• PREMIUM TIMES |
  • Tallata Hajar ka |
  • Adireshin mu |
  • PTCIJ |
  • Dubawa
Premium Times Hausa
  • Labarai
    • All
    • Duniya
    Kotu ta kori gwamna Sule na Nasarawa, ta ce PDP ce ta yi nasara a zaɓen gwamna

    Kotu ta kori gwamna Sule na Nasarawa, ta ce PDP ce ta yi nasara a zaɓen gwamna

    Ku fito ku ceci mutanen jihar Kaduna kamar yadda kuka yi a zaben majalisun Tarayya da na sanatoci – Isah Ashiru

    An yi mana kwange a hukuncin kotu, za mu daukaka kara – Ashiru

    SSS

    TAKE HAƘƘIN ƊAN ADAM: Yadda SSS suka riƙa faffalla min mari, suka ja ni ƙasa girrrr, don kawai na ce su bi doka – Lauya Ogbankwa

    Muna ƙarancin malamai, a janye dokar hana ɗaukar sabbin malamai da gwamnatin tarayya ta ƙaƙaba – Jami’ar ABU

    Muna ƙarancin malamai, a janye dokar hana ɗaukar sabbin malamai da gwamnatin tarayya ta ƙaƙaba – Jami’ar ABU

    TONON ASIRI: An kama wani Dagaci cikin gungun mahara a lokacin batakashi da ‘Yan sanda

    ‘Yan bindiga sun kashe mutum shida a Kaduna

    Almajirai

    UNICEF ta saka Almajirai sama da 20,000 cikin rajistar tsarin agaza wa marasa karfi a Katsina

    Majalisar Tarayya ta ce a soke ƙarin kuɗin makaranta da aka yi wa ɗaliban jami’o’i da na Kwalejojin Gwamnatin Tarayya

    KALUBALEN DA KE GABAN MAJALISAR WAKILAI TA ƘASA: Gaganiya da matsalar raɗaɗin tsadar rayuwa, matsalar tsaro da sauran su da ake fuskanta a kasa

    Yadda sojojin sama sun ragargaza sansanonin ‘yan bindiga a jihohin Katsina, Zamfara, Sokoto da Kaduna

    RASHIN TSARO: Tinubu ya amince da sayo jiragen sama masu saukar ungulu 12 ga sojojin Najeriya – Lagbaja

    TA’ADDANCI A JIHAR NEJA: Yadda ƴan ta’adda su ka ratsa garuruwa, kafin su  kai wa sojoji da mobal farmaki

    Ƴan ta’adda sun gamu da fushin sojojin Najeriya, sojoji sun kashe 50 sun kama 60

  • Labarai daga Jihohi
  • Wasanni
    Hukumar CAF za ta binciki yadda mahaifiyar ɗan wasa ta mutu cikin 1986, shi kuma ya ce atabau cikin 1990 ta haife shi

    A karo na Uku, Moroko za ta ɗauki baƙuncin gasar cin kofin kwallon ƙafa na nahiyar Afrika a Janairun 2025

    NFF ta sake nada Chris Danjuma a matsayin kocin Falconets

    NFF ta sake nada Chris Danjuma a matsayin kocin Falconets

    DARAJAR ƘWALLON ƘAFA TA KOMA SAUDIYA: Karim Benzema zai riƙa ɗaukar albashin kusan Naira Biliyan 100 a shekara, a ƙungiyar Al-Ittihad

    DARAJAR ƘWALLON ƘAFA TA KOMA SAUDIYA: Karim Benzema zai riƙa ɗaukar albashin kusan Naira Biliyan 100 a shekara, a ƙungiyar Al-Ittihad

    TSOHO MAI RAN ƘARFE: Obasanjo ya zura ƙwallaye uku a wasan sada zumuntar tsoffin ɗaliban sakandare

    TSOHO MAI RAN ƘARFE: Obasanjo ya zura ƙwallaye uku a wasan sada zumuntar tsoffin ɗaliban sakandare

    QATAR 2022: Yadda Croatia, ƙasa mai mutum miliyan 4 ta kori Brazil ƙasa mai mutum miliyan 216

    QATAR 2022: Yadda Croatia, ƙasa mai mutum miliyan 4 ta kori Brazil ƙasa mai mutum miliyan 216

    AMBALIYAR QATAR 2022: Spain ta kori kociya Luis Enrique bayan ta kwashi buhun kunya a hannun Marocco

    AMBALIYAR QATAR 2022: Spain ta kori kociya Luis Enrique bayan ta kwashi buhun kunya a hannun Marocco

    QATAR 2023: Yadda Walid, kociyan Morocco ya rikita duniyar ƙwallon ƙafa cikin watanni 4 kacal

    QATAR 2023: Yadda Walid, kociyan Morocco ya rikita duniyar ƙwallon ƙafa cikin watanni 4 kacal

    QATAR 2022: Dukkan ƙasashen Afrika 4 da su ka taɓa kai wasan kaiwa ga na kusa da na ƙarshe, su na da tauraro a jikin tutocin su

    QATAR 2022: Dukkan ƙasashen Afrika 4 da su ka taɓa kai wasan kaiwa ga na kusa da na ƙarshe, su na da tauraro a jikin tutocin su

    Abubuwan al’ajabi dangane da fatattakar da Morocco ta yi wa Spain daga Qatar 2022

    Abubuwan al’ajabi dangane da fatattakar da Morocco ta yi wa Spain daga Qatar 2022

  • Kiwon Lafiya
  • Nishadi
  • Bidiyo da Hotuna
    BIDIYO: Yadda rufe iyakar Najeriya da Nijar, ya jefa mu cikin tsananin fatara, da halin kakanikayi a yankin Katsina – Saidu

    BIDIYO: Yadda rufe iyakar Najeriya da Nijar, ya jefa mu cikin tsananin fatara, da halin kakanikayi a yankin Katsina – Saidu

    Yadda SSS da Jami’an Gidan Kurkuku suka kwashi ‘yan kallo a kotu, saboda Emefiele

    Yadda SSS da Jami’an Gidan Kurkuku suka kwashi ‘yan kallo a kotu, saboda Emefiele

    BIDIYO: ‘Duk wanda ya ci kuɗin Tallafin Korona a Jigawa sai ya amayo shi’ – Gwamna Namadi

    BIDIYO: ‘Duk wanda ya ci kuɗin Tallafin Korona a Jigawa sai ya amayo shi’ – Gwamna Namadi

    BIDIYO: ALhazan Kano sun gama shiri tsaf don ‘Hawan Arafat’ – Alhussain Maiwada

    BIDIYO: ALhazan Kano sun gama shiri tsaf don ‘Hawan Arafat’ – Alhussain Maiwada

    JERIN SUNAYE: Jami’o’i 51 da ba za su dauki dalibin da ya ci kasa da maki 180 a jarabawar JAMB ba

    TSARIN BAI WA ƊALIBAI RAMCE: Abubuwan da suka wajaba ɗalibai da iyaye su sani

    Buhari ya tashi zuwa Saudiyya, zai yi Umra ta ƙarshe a matsayin sa na shugaban kasa

    Buhari ya tashi zuwa Saudiyya, zai yi Umra ta ƙarshe a matsayin sa na shugaban kasa

    BIDIYO: Buri da fata na a 2023: Ra’ayoyin jama’a

    BIDIYO: Buri da fata na a 2023: Ra’ayoyin jama’a

    BIDIYO: Ƙogon Al’ajabi, ƙogon Waraka, Ƙogon biyan bukata a jihar Enugu

    BIDIYO: Ƙogon Al’ajabi, ƙogon Waraka, Ƙogon biyan bukata a jihar Enugu

    Mutanen Arewa na da alƙawari da sanin ya kamata, Tinubu za su yi saboda ƙauna da biyayyar da ya nuna wa Buhari – El- Rufai

    Mutanen Arewa na da alƙawari da sanin ya kamata, Tinubu za su yi saboda ƙauna da biyayyar da ya nuna wa Buhari – El- Rufai

No Result
View All Result
  • Labarai
    • All
    • Duniya
    Kotu ta kori gwamna Sule na Nasarawa, ta ce PDP ce ta yi nasara a zaɓen gwamna

    Kotu ta kori gwamna Sule na Nasarawa, ta ce PDP ce ta yi nasara a zaɓen gwamna

    Ku fito ku ceci mutanen jihar Kaduna kamar yadda kuka yi a zaben majalisun Tarayya da na sanatoci – Isah Ashiru

    An yi mana kwange a hukuncin kotu, za mu daukaka kara – Ashiru

    SSS

    TAKE HAƘƘIN ƊAN ADAM: Yadda SSS suka riƙa faffalla min mari, suka ja ni ƙasa girrrr, don kawai na ce su bi doka – Lauya Ogbankwa

    Muna ƙarancin malamai, a janye dokar hana ɗaukar sabbin malamai da gwamnatin tarayya ta ƙaƙaba – Jami’ar ABU

    Muna ƙarancin malamai, a janye dokar hana ɗaukar sabbin malamai da gwamnatin tarayya ta ƙaƙaba – Jami’ar ABU

    TONON ASIRI: An kama wani Dagaci cikin gungun mahara a lokacin batakashi da ‘Yan sanda

    ‘Yan bindiga sun kashe mutum shida a Kaduna

    Almajirai

    UNICEF ta saka Almajirai sama da 20,000 cikin rajistar tsarin agaza wa marasa karfi a Katsina

    Majalisar Tarayya ta ce a soke ƙarin kuɗin makaranta da aka yi wa ɗaliban jami’o’i da na Kwalejojin Gwamnatin Tarayya

    KALUBALEN DA KE GABAN MAJALISAR WAKILAI TA ƘASA: Gaganiya da matsalar raɗaɗin tsadar rayuwa, matsalar tsaro da sauran su da ake fuskanta a kasa

    Yadda sojojin sama sun ragargaza sansanonin ‘yan bindiga a jihohin Katsina, Zamfara, Sokoto da Kaduna

    RASHIN TSARO: Tinubu ya amince da sayo jiragen sama masu saukar ungulu 12 ga sojojin Najeriya – Lagbaja

    TA’ADDANCI A JIHAR NEJA: Yadda ƴan ta’adda su ka ratsa garuruwa, kafin su  kai wa sojoji da mobal farmaki

    Ƴan ta’adda sun gamu da fushin sojojin Najeriya, sojoji sun kashe 50 sun kama 60

  • Labarai daga Jihohi
  • Wasanni
    Hukumar CAF za ta binciki yadda mahaifiyar ɗan wasa ta mutu cikin 1986, shi kuma ya ce atabau cikin 1990 ta haife shi

    A karo na Uku, Moroko za ta ɗauki baƙuncin gasar cin kofin kwallon ƙafa na nahiyar Afrika a Janairun 2025

    NFF ta sake nada Chris Danjuma a matsayin kocin Falconets

    NFF ta sake nada Chris Danjuma a matsayin kocin Falconets

    DARAJAR ƘWALLON ƘAFA TA KOMA SAUDIYA: Karim Benzema zai riƙa ɗaukar albashin kusan Naira Biliyan 100 a shekara, a ƙungiyar Al-Ittihad

    DARAJAR ƘWALLON ƘAFA TA KOMA SAUDIYA: Karim Benzema zai riƙa ɗaukar albashin kusan Naira Biliyan 100 a shekara, a ƙungiyar Al-Ittihad

    TSOHO MAI RAN ƘARFE: Obasanjo ya zura ƙwallaye uku a wasan sada zumuntar tsoffin ɗaliban sakandare

    TSOHO MAI RAN ƘARFE: Obasanjo ya zura ƙwallaye uku a wasan sada zumuntar tsoffin ɗaliban sakandare

    QATAR 2022: Yadda Croatia, ƙasa mai mutum miliyan 4 ta kori Brazil ƙasa mai mutum miliyan 216

    QATAR 2022: Yadda Croatia, ƙasa mai mutum miliyan 4 ta kori Brazil ƙasa mai mutum miliyan 216

    AMBALIYAR QATAR 2022: Spain ta kori kociya Luis Enrique bayan ta kwashi buhun kunya a hannun Marocco

    AMBALIYAR QATAR 2022: Spain ta kori kociya Luis Enrique bayan ta kwashi buhun kunya a hannun Marocco

    QATAR 2023: Yadda Walid, kociyan Morocco ya rikita duniyar ƙwallon ƙafa cikin watanni 4 kacal

    QATAR 2023: Yadda Walid, kociyan Morocco ya rikita duniyar ƙwallon ƙafa cikin watanni 4 kacal

    QATAR 2022: Dukkan ƙasashen Afrika 4 da su ka taɓa kai wasan kaiwa ga na kusa da na ƙarshe, su na da tauraro a jikin tutocin su

    QATAR 2022: Dukkan ƙasashen Afrika 4 da su ka taɓa kai wasan kaiwa ga na kusa da na ƙarshe, su na da tauraro a jikin tutocin su

    Abubuwan al’ajabi dangane da fatattakar da Morocco ta yi wa Spain daga Qatar 2022

    Abubuwan al’ajabi dangane da fatattakar da Morocco ta yi wa Spain daga Qatar 2022

  • Kiwon Lafiya
  • Nishadi
  • Bidiyo da Hotuna
    BIDIYO: Yadda rufe iyakar Najeriya da Nijar, ya jefa mu cikin tsananin fatara, da halin kakanikayi a yankin Katsina – Saidu

    BIDIYO: Yadda rufe iyakar Najeriya da Nijar, ya jefa mu cikin tsananin fatara, da halin kakanikayi a yankin Katsina – Saidu

    Yadda SSS da Jami’an Gidan Kurkuku suka kwashi ‘yan kallo a kotu, saboda Emefiele

    Yadda SSS da Jami’an Gidan Kurkuku suka kwashi ‘yan kallo a kotu, saboda Emefiele

    BIDIYO: ‘Duk wanda ya ci kuɗin Tallafin Korona a Jigawa sai ya amayo shi’ – Gwamna Namadi

    BIDIYO: ‘Duk wanda ya ci kuɗin Tallafin Korona a Jigawa sai ya amayo shi’ – Gwamna Namadi

    BIDIYO: ALhazan Kano sun gama shiri tsaf don ‘Hawan Arafat’ – Alhussain Maiwada

    BIDIYO: ALhazan Kano sun gama shiri tsaf don ‘Hawan Arafat’ – Alhussain Maiwada

    JERIN SUNAYE: Jami’o’i 51 da ba za su dauki dalibin da ya ci kasa da maki 180 a jarabawar JAMB ba

    TSARIN BAI WA ƊALIBAI RAMCE: Abubuwan da suka wajaba ɗalibai da iyaye su sani

    Buhari ya tashi zuwa Saudiyya, zai yi Umra ta ƙarshe a matsayin sa na shugaban kasa

    Buhari ya tashi zuwa Saudiyya, zai yi Umra ta ƙarshe a matsayin sa na shugaban kasa

    BIDIYO: Buri da fata na a 2023: Ra’ayoyin jama’a

    BIDIYO: Buri da fata na a 2023: Ra’ayoyin jama’a

    BIDIYO: Ƙogon Al’ajabi, ƙogon Waraka, Ƙogon biyan bukata a jihar Enugu

    BIDIYO: Ƙogon Al’ajabi, ƙogon Waraka, Ƙogon biyan bukata a jihar Enugu

    Mutanen Arewa na da alƙawari da sanin ya kamata, Tinubu za su yi saboda ƙauna da biyayyar da ya nuna wa Buhari – El- Rufai

    Mutanen Arewa na da alƙawari da sanin ya kamata, Tinubu za su yi saboda ƙauna da biyayyar da ya nuna wa Buhari – El- Rufai

No Result
View All Result
Premium Times Hausa
No Result
View All Result

CORONAVIRUS: Mutane 114,151 sun kamu, 4,012 sun mutu a kasashe 105

Aisha YusufubyAisha Yusufu
March 11, 2020
in Kiwon Lafiya
0
CORONAVIRUS

CORONAVIRUS

Rahotannin kungiyar kiwon lafiya ta duniya WHO ya nuna cewa mutane 114,151 ne suka kamu da cutar cioronavirus, daga ciki 4,012 sun mutu a kasashe 105 a duniya.

Cutar dai ta ci gaba da yaduwa zuwa kasashen duniya inda hakan ya sa wasu kasashen daukan tsauraran matakai domin hana yaduwar cutar.

Tun daga watan Disamba zuwa yanzu ba a iya gano maganin cutar ba sannan cutar ta yi wa wasu kasashen kamun farad daya duk da matakan hana yaduwar cutar da suke dauka.

KASAR BIRTANIYA

Kamar yadda BBC ta rawaito ranar Laraba ta ce ministan kiwon lafiyar kasar ta kasar Britaniya Nadine Dorries ta kamu da cutar Coronavirus.

A yanzu dai Nadine na killace a gidanta inda a nan take samun kula.

Gwamnatin kasar ta ce ta fara gudanar da bincike domin gano ko akwai wadanda suka kamu da cutar a dalilin yin mu’amula da Nadine.

Ita kuwa Nadine ta ce tana fargaban mahafiyarta ta kamu da cutar domin a ranar Talata mahaifiyar na tari.

Mutane 382 ne ke dauke da cutar a kasar UK inda daga ciki mutane shida suka mutu.

KASAR AMURKA

Rahotannin jami’ar John Hopkins da aka gabatar ranar Talata ya nuna cewa mutane sama da 1000 sun kamu da coronavirus a kasar.

Bisa a rahotan mutane sama da 31 sun mutu a dalilin kamuwa da cutar daga jihohi 38 da Wahinton DC a kasar.

KASAR ITALIYA

A ranar Talata gwamnatin Kasar Italiya ta sanar cewa mutane 168 sun rasu cikin awa 24 a kasar.

Mahukunta sun ce mutane 631 sun rasu tun barkewar cutar sannan sama da mutane 10,000 sun kamu da cutar.

Wannan matsala ya razana gwamnatin kasar da mutanen kasar inda an dakatar da ayyuka da dama har da makaranta.

Wannan shine mafi yawan rayuka da aka rasa bayan kasar Chana da cutar ta samu asali daga.

KASAR JAMUS

Ma’aikatar Lafiya ta kasar Jamus ta bayyana barkewar cutar coronavirus a kasar, inda ta ce a dan kankanin lokaci mutum goma ya kamu.

Ministan Lafiyar Jamus, Jens Spahn ya bayyana a birnin Berlin cewa yanzu haka an fantsama nema da gwajin gano duk wani mai dauke da cutar, ko kuma mai alamun kamuwa da ita.

KASASHEN GABAS TA TSAKIYA

KASAR SAUDIYYA

Cutar Coronavirus na cigaba da yaduwa a kasashen gabas ta tsakiya musamman kasashen Kuwait, Qatar, Saudiyya da Egypt.

Ma’aikatar Kiwon Lafiya ta Kasar Saudiyya ta bayyana cewa bayan karin mutum biyar da aka samu sun kamu da cutar a kasar, yanzu an tabbatar da mutane 20 kenan da ke dauke da ita a kasar.

Cikin mutane biyar din da aka gano yau, hudu yan kasa ne. Uku daga cikin su sun dawo daga kasar Iran da Iraqi ne daya daga kasar Masar.

Saudiyya ta dakatar da fita da shigowan jirage daga kasashe 14 da suka hada da
United Arab Emirates (UAE), Egypt, Kuwait, Bahrain, Iraq, Lebanon, Syria, South Korea, Italy, Oman, France, Germany, Turkey da Spain.

Bayan haka kuma ta sanar da rufe makarantun kasar daga ranar litini.

Sannan kuma za a rika rufe masallatan Makka da na Madina bayan sallar Ishha’i, kuma gwamnati ta dakatar yin Umrah.

KUWAIT

Kasar Kiwait ta sanar da sabbin wasu mutum hudu da suka kama da ya kara ywan adadin mutanen da ke dauke da cutar a kasar zuwa 69.

QATAR

Akalla mutane 18 ne aka tabbatar sun kamu da cutar a kasar Qatar.

EGYPT

Kasar Masar wacce ita kasa ta farko a Nahiyar Afrika da aka bayyana shigar cutar, zuwa yanzu akalla mutane 59 ne ke dauke da cutar.

Firaye Ministan Kasar Mostafa Madbouli ya bayyana cewa an saka dokar hana taro da gangami a fadin kasar zuwa yanzu don kada a yada cutar.

NAHIYAR AFRIKA

Coronavirus ta yadu zuwa kasashe 11 a Afrika inda mutane kusan 100 sun kamu da cutar.

Wadannan kasashe sun hada da Jamhuriyyar Kongo, Algeria, Burkina Faso, Afrika ta kudu, Senegal, Tunisia, Togo, Masar, Kamaru, Najeriya da Morocco.

BUKINA FASO

Ministan kiwon lafiya ta kasar Bukina Faso Claudine Lougue ya sanar cewa mutane biyu sun kamu da cutar Coronavirus a kasar.

Lougue y ace an gano wannan cuta ne a jikin wasu ma’aurata mata da miji sannan an killace su tare da wani a dake zargin ya kamu da cutar a dalilin yin mu’amula da ma’auratan a asibitin dake Ouagadougou.

Daga Daga nan kuma mutum daya ya sake mutuwa a dalilin kamuwa da cutar a kasar Morocco.

AFRIKA TA KUDU.

An samu karin mutane shida da suka kamu da coronavirus a kasar Afrika ta Kudu.

Hukumar hana yaduwar cututtuka ta kasar ta sanar da haka ranar Laraba inda ta kara da cewa jimmlar mutanen da suka kamu da cutar a kasar ya kai 13.

Hukumar ta ce wasu na kwance a asibiti sannan wadanda cutar bai yi tsanani ba a jikinsu na killace a gidajen su.

KASAR KAMARU.

Kasar Kamaru ta killace mutum na farko da aka yi wa gwaji aka gano ya kamu da cutar coronavirus.

Mutumin wanda dan asalin kasar Fransa ya tsallako kasar ne inda na’urar gwaji ya nuna yana dauke da cutar.

Ministan kiwon lafiyar kasar, Malachie Manaouda ya bayyana cewa tuni dai har an killace wannan bafaranse a babban asibiti dake Yawonde.

NAJERIYA

Hukumar NCDC ta bayyana cewa an gano wani dan Najeriya da ba bako ba ya kamu da cutar coronavirus.

An killace wannan mutum a wani asibiti ana duba shi a jihar Ondo.

Shi dai wannan mara lafiyan yana daga cikin wadanda suka yi mu’a’mula da baItaliyan da ya shigo wa Najeriya da wannan cuta.

KASAR MASAR

An samu mutum na farko da ya fara mutuwa a nahiyar Afrika a kasar Masar wato Egypt.

Wanda ya rasu din dan asalin kasar Jamus ne da aka killace a wani asibiti dake kasar mai shekaru 60.

Ministan Lafiyan kasar Masar ya bayyana cewa wannan mutum ya shigo kasar Masar ne a jirgin ruwa na yawon bude ido.

Kafin wannan jirgin yawon bude Ido ya iso kasar Masar, mutane uku ne kacal aka tabbatar sun kamu da cutar. Zuwan wannan jirgin yasa an samu karin wasu da dama, da ya kai mutane 55 a kasar. 19 daga cikin su baki ne

JAMHURIYYAR KONGO.

Ministan kiwon lafiya ta kasa Kongo Eteni Longondo ya bayyana cewa an gano coronavirus a jikin mutum daya a kasan.

Longondo y ace mutumin ya yi tafiya zuwa kasar Faransa inda bayan ‘yan kawanki da dawowa ya fara rashin lafiya.

Ya ce an killace mutumin a asibiti sannan har ya fara samun sauki.

Wannan shine ne karon farko da wani dan kasar ke kamuwa da cutar.

Tags: AbujaCoronaVirusHausaItaliyaJamusJens SpahnLabaraiNajeriyaNewsPREMIUM TIMES
Previous Post

WHO ta ayyana Coronavirus mummunar annoba a duniya

Next Post

Buhari ya umarci El-Rufai ya nada Sanusi mukamai a Kaduna – Bashir Ahmad

Aisha Yusufu

Aisha Yusufu

Next Post
Bashir Ahmad

Buhari ya umarci El-Rufai ya nada Sanusi mukamai a Kaduna - Bashir Ahmad

Discussion about this post

Binciko

No Result
View All Result
Karanta

Ramadan Kareem AD

Sabbin Labarai

  • Kotu ta kori gwamna Sule na Nasarawa, ta ce PDP ce ta yi nasara a zaɓen gwamna
  • Gwamnatin Tinubu ta sanar da dakatar da harajin (VAT) kan man dizal na tsawon watanni 6
  • Matsayar da aka cimma a taron Gwamnatin Tarayya, NUC da TUC – Minista Idris
  • ‘Gyaran Najeriya sai a hankali, miji na ba da rauhanai ya ke aiki ba’ – Remi Tinubu
  • Ba ni kaɗai ne na fidda sunan Ahmed Lawan ya yi takarar shugaban kasa da Tinubu ba, akwai wasu da ke bayan fage – Adamu

Abinda masu karatu ke fadi

  • auto verkopen on ZAMFARA: Mahara sun gudu sun bar bindigar harbo jiragen sama a dajin Gumi da Bukkuyum -Inji ‘Yan Sanda
  • Laser-Haarentfernung mit hygienischen Bedingungen und aktuellen Gesundheitsstandards in der Türkei on An yi min murɗiya ne a zaɓen APC, ban yarda ba sai an sake zaɓe – Korafin Bashir Ahmad
  • Call Girls Sehore on Ƙungiya ta yi kira ga gwamnati ta ware kuɗaɗe domin samar da dabarun bada tazarar Iyali
  • buy aged stripe account on Hukumar NBC ta gayyaci mai gabatar da shirin ‘Berekete’, bayan macen da ta kona gashin kan yarinya barkatai, ta sha mari barkatai a hannun sa
  • research and survey on Gwamnan Edo ya bijire wa umarnin kotu, ya ce sai mai shaidar rigakafin korona zai yi sallar jam’i a masallaci

Fanni

Tweets by PTimesHausa
  • All Homepage Blocks
  • Home
  • Home
  • Main Home

© 2023 JNews - Premium WordPress news & magazine theme by Jegtheme.

No Result
View All Result
  • Labarai
  • Labarai daga Jihohi
  • Wasanni
  • Kiwon Lafiya
  • Nishadi
  • Bidiyo da Hotuna

© 2023 JNews - Premium WordPress news & magazine theme by Jegtheme.