• PREMIUM TIMES |
  • Tallata Hajar ka |
  • Adireshin mu |
  • PTCIJ |
  • Dubawa
Premium Times Hausa
  • Labarai
    • All
    • Duniya
    Petrol Tankers

    ƊAN KUKA MAI JA WA UWAR SA JIFA: Ƙungiyar IPMAN ta ce ba za ta iya ci gaba da sayar da fetur a garuruwan yankin Igbo ba

    ZARGIN ƘARFA-ƘARFA A SIYASAR ENUGU: Sanata Ekweremadu ya saka takalmin ficewa daga PDP zuwa APC

    An kama Sanata Ekweremadu da matar sa a Landan, bisa zargin yunƙurin cire ƙodar wani ƙaramin yaro

    2023: APC ta ƙara wa’adin ranakun zaɓen fidda ‘yan takarar gwamna, sanata da na wakilan jihohi da tarayya

    KOWAR HAƊIYI TAƁARYA: Shugaban APC ya gana da Sanatocin APC domin magance fitar-farin-ɗango da ake yi daga jam’iyyar

    RAHOTO: Akalla ‘ƴan Najeriya miliyan 48 ne ke ƙantara kashi ‘bahaya’ a waje

    RAHOTO: Akalla ‘ƴan Najeriya miliyan 48 ne ke ƙantara kashi ‘bahaya’ a waje

    Woman Handcuff

    DUBU TA CIKA: An cafke Kabiru da ke yin lalata da ƴara ƙanana ta dubura a Abuja

    KIRA GA MATAN AURE: Ku daina yi wa mazajen ku kwalelen Jima’i idan suka bukace ku – Likita

    KIRA GA MATAN AURE: Ku daina yi wa mazajen ku kwalelen Jima’i idan suka bukace ku – Likita

    Ba a saki fasinjojin jirgin kasan Kaduna dake tsare hannun ƴan bindiga ba

    Buhari ya umarci jami’an tsaro su kara ƙaimi wajen ceto fasinjojin jirgin kasa dake tsare hannun ‘ƴan bindiga

    Allah yayi wa limamin masallacin Maiduguri Road, Dahiru Lawal-Abubakar rasuwa

    Allah yayi wa limamin masallacin Maiduguri Road, Dahiru Lawal-Abubakar rasuwa

    Buhari and Ahmed Lawan

    SUNAYE: Sabbin ministocin da Buhari ya aika sunayen su majalisar Dattawa

  • Labarai daga Jihohi
  • Wasanni
    Inganta Rayuwar Matasa Ta Hanyar Wasan Kwallon Kafa Da Gudunmawar Al’Ummah A Jigawa, Ahmed Ilallah

    Inganta Rayuwar Matasa Ta Hanyar Wasan Kwallon Kafa Da Gudunmawar Al’Ummah A Jigawa, Ahmed Ilallah

    CHAMPIONS LEAGUE: Ko dai tsinuwar Yaya Toure ta yi tasiri kan Pep Guardiola?

    CHAMPIONS LEAGUE: Ko dai tsinuwar Yaya Toure ta yi tasiri kan Pep Guardiola?

    PILLARS SUN KIRA RUWA: Daga yanzu a Abuja za su rika wasan gida kuma an zaftare musu maki 3

    PILLARS SUN KIRA RUWA: Daga yanzu a Abuja za su rika wasan gida kuma an zaftare musu maki 3

    Yadda Kanawa suka yi ragaraga da motar ƴan  Katsina United saboda Pillars ta buga kunnen doki a Kano

    Yadda Kanawa suka yi ragaraga da motar ƴan Katsina United saboda Pillars ta buga kunnen doki a Kano

    GHANA vs NAJERIYA: Ko Najeriya za ta kauce wa ɗauko buhun kunya na 26 a hannun ‘Black Stars’?

    GHANA vs NAJERIYA: Ko Najeriya za ta kauce wa ɗauko buhun kunya na 26 a hannun ‘Black Stars’?

    Barcelona ta yi wa Madrid dukan kabarin kishiya, ba sani ba sabo ta zura mata kwallaye 4 babu ko ɗaya

    Barcelona ta yi wa Madrid dukan kabarin kishiya, ba sani ba sabo ta zura mata kwallaye 4 babu ko ɗaya

    ‘CHAMPIONS LEAGUE’: Yadda Benzama ya ceto Madrid daga rijiya gaba dubu, ya kori PSG kuma ya dawo da martabar sa a duniyar ƙwallo

    ‘CHAMPIONS LEAGUE’: Yadda Benzama ya ceto Madrid daga rijiya gaba dubu, ya kori PSG kuma ya dawo da martabar sa a duniyar ƙwallo

    YAƘIN UKRANIYA YA CI ƘUNGIYAR CHELSEA: ‘Zan sayar da kulob ɗin na sadaukar da kuɗin ga tallafin waɗanda yaƙin Ukraniya ya kassara’ -Abramovich, mai ƙungiyar kuma ɗan asalin Rasha

    YAƘIN UKRANIYA YA CI ƘUNGIYAR CHELSEA: ‘Zan sayar da kulob ɗin na sadaukar da kuɗin ga tallafin waɗanda yaƙin Ukraniya ya kassara’ -Abramovich, mai ƙungiyar kuma ɗan asalin Rasha

    RASHA: FIFA da UEFA sun dakatar da ƙungiyoyin Rasha buga wasannin ƙwallon Turai da duniya baki ɗaya

    RASHA: FIFA da UEFA sun dakatar da ƙungiyoyin Rasha buga wasannin ƙwallon Turai da duniya baki ɗaya

  • Kiwon Lafiya
  • Nishadi
  • Bidiyo da Hotuna
    BIDIYO: An yi wa ɗan takarar mu murɗiya a zaɓen fidda gwani na APC a Legas – Masu zanga-zanga

    BIDIYO: An yi wa ɗan takarar mu murɗiya a zaɓen fidda gwani na APC a Legas – Masu zanga-zanga

    KURUNKUS: Malami ya fito takarar gwamnan Kebbi, ya ce jama’ar jihar ne suka tilasta masa ya fito

    KURUNKUS: Malami ya fito takarar gwamnan Kebbi, ya ce jama’ar jihar ne suka tilasta masa ya fito

    2023: Ɗan takarar shugaban kasa, Rotimi Amaechi ya ziyarci masarautar Dutse

    2023: Ɗan takarar shugaban kasa, Rotimi Amaechi ya ziyarci masarautar Dutse

    LABARI CIKIN HOTUNA: Yadda ƴaƴan jam’iyyar APC da dubban mutanen Kaduna suka yi wa Sanata Uba Sani goma ta arziki

    LABARI CIKIN HOTUNA: Yadda ƴaƴan jam’iyyar APC da dubban mutanen Kaduna suka yi wa Sanata Uba Sani goma ta arziki

    BIDIYO: Shin zaka iya zama da mai dauke da cutar Kanjamau? – Ra’ayoyin mutane

    BIDIYO: Shin zaka iya zama da mai dauke da cutar Kanjamau? – Ra’ayoyin mutane

    Dalilin da ya sa muka yi tattaki har Dubai domin taya Aisha Buhari murnar zagayowar ranar haihuwar ta – Matan Gwamnonin Najeriya

    Dalilin da ya sa muka yi tattaki har Dubai domin taya Aisha Buhari murnar zagayowar ranar haihuwar ta – Matan Gwamnonin Najeriya

    BIDIYO: Yadda ‘yan bindiga suka rika jibga ta kafin a biya naira 50,000 kudin fansa – Dattijo Saidu Dabo

    BIDIYO: Yadda ‘yan bindiga suka rika jibga ta kafin a biya naira 50,000 kudin fansa – Dattijo Saidu Dabo

    ‘Yan mata marasa aure sun fi matan aure amfani da magungunan takaita Iyali – Ma’aikatar Lafiya

    ‘Yan mata marasa aure sun fi matan aure amfani da magungunan takaita Iyali – Ma’aikatar Lafiya

    BIDIYO: Kwalaben ruwan maganin rigakafin Korona sama da Miliyan daya da aka lalata a Abuja saboda sun gama aiki kafin a dirka wa ‘yan Najeriya

    BIDIYO: Kwalaben ruwan maganin rigakafin Korona sama da Miliyan daya da aka lalata a Abuja saboda sun gama aiki kafin a dirka wa ‘yan Najeriya

No Result
View All Result
  • Labarai
    • All
    • Duniya
    Petrol Tankers

    ƊAN KUKA MAI JA WA UWAR SA JIFA: Ƙungiyar IPMAN ta ce ba za ta iya ci gaba da sayar da fetur a garuruwan yankin Igbo ba

    ZARGIN ƘARFA-ƘARFA A SIYASAR ENUGU: Sanata Ekweremadu ya saka takalmin ficewa daga PDP zuwa APC

    An kama Sanata Ekweremadu da matar sa a Landan, bisa zargin yunƙurin cire ƙodar wani ƙaramin yaro

    2023: APC ta ƙara wa’adin ranakun zaɓen fidda ‘yan takarar gwamna, sanata da na wakilan jihohi da tarayya

    KOWAR HAƊIYI TAƁARYA: Shugaban APC ya gana da Sanatocin APC domin magance fitar-farin-ɗango da ake yi daga jam’iyyar

    RAHOTO: Akalla ‘ƴan Najeriya miliyan 48 ne ke ƙantara kashi ‘bahaya’ a waje

    RAHOTO: Akalla ‘ƴan Najeriya miliyan 48 ne ke ƙantara kashi ‘bahaya’ a waje

    Woman Handcuff

    DUBU TA CIKA: An cafke Kabiru da ke yin lalata da ƴara ƙanana ta dubura a Abuja

    KIRA GA MATAN AURE: Ku daina yi wa mazajen ku kwalelen Jima’i idan suka bukace ku – Likita

    KIRA GA MATAN AURE: Ku daina yi wa mazajen ku kwalelen Jima’i idan suka bukace ku – Likita

    Ba a saki fasinjojin jirgin kasan Kaduna dake tsare hannun ƴan bindiga ba

    Buhari ya umarci jami’an tsaro su kara ƙaimi wajen ceto fasinjojin jirgin kasa dake tsare hannun ‘ƴan bindiga

    Allah yayi wa limamin masallacin Maiduguri Road, Dahiru Lawal-Abubakar rasuwa

    Allah yayi wa limamin masallacin Maiduguri Road, Dahiru Lawal-Abubakar rasuwa

    Buhari and Ahmed Lawan

    SUNAYE: Sabbin ministocin da Buhari ya aika sunayen su majalisar Dattawa

  • Labarai daga Jihohi
  • Wasanni
    Inganta Rayuwar Matasa Ta Hanyar Wasan Kwallon Kafa Da Gudunmawar Al’Ummah A Jigawa, Ahmed Ilallah

    Inganta Rayuwar Matasa Ta Hanyar Wasan Kwallon Kafa Da Gudunmawar Al’Ummah A Jigawa, Ahmed Ilallah

    CHAMPIONS LEAGUE: Ko dai tsinuwar Yaya Toure ta yi tasiri kan Pep Guardiola?

    CHAMPIONS LEAGUE: Ko dai tsinuwar Yaya Toure ta yi tasiri kan Pep Guardiola?

    PILLARS SUN KIRA RUWA: Daga yanzu a Abuja za su rika wasan gida kuma an zaftare musu maki 3

    PILLARS SUN KIRA RUWA: Daga yanzu a Abuja za su rika wasan gida kuma an zaftare musu maki 3

    Yadda Kanawa suka yi ragaraga da motar ƴan  Katsina United saboda Pillars ta buga kunnen doki a Kano

    Yadda Kanawa suka yi ragaraga da motar ƴan Katsina United saboda Pillars ta buga kunnen doki a Kano

    GHANA vs NAJERIYA: Ko Najeriya za ta kauce wa ɗauko buhun kunya na 26 a hannun ‘Black Stars’?

    GHANA vs NAJERIYA: Ko Najeriya za ta kauce wa ɗauko buhun kunya na 26 a hannun ‘Black Stars’?

    Barcelona ta yi wa Madrid dukan kabarin kishiya, ba sani ba sabo ta zura mata kwallaye 4 babu ko ɗaya

    Barcelona ta yi wa Madrid dukan kabarin kishiya, ba sani ba sabo ta zura mata kwallaye 4 babu ko ɗaya

    ‘CHAMPIONS LEAGUE’: Yadda Benzama ya ceto Madrid daga rijiya gaba dubu, ya kori PSG kuma ya dawo da martabar sa a duniyar ƙwallo

    ‘CHAMPIONS LEAGUE’: Yadda Benzama ya ceto Madrid daga rijiya gaba dubu, ya kori PSG kuma ya dawo da martabar sa a duniyar ƙwallo

    YAƘIN UKRANIYA YA CI ƘUNGIYAR CHELSEA: ‘Zan sayar da kulob ɗin na sadaukar da kuɗin ga tallafin waɗanda yaƙin Ukraniya ya kassara’ -Abramovich, mai ƙungiyar kuma ɗan asalin Rasha

    YAƘIN UKRANIYA YA CI ƘUNGIYAR CHELSEA: ‘Zan sayar da kulob ɗin na sadaukar da kuɗin ga tallafin waɗanda yaƙin Ukraniya ya kassara’ -Abramovich, mai ƙungiyar kuma ɗan asalin Rasha

    RASHA: FIFA da UEFA sun dakatar da ƙungiyoyin Rasha buga wasannin ƙwallon Turai da duniya baki ɗaya

    RASHA: FIFA da UEFA sun dakatar da ƙungiyoyin Rasha buga wasannin ƙwallon Turai da duniya baki ɗaya

  • Kiwon Lafiya
  • Nishadi
  • Bidiyo da Hotuna
    BIDIYO: An yi wa ɗan takarar mu murɗiya a zaɓen fidda gwani na APC a Legas – Masu zanga-zanga

    BIDIYO: An yi wa ɗan takarar mu murɗiya a zaɓen fidda gwani na APC a Legas – Masu zanga-zanga

    KURUNKUS: Malami ya fito takarar gwamnan Kebbi, ya ce jama’ar jihar ne suka tilasta masa ya fito

    KURUNKUS: Malami ya fito takarar gwamnan Kebbi, ya ce jama’ar jihar ne suka tilasta masa ya fito

    2023: Ɗan takarar shugaban kasa, Rotimi Amaechi ya ziyarci masarautar Dutse

    2023: Ɗan takarar shugaban kasa, Rotimi Amaechi ya ziyarci masarautar Dutse

    LABARI CIKIN HOTUNA: Yadda ƴaƴan jam’iyyar APC da dubban mutanen Kaduna suka yi wa Sanata Uba Sani goma ta arziki

    LABARI CIKIN HOTUNA: Yadda ƴaƴan jam’iyyar APC da dubban mutanen Kaduna suka yi wa Sanata Uba Sani goma ta arziki

    BIDIYO: Shin zaka iya zama da mai dauke da cutar Kanjamau? – Ra’ayoyin mutane

    BIDIYO: Shin zaka iya zama da mai dauke da cutar Kanjamau? – Ra’ayoyin mutane

    Dalilin da ya sa muka yi tattaki har Dubai domin taya Aisha Buhari murnar zagayowar ranar haihuwar ta – Matan Gwamnonin Najeriya

    Dalilin da ya sa muka yi tattaki har Dubai domin taya Aisha Buhari murnar zagayowar ranar haihuwar ta – Matan Gwamnonin Najeriya

    BIDIYO: Yadda ‘yan bindiga suka rika jibga ta kafin a biya naira 50,000 kudin fansa – Dattijo Saidu Dabo

    BIDIYO: Yadda ‘yan bindiga suka rika jibga ta kafin a biya naira 50,000 kudin fansa – Dattijo Saidu Dabo

    ‘Yan mata marasa aure sun fi matan aure amfani da magungunan takaita Iyali – Ma’aikatar Lafiya

    ‘Yan mata marasa aure sun fi matan aure amfani da magungunan takaita Iyali – Ma’aikatar Lafiya

    BIDIYO: Kwalaben ruwan maganin rigakafin Korona sama da Miliyan daya da aka lalata a Abuja saboda sun gama aiki kafin a dirka wa ‘yan Najeriya

    BIDIYO: Kwalaben ruwan maganin rigakafin Korona sama da Miliyan daya da aka lalata a Abuja saboda sun gama aiki kafin a dirka wa ‘yan Najeriya

No Result
View All Result
Premium Times Hausa
No Result
View All Result

ZANGA-ZANGAR KIRISTOCI: APC ta maida wa CAN martani

Ashafa MurnaibyAshafa Murnai
February 3, 2020
in Rahotanni
0
Oshiomhole Adams

Oshiomhole Adams

Jam’iyyar APC ta maida kakkausan martani dangane da tattakin lumanar da Kiristoci suka yi a sassan kasar nan, a ranar Lahadi a bisa umarnin Kungiyar Kiristoci ta Kasa (CAN).

APC ta ce kalaman da suka rika biyo bayan zanga-zangar daga bakin CAN “ya nuna cewa kungiyar tq dunka rigar siyasar-addini ta makala, ta yadda ta ke yi wa Boko Haram wani kallo da kuma gurguwar fahimtar rashin amfani da kaifin tunani.”

APC ta kara cewa hare-hare da kashe-kashen da Boko Haram ke yi kwanan nan, su na yi ne domin su hada Kiristoci da Musulmai fada. Don haka abin takaici ne wasu da ake kallon manya ne a kasar nan har za su rika amfani da tashe-tashen hankulan su na yanko maganganu babu kimtsi babu tunani.”

Zanga-zangar Lumanar Nuna Damuwa

Dukkan alamu sun tabbatar da cewa kiran da Shugaban Kungiyar Kiristoci ta Kasa, CAN, Samson Ayokunle ya yi cewa a fito a yi zanga-zangar lumana domin nuna rashin jin dadin yadda ake kashe-kashe, ya samu karbuwa a kasar nan.

Dubun dubatar Kiristoci sun fito a safiyar Lahadi su na zanga-zanga tare da yin addu’o’i kan titi nan Lagos, a karkashin jagorancin Shugaban Cocin RCCG, Fasto Enoch Adebayo domin nuna rashin jin dadin yadda ake ci gaba da kashe-kashe a fadin kasar nan.

Wannan jerin-gwano dai sun gudanar da shi ne domin nuna wa gwamnati rashin jin dadin abin da suka kira sakaci da gwamnatin ke yi wajen fannin tsaro.

Hususan an shirya jerin gwanon ne a garuruwa, domin nuna bacin rai a kan yadda Boko Haram suka kama Shugaban Kungiyar Kiristoci na Jihar Adamawa, Lawan Andimi ta yanka shi, sannan ta watsa bidiyon yadda al’amarin ya faru.

Cikin makonnin nan biyu da wuce, rahotanni sun nuna cewa an kashe daidaikun Kiristoci a jihohin Adamawa, Barno da Kaduna.

Cikin jawabin da Shugaban CAN na Kasa ya yi wa manema labarai a ranar Alhamis a Abuja, ya ce ya bada umarnin yin tattakin ne domin a nuna wa gwamnati gazawar ta, tare kuma da yin kira ga gwamnatin ta farka daga minsharin da ta ke yi wajen yin sako-sako da harkar tsaro.

“Mu na kira ga Gwamnatin Tarayya ta bayyana sunayen dukkan ‘yan Boko Haram da ke tsare, sannan mu na kira ta tsaida kashe kashen Kiristoci da ake yi a Kudancin Kaduna, Adamawa, Taraba da Barno da sauran yankunan kasar nan.

Kisan wani dalibin Jami’ar Maiduguri da Boko Haram suka yi, a kan hanyar sa ta shiga jami’ar daga Jos, kwanaki kadan bayan kisan shugaban CAN na Adamawa, ya harzuka Kiristoci sosai a Arewacin kasan.

Ana ci gaba da kiraye-kirayen cewa Manyan Hafsoshin sojojin kasar nan su sauka, domin a samu sabbin da za su iya dakile Boko Haram da hare-haren masu garkuwa da mutane.

Ranar Alhamis Sanata Elisha Agba ya mike a Majalisar Dattawa ya bayyana yadda ya ce Boko Haram sun shiga yankunan Michika da Madagali sau bakwai a cikin watanni biyu kadai.

Tags: AbujaAPCCANHausaLabaraiNajeriyaNewsPREMIUM TIMESZanga
Previous Post

ZANGA-ZANGAR KIRISTOCI: “Buhari bai saki layi ba” – APC

Next Post

Gwamnatin Edo ta mika wa Shugabannin ‘Yan Sanda da DSS sammacin kama Oshiomhole

Next Post
TA KACAME: Gwamnan Edo ya tsige kwamishinoni takwas masu biyayya ga Oshiomhole

Gwamnatin Edo ta mika wa Shugabannin 'Yan Sanda da DSS sammacin kama Oshiomhole

Binciko

No Result
View All Result
Karanta

Ramadan Kareem AD

Sabbin Labarai

  • Ƴan matan Kaduna da Katsina ne ke kan gaba wajen matan da suka fi kwaɗayi a Najeriya – Rahoto
  • ‘Ƴan bindiga sun gurgunta ayyukan gona a Kauyukan jihar Bauchi
  • TASHIN HANKALI A ZAMFARA: Ƴan bindiga sun fasa gari sukutum, sun ƙone ofishin ‘yan sanda
  • MAJALISAR DATTAWA KO DANDALIN RITAYAR TSOFFIN GWAMNONI?: Gwamnoni 28 masu takarar sanata a zaɓen 2023
  • Mutanen Kaduna sun saba da salon mulkin El-Rufai, Idan ba shi ba, irin sa kawai – Daga Saudatu Aliyu

Abinda masu karatu ke fadi

  • Google on Masarautar Kano: Hassada Ta Sa Wasu Na Neman Wofintar Da Kokarin Su Danfodiyo! Daga Imam Murtadha Gusau
  • Kuşburnu Çekirdek Yağı on Dalilin da ya sa muka yi sallar Idi ranar Laraba a Bauchi, muka ki bin sanarwar Sarkin musulmi – Sheikh Dahiru Bauchi
  • Google on HARKALLAR BILIYAN 3.6: Ba nine Balan da ke jerin sunayen masu mallakin kamfanin Adda ba – Gwamna Bala
  • Google on SIYASAR ZAMFARA : Maitaimakawa tsohon dan takarar gwamna a APC akan harkar jarida ya sauya sheka
  • Google on RAMIN MUGUNTA: Yadda Boko Haram suka afkawa bam din da suka dana wa Sojojin Najeriya

Fanni

Tweets by PTimesHausa
  • All Homepage Blocks
  • Home
  • Home
  • Main Home

© 2022 JNews - Premium WordPress news & magazine theme by Jegtheme.

No Result
View All Result
  • Labarai
  • Labarai daga Jihohi
  • Wasanni
  • Kiwon Lafiya
  • Nishadi
  • Bidiyo da Hotuna

© 2022 JNews - Premium WordPress news & magazine theme by Jegtheme.