Idan za a tuna, Najeriya ta ce marukar farashin danyen mai ya fadi zuwa ko da dala 22 ce, to za ta daina hako danyen mai domin ko ta hako asara za ta yi, babu riba.

Najeriya na kashe dala 15 zuwa 17. Don haka ko an hako danyen man faduwa za a yi warwas, ba riba za a ci ba.

PREMIUM TIMES ta bada rahoton yadda Coronavirus ta kamo hanyar durkusar da tattalin arziki Najeriya

Wata tattaunawa da aka yi ta kai-tsaye da wasu masana tattalin arziki su biyu, sun bayyana cewa, tattalin arzikin Najeriya ba wai matsala ce kadai zai fuskanta ba idan aka ci gaba da fuskantar annobar Coronavirus. Sun ce rugujewa ce ma tattalin arzikin zai yi.

Sun ce ba daidai ba ne da Ministar Harkokin Kudade, Zainab Ahmed ta ce za a fuskanci matsin tattalin arziki. Inji su, kamata ya yi ta fito karara ta ce za a fuskanci rugujewar tattalin arziki.

Masani Tope Fasua, Shugaban Global Analytics Consulting Limited da ke Abuja, shi da Paul Aladje na SM Professionals, sun ce ai idan ana batun matsin tattalin arziki ne, tuni Najeriya ta rigaya ta afka cikin matsin tattalin arziki, domin an daina sarrafa kayayyaki, ma’aikatan ofis da majiya karfi masu aiki a masana’antu duk sun koma gida sun zauna.

“Bankin Bada Lamuni na Duniya IMF ya ce a duniya an daina sarrafawa da kara kashi 80 bisa 100 na kayan da ake samarwa saboda Coronavirus. To me ya rage kuma?

Ba Za Mu Iya Jure Watanni Shida A Killace Ba -Ministar Harkokin Kudade

Ministar Harkokin Kudade Zainab Ahmed ta ce Najeriya za ta iya jure tsawon watanni uku a cikin mawuyacin halin da aka shiga saboda Coronavirus.

Amma kuma ta ce a gaskiya idan aka kai tsawon watanni ahida, to kasar za ta afka cikin halin matsin tattalin arziki ne kawai.

Tuni dai farashin danyen man fetur ya karye warwas, har ta kai ga Shugaban Hukumar NNPC na cewa idan farashin danyen mai ya gaba da karyewa a duniya, to Najeriya za ta daina hako danyen mai, domin ko an hako, to faduwa za a yi, maimakon a ci riba.

Masana Fasua da Aladje sun bayyana cewa Karfin Tattalin Arzikin Najeriya (GDP) bai wuce dala bilyan 450 ba. Sannan kuma a yanzu a kullum kasar na asarar dala bilyan milyan 400 a kowace rana.

Saboda haka inji su, a wata za a yi asarar dala bilyan 12 kenan, saboda harkokin kasuwanci na cikin gida da waje duk sun tsaya cak.

“Akalla majiya karfi milyan 80 ke gida zazzaune babu aiki, saboda Coronavirus ta tsaida komai.

“Don haka idan aka tafi a haka, durkushewa ce ma tattalin arziki kasar nan zai yi, ba wai matsin tattalin arziki ne kadai za a fuskanta ba, kamar yadda iya Ministar Harkokin Kudade ta bayyana.” Inji su biyun.

Najeriya Ta Kusa Daina Hako Fetur Saboda Coronavirus -Shugaban NNPC

Faduwar farashin danyen man fetur a duniya na daf da tilasta wa Najeriya dakatar da hako danyen mai har sai yadda hali ya yi.

A ranar Litinin da ta gabata, an dibga asarar farashin gangar danyen mai, ta yadda farashi a Kasuwar Hada-hadar Turai ta ICE Futures Europe Exchangr, ya kara faduwa warwas daga dala 25.82 kowace gangar danyen mai, ya sake raguwa da dala 1.16, wato zuwa dala 24.68 kenan na kowace gangar danyen man fetur a ranar Juma’ar da ta gabata.

‘Mun Bani Mun Lalace’ -Shugaban NNPC
Shugaban Hukumar Kula Da Harkokin Fetur (NNPC), Kyari, ya nuna matukar firgita dangane da faduwar farashin danyen man fetur.

Ya nuna cewa matsawar farashin ya sake yin kasa, ya ragu da ko da dala 3 ce daga yadda ya ke a yanzu, to Najeriya ba ta da wani zabi sai dai kawai ta daina hako mai, har sai yadda Allah ya yi.

“Idan har farashin gangar danyen mai ya kara yin kasa, ya koma dala 22 kowace ganga, to kasashen irin su Najeriya sai dai su zauna, su daina hako mai, domin ko an hako din ma asara ce mummuna kawai za a dibga.

” Babbat matsalar mu ita ce Najeriya na cikin sahun kasashe masu hako danyen man fetur da tsadar gaske. Ana kashe dala 15 zuwa 17 wajen hako kowace gangar danyen mai daya tal.

“To kenan idan har farashi ya fadi warwas daga dala 32 ko 30 zuwa dala 22, ai ba ka ma bukatar jiran sai wani malamin duba ya shaida maka cewa asara ka ke tabkawa idan ka ci gaba da hako danyen mai.

“Kasashen irin su Saudiyya da Iraq duk za su iya ci gaba da hako danyen mai, ko da ya kara karyewa da dala 8, Saudi za ta iya hakowa ta ci riba.

“Iraq za ta iya hakowa kuma ta ci riba, ko da ya kara raguwa da dala 5. Saboda su duk ba su kashe makudan kudade wajen hako danyen mai, kamar yadda kasashe irin Najeriya ke kashewa.”

Kyari ya danganta wannan gagarimar matsala ce da annobar cutar Coronavirus da kuma takun-sakar yakin danyen man fetur da ake yi tsakanin kasar Rasha da kuma Saudi Arabiya.

Ya zuwa yau dai ba a sani ba, ko Najeriya ta fara tunanin dakatar da hako danyen mai din, ganin cewa farashin sa bai kai dala 25 ba.

Yanzu dai tunda farashin danyen mai ya fado zuwa dala 18 kowace ganga daya, zai yi wahala NNPC ta ci gaba da dawainiyar kula da hako danyen mai akan dala 17 ladar aikin hako kowace ganga.

Tags: feturLabaraiMaiNajeriyaNewsPREMIUM TIMES
Previous Post

Tir da malaman da ke kawo rudani kan coronavirus – Kungiyar Jama’atu

Next Post

Basarake Ooni na Ife ya ce ya yi ‘gwajin’ kuma ya gano maganin Coronavirus

Next Post
Ooni of Ife

Basarake Ooni na Ife ya ce ya yi 'gwajin' kuma ya gano maganin Coronavirus

Binciko

No Result
View All Result
Karanta

Ramadan Kareem AD

Sabbin Labarai

  • Ƴan sanda sun kashe masu garkuwa da mutane uku a Adamawa
  • Dalilin da ya sa za mu ƙirƙiro gundumomi 268 a jihar Filato – Lalong
  • TAKARAR SHUGABAN KASA: Muna tare da kai a koda yaushe – Sarkin Katsina Abdulmumini ga Osinbajo
  • TA KICIME A APCn KADUNA: Ɓangaren Sha’aban ba su amince da zaben wakilan jam’iyyar APC da aka yi ba
  • Rundunar ƴan sandan Kano ta kama wata moto cike makil da kayan haɗa nakiya, harsasai da bindigogi

Abinda masu karatu ke fadi

  • Google on Masarautar Kano: Hassada Ta Sa Wasu Na Neman Wofintar Da Kokarin Su Danfodiyo! Daga Imam Murtadha Gusau
  • Kuşburnu Çekirdek Yağı on Dalilin da ya sa muka yi sallar Idi ranar Laraba a Bauchi, muka ki bin sanarwar Sarkin musulmi – Sheikh Dahiru Bauchi
  • Google on HARKALLAR BILIYAN 3.6: Ba nine Balan da ke jerin sunayen masu mallakin kamfanin Adda ba – Gwamna Bala
  • Google on SIYASAR ZAMFARA : Maitaimakawa tsohon dan takarar gwamna a APC akan harkar jarida ya sauya sheka
  • Google on RAMIN MUGUNTA: Yadda Boko Haram suka afkawa bam din da suka dana wa Sojojin Najeriya

Fanni

Tweets by PTimesHausa
  • All Homepage Blocks
  • Home
  • Home
  • Main Home

© 2022 JNews - Premium WordPress news & magazine theme by Jegtheme.

No Result
View All Result
  • Labarai
  • Labarai daga Jihohi
  • Wasanni
  • Kiwon Lafiya
  • Nishadi
  • Bidiyo da Hotuna

© 2022 JNews - Premium WordPress news & magazine theme by Jegtheme.