• PREMIUM TIMES |
  • Tallata Hajar ka |
  • Adireshin mu |
  • PTCIJ |
  • Dubawa
Premium Times Hausa
  • Labarai
    • All
    • Duniya
    Buhari Travelling

    Duk da tsananin hare-haren da ya darkaki Najeriya a kwanakin nan Buhari zai waske taro Dakar

    An cika sansani uku fal da tubabbun ‘yan Boko Haram -Gwamna Zulum

    An cika sansani uku fal da tubabbun ‘yan Boko Haram -Gwamna Zulum

    RUƊANI A APC: Gwamnan Neja, Bello ya ɗare kujerar Buni, Buhari ya bada umarnin Buni ya sauka daga shugabancin jam’iyyar

    IHU BAYAN HARIN SHIRORO: Gwamnatin Neja ta dakatar da haƙar ma’adinai a Shiroro, Munya da Rafi

    Barayi sun lalata tiransifoma 20 cikin makonni uku – Kamfanin Raba Wutar Lantarki

    Barayi sun lalata tiransifoma 20 cikin makonni uku – Kamfanin Raba Wutar Lantarki

    SADAKA GUZURIN KIYAMA: Tsohon gwamnan da ya taya akanta jidar naira biliyan 84, ya yi wa malamai da ‘yan APC watandar shanu 370, ragunan layya 3,500 a Zamfara

    SADAKA GUZURIN KIYAMA: Tsohon gwamnan da ya taya akanta jidar naira biliyan 84, ya yi wa malamai da ‘yan APC watandar shanu 370, ragunan layya 3,500 a Zamfara

    ZAƁEN GWAMNAN ANAMBRA: INEC za ta raba kayan aiki marasa hatsari daga Owerri

    ZAƁEN GWAMNAN OSUN: Matsalar tsaro da guguwar sayen ƙuri’u ne abin da ya fi damun mu -INEC

    Ƴan sanda sun ceto ƙananan yara 50 da aka kulle cikin kurkukun wani coci a ƙarƙashin ƙasa, a Ondo

    Ƴan sanda sun ceto ƙananan yara 50 da aka kulle cikin kurkukun wani coci a ƙarƙashin ƙasa, a Ondo

    ‘Na sadaukar da rayuwa ta ga Najeriya’ – Inji sojan da mahara su ka kashe a harin Shiroro

    ‘Na sadaukar da rayuwa ta ga Najeriya’ – Inji sojan da mahara su ka kashe a harin Shiroro

    TA’ADDANCI A JIHAR NEJA: Yadda ƴan ta’adda su ka ratsa garuruwa, kafin su  kai wa sojoji da mobal farmaki

    TA’ADDANCI A JIHAR NEJA: Yadda ƴan ta’adda su ka ratsa garuruwa, kafin su kai wa sojoji da mobal farmaki

  • Labarai daga Jihohi
  • Wasanni
    LMC ta ci tarar Kano Pillars, ta kori shugabanta, Jambul bayan ya gobza wa ‘Rafiri’ naushi a haɓa

    LMC ta ci tarar Kano Pillars, ta kori shugabanta, Jambul bayan ya gobza wa ‘Rafiri’ naushi a haɓa

    Inganta Rayuwar Matasa Ta Hanyar Wasan Kwallon Kafa Da Gudunmawar Al’Ummah A Jigawa, Ahmed Ilallah

    Inganta Rayuwar Matasa Ta Hanyar Wasan Kwallon Kafa Da Gudunmawar Al’Ummah A Jigawa, Ahmed Ilallah

    CHAMPIONS LEAGUE: Ko dai tsinuwar Yaya Toure ta yi tasiri kan Pep Guardiola?

    CHAMPIONS LEAGUE: Ko dai tsinuwar Yaya Toure ta yi tasiri kan Pep Guardiola?

    PILLARS SUN KIRA RUWA: Daga yanzu a Abuja za su rika wasan gida kuma an zaftare musu maki 3

    PILLARS SUN KIRA RUWA: Daga yanzu a Abuja za su rika wasan gida kuma an zaftare musu maki 3

    Yadda Kanawa suka yi ragaraga da motar ƴan  Katsina United saboda Pillars ta buga kunnen doki a Kano

    Yadda Kanawa suka yi ragaraga da motar ƴan Katsina United saboda Pillars ta buga kunnen doki a Kano

    GHANA vs NAJERIYA: Ko Najeriya za ta kauce wa ɗauko buhun kunya na 26 a hannun ‘Black Stars’?

    GHANA vs NAJERIYA: Ko Najeriya za ta kauce wa ɗauko buhun kunya na 26 a hannun ‘Black Stars’?

    Barcelona ta yi wa Madrid dukan kabarin kishiya, ba sani ba sabo ta zura mata kwallaye 4 babu ko ɗaya

    Barcelona ta yi wa Madrid dukan kabarin kishiya, ba sani ba sabo ta zura mata kwallaye 4 babu ko ɗaya

    ‘CHAMPIONS LEAGUE’: Yadda Benzama ya ceto Madrid daga rijiya gaba dubu, ya kori PSG kuma ya dawo da martabar sa a duniyar ƙwallo

    ‘CHAMPIONS LEAGUE’: Yadda Benzama ya ceto Madrid daga rijiya gaba dubu, ya kori PSG kuma ya dawo da martabar sa a duniyar ƙwallo

    YAƘIN UKRANIYA YA CI ƘUNGIYAR CHELSEA: ‘Zan sayar da kulob ɗin na sadaukar da kuɗin ga tallafin waɗanda yaƙin Ukraniya ya kassara’ -Abramovich, mai ƙungiyar kuma ɗan asalin Rasha

    YAƘIN UKRANIYA YA CI ƘUNGIYAR CHELSEA: ‘Zan sayar da kulob ɗin na sadaukar da kuɗin ga tallafin waɗanda yaƙin Ukraniya ya kassara’ -Abramovich, mai ƙungiyar kuma ɗan asalin Rasha

  • Kiwon Lafiya
  • Nishadi
  • Bidiyo da Hotuna
    HOTUNA: Ɗan Autan marigayi tsohon sarkin Kano Ado Bayero, Mustapha Ado Bayero, ya auri mata biyu ranar Asabar a  Kano

    HOTUNA: Ɗan Autan marigayi tsohon sarkin Kano Ado Bayero, Mustapha Ado Bayero, ya auri mata biyu ranar Asabar a Kano

    BIDIYO: An yi wa ɗan takarar mu murɗiya a zaɓen fidda gwani na APC a Legas – Masu zanga-zanga

    BIDIYO: An yi wa ɗan takarar mu murɗiya a zaɓen fidda gwani na APC a Legas – Masu zanga-zanga

    KURUNKUS: Malami ya fito takarar gwamnan Kebbi, ya ce jama’ar jihar ne suka tilasta masa ya fito

    KURUNKUS: Malami ya fito takarar gwamnan Kebbi, ya ce jama’ar jihar ne suka tilasta masa ya fito

    2023: Ɗan takarar shugaban kasa, Rotimi Amaechi ya ziyarci masarautar Dutse

    2023: Ɗan takarar shugaban kasa, Rotimi Amaechi ya ziyarci masarautar Dutse

    LABARI CIKIN HOTUNA: Yadda ƴaƴan jam’iyyar APC da dubban mutanen Kaduna suka yi wa Sanata Uba Sani goma ta arziki

    LABARI CIKIN HOTUNA: Yadda ƴaƴan jam’iyyar APC da dubban mutanen Kaduna suka yi wa Sanata Uba Sani goma ta arziki

    BIDIYO: Shin zaka iya zama da mai dauke da cutar Kanjamau? – Ra’ayoyin mutane

    BIDIYO: Shin zaka iya zama da mai dauke da cutar Kanjamau? – Ra’ayoyin mutane

    Dalilin da ya sa muka yi tattaki har Dubai domin taya Aisha Buhari murnar zagayowar ranar haihuwar ta – Matan Gwamnonin Najeriya

    Dalilin da ya sa muka yi tattaki har Dubai domin taya Aisha Buhari murnar zagayowar ranar haihuwar ta – Matan Gwamnonin Najeriya

    BIDIYO: Yadda ‘yan bindiga suka rika jibga ta kafin a biya naira 50,000 kudin fansa – Dattijo Saidu Dabo

    BIDIYO: Yadda ‘yan bindiga suka rika jibga ta kafin a biya naira 50,000 kudin fansa – Dattijo Saidu Dabo

    ‘Yan mata marasa aure sun fi matan aure amfani da magungunan takaita Iyali – Ma’aikatar Lafiya

    ‘Yan mata marasa aure sun fi matan aure amfani da magungunan takaita Iyali – Ma’aikatar Lafiya

No Result
View All Result
  • Labarai
    • All
    • Duniya
    Buhari Travelling

    Duk da tsananin hare-haren da ya darkaki Najeriya a kwanakin nan Buhari zai waske taro Dakar

    An cika sansani uku fal da tubabbun ‘yan Boko Haram -Gwamna Zulum

    An cika sansani uku fal da tubabbun ‘yan Boko Haram -Gwamna Zulum

    RUƊANI A APC: Gwamnan Neja, Bello ya ɗare kujerar Buni, Buhari ya bada umarnin Buni ya sauka daga shugabancin jam’iyyar

    IHU BAYAN HARIN SHIRORO: Gwamnatin Neja ta dakatar da haƙar ma’adinai a Shiroro, Munya da Rafi

    Barayi sun lalata tiransifoma 20 cikin makonni uku – Kamfanin Raba Wutar Lantarki

    Barayi sun lalata tiransifoma 20 cikin makonni uku – Kamfanin Raba Wutar Lantarki

    SADAKA GUZURIN KIYAMA: Tsohon gwamnan da ya taya akanta jidar naira biliyan 84, ya yi wa malamai da ‘yan APC watandar shanu 370, ragunan layya 3,500 a Zamfara

    SADAKA GUZURIN KIYAMA: Tsohon gwamnan da ya taya akanta jidar naira biliyan 84, ya yi wa malamai da ‘yan APC watandar shanu 370, ragunan layya 3,500 a Zamfara

    ZAƁEN GWAMNAN ANAMBRA: INEC za ta raba kayan aiki marasa hatsari daga Owerri

    ZAƁEN GWAMNAN OSUN: Matsalar tsaro da guguwar sayen ƙuri’u ne abin da ya fi damun mu -INEC

    Ƴan sanda sun ceto ƙananan yara 50 da aka kulle cikin kurkukun wani coci a ƙarƙashin ƙasa, a Ondo

    Ƴan sanda sun ceto ƙananan yara 50 da aka kulle cikin kurkukun wani coci a ƙarƙashin ƙasa, a Ondo

    ‘Na sadaukar da rayuwa ta ga Najeriya’ – Inji sojan da mahara su ka kashe a harin Shiroro

    ‘Na sadaukar da rayuwa ta ga Najeriya’ – Inji sojan da mahara su ka kashe a harin Shiroro

    TA’ADDANCI A JIHAR NEJA: Yadda ƴan ta’adda su ka ratsa garuruwa, kafin su  kai wa sojoji da mobal farmaki

    TA’ADDANCI A JIHAR NEJA: Yadda ƴan ta’adda su ka ratsa garuruwa, kafin su kai wa sojoji da mobal farmaki

  • Labarai daga Jihohi
  • Wasanni
    LMC ta ci tarar Kano Pillars, ta kori shugabanta, Jambul bayan ya gobza wa ‘Rafiri’ naushi a haɓa

    LMC ta ci tarar Kano Pillars, ta kori shugabanta, Jambul bayan ya gobza wa ‘Rafiri’ naushi a haɓa

    Inganta Rayuwar Matasa Ta Hanyar Wasan Kwallon Kafa Da Gudunmawar Al’Ummah A Jigawa, Ahmed Ilallah

    Inganta Rayuwar Matasa Ta Hanyar Wasan Kwallon Kafa Da Gudunmawar Al’Ummah A Jigawa, Ahmed Ilallah

    CHAMPIONS LEAGUE: Ko dai tsinuwar Yaya Toure ta yi tasiri kan Pep Guardiola?

    CHAMPIONS LEAGUE: Ko dai tsinuwar Yaya Toure ta yi tasiri kan Pep Guardiola?

    PILLARS SUN KIRA RUWA: Daga yanzu a Abuja za su rika wasan gida kuma an zaftare musu maki 3

    PILLARS SUN KIRA RUWA: Daga yanzu a Abuja za su rika wasan gida kuma an zaftare musu maki 3

    Yadda Kanawa suka yi ragaraga da motar ƴan  Katsina United saboda Pillars ta buga kunnen doki a Kano

    Yadda Kanawa suka yi ragaraga da motar ƴan Katsina United saboda Pillars ta buga kunnen doki a Kano

    GHANA vs NAJERIYA: Ko Najeriya za ta kauce wa ɗauko buhun kunya na 26 a hannun ‘Black Stars’?

    GHANA vs NAJERIYA: Ko Najeriya za ta kauce wa ɗauko buhun kunya na 26 a hannun ‘Black Stars’?

    Barcelona ta yi wa Madrid dukan kabarin kishiya, ba sani ba sabo ta zura mata kwallaye 4 babu ko ɗaya

    Barcelona ta yi wa Madrid dukan kabarin kishiya, ba sani ba sabo ta zura mata kwallaye 4 babu ko ɗaya

    ‘CHAMPIONS LEAGUE’: Yadda Benzama ya ceto Madrid daga rijiya gaba dubu, ya kori PSG kuma ya dawo da martabar sa a duniyar ƙwallo

    ‘CHAMPIONS LEAGUE’: Yadda Benzama ya ceto Madrid daga rijiya gaba dubu, ya kori PSG kuma ya dawo da martabar sa a duniyar ƙwallo

    YAƘIN UKRANIYA YA CI ƘUNGIYAR CHELSEA: ‘Zan sayar da kulob ɗin na sadaukar da kuɗin ga tallafin waɗanda yaƙin Ukraniya ya kassara’ -Abramovich, mai ƙungiyar kuma ɗan asalin Rasha

    YAƘIN UKRANIYA YA CI ƘUNGIYAR CHELSEA: ‘Zan sayar da kulob ɗin na sadaukar da kuɗin ga tallafin waɗanda yaƙin Ukraniya ya kassara’ -Abramovich, mai ƙungiyar kuma ɗan asalin Rasha

  • Kiwon Lafiya
  • Nishadi
  • Bidiyo da Hotuna
    HOTUNA: Ɗan Autan marigayi tsohon sarkin Kano Ado Bayero, Mustapha Ado Bayero, ya auri mata biyu ranar Asabar a  Kano

    HOTUNA: Ɗan Autan marigayi tsohon sarkin Kano Ado Bayero, Mustapha Ado Bayero, ya auri mata biyu ranar Asabar a Kano

    BIDIYO: An yi wa ɗan takarar mu murɗiya a zaɓen fidda gwani na APC a Legas – Masu zanga-zanga

    BIDIYO: An yi wa ɗan takarar mu murɗiya a zaɓen fidda gwani na APC a Legas – Masu zanga-zanga

    KURUNKUS: Malami ya fito takarar gwamnan Kebbi, ya ce jama’ar jihar ne suka tilasta masa ya fito

    KURUNKUS: Malami ya fito takarar gwamnan Kebbi, ya ce jama’ar jihar ne suka tilasta masa ya fito

    2023: Ɗan takarar shugaban kasa, Rotimi Amaechi ya ziyarci masarautar Dutse

    2023: Ɗan takarar shugaban kasa, Rotimi Amaechi ya ziyarci masarautar Dutse

    LABARI CIKIN HOTUNA: Yadda ƴaƴan jam’iyyar APC da dubban mutanen Kaduna suka yi wa Sanata Uba Sani goma ta arziki

    LABARI CIKIN HOTUNA: Yadda ƴaƴan jam’iyyar APC da dubban mutanen Kaduna suka yi wa Sanata Uba Sani goma ta arziki

    BIDIYO: Shin zaka iya zama da mai dauke da cutar Kanjamau? – Ra’ayoyin mutane

    BIDIYO: Shin zaka iya zama da mai dauke da cutar Kanjamau? – Ra’ayoyin mutane

    Dalilin da ya sa muka yi tattaki har Dubai domin taya Aisha Buhari murnar zagayowar ranar haihuwar ta – Matan Gwamnonin Najeriya

    Dalilin da ya sa muka yi tattaki har Dubai domin taya Aisha Buhari murnar zagayowar ranar haihuwar ta – Matan Gwamnonin Najeriya

    BIDIYO: Yadda ‘yan bindiga suka rika jibga ta kafin a biya naira 50,000 kudin fansa – Dattijo Saidu Dabo

    BIDIYO: Yadda ‘yan bindiga suka rika jibga ta kafin a biya naira 50,000 kudin fansa – Dattijo Saidu Dabo

    ‘Yan mata marasa aure sun fi matan aure amfani da magungunan takaita Iyali – Ma’aikatar Lafiya

    ‘Yan mata marasa aure sun fi matan aure amfani da magungunan takaita Iyali – Ma’aikatar Lafiya

No Result
View All Result
Premium Times Hausa
No Result
View All Result

GWAMNA BALA: Baya ga baiwa kamfanin sa kwangilar biliyoyin naira, Wasu motocin sau biyu aka bada kwangilar siyo su da gangar

Mohammed LerebyMohammed Lere
February 24, 2020
in Babban Labari
0
Bala-Mohammed

Bala-Mohammed

A ci gaba da binciken kwa-kwaf da PREMIUM TIMES ta keyi game da harkallar siyo motoci na biliyoyin naira, an gano cewa ashe-ashe a kwai wasu da aka riga aka siyo tun a baya amma kuma gwamna Bala ya sake saka su cikin wadannan da aka bada kwangilar su na biliyoyin naira.

PREMIUM TIMES ta bankado yadda gwamna Bala Mohammed ya dirka wa kamfaninsa kwangilar siyan wasu motoci ga manyan jami’an gwamnati
Wadda karara hakan saba wa dokar kasa ce da ci mata fuska.

Sannan kuma ita wannan kamfani wani aminin gwamna Bala, Abdullahi Yari ne ke rike da ita.

Cikin bayannan wannan kwangila da PREMIUM TIMES ta bankado, Za a siya wa gwamna motoci biyu kirar Land Cuiser V8 jeep kan naira miliyan 49 kowannen su. Shi kuma mataimakin gwamna za a siya masa Prado Jeep kan naira miliyan 49.

Haka dai duk aka rarraba, da wanda za a siya wa Alkalai, shugaban jam’iyya, manyan jami’an gwamnati duk ya kama naira biliyan 1.02.
Kudin talakawan jihar.

Rufa-Rufa da aka yi wajen harkallar

Sai sai kuma kafin a bada wannan kwangila, PREMIUM TIMES ta gano cewa tuni ashe an siyo wasu daga cikin wadannan motoci tun kafin ada wannan kwangila, a watan Mayu da Satumbar 2019.

Sai dai kuma gab da za amika wa sabuwar gwamnatin mulki, gwamnati mai sauka ta bada kwangilar siyo motoci har na miliyan 75 ga kamfanin Westwood Motors Limited. Ba a san ko me za a yi da wadannan motoci ba.

A watan Mayu, gwamnatin mai tafiya ta ba da odar siyo sabbin motoci na naira miliyan 419,055,000 wa sabon gwamna da mataimakin sa.

A watan July kuma sai gwamna Bala ya sake ba da kwangilar siyo wa ‘yan majalisar jihar motocin hawa. Daya daga cikin kwangilan an baiwa kamfanin Web-Mag Services Ltd akan naira 238,300,000.

Sannan kuma an baiwa kamfanin Bagah International Limited kwangilar siyo motoci kirar Toyota Land Cruiser V8 da kirar Hilux akan naira N75,870,000.

Ita ma kamfanin gwamna Bala ba a barta a baya ba, domin ta samu kason ta tun a wancan lokaci inda ita ma aka bata kwangilar siyo motoci biyu kirar Toyota Camry V6 kan naira miliyan N72,555,000.

Sai dai kuma wani abin tambaya a nan shine yadda babu sunan Kamfanin Adda Nigeria Limited, wato kamfanin gwamna Bala da aka ba kwangilar naira biliyan 3,6 a cikin kwangilolin da gwamnati ta bada a wannan shekara.

Kakakin gwamnatin jihar ya shaida wa PREMIUM TIMES cewa bas hi da masaniyar harkallar siyan motocin a wancan lokacin domin bai fara aiki da gwamnatin Bala ba a watan mayu da aka ce siyo motocin.

“ Wallahi ban sani ba, kun san bana gwamnati a lokacin wato watan Mayu.” Haka ya fadi.

Curiously, the N3.6 billion vehicle supply contract for Adda Nigeria Limited is omitted from the awarded contracts for the year.

Sai dai wani jami’in gwamnati da baya so a fadi sunan say a bayyana cewa tabbas wasu da yawa cikin motocin sun iso har a fara rabawa jami’an gwamnati.

Farawa da Bisimillah

Tun kafin ya zama gwamnan jihar Bauchi, EFCC suka rika tasa keyar sanata Bala Mohammed a bisa zargin watanda, cin hanci, karbar rashawa da wawushe kudin gwamnati a lokacin yana ministan Abuja.

Ba akai ga kotu ta yanke masa hukunci ba kan laifuffukan da EFCC ke tuhunarsa akai, kwatsam sai ya zama gwamnan jihar Bauchi inda ya kada gwamna mai ci a Mohammed Abubakar na APC a zaben 2019.

Daga darewar sa gwamnan jihar Bauchi sai gwamna Bala ya tsoma hannun sa cikin baitil malin jihar inda ya bai wa kamfanin da shima yana da hannun jari a ciki kwangilar siyan motoci har 105 don raba wa manyan ma’aikatan jihar da ‘yan majalisar jihar.

A wani binciken kwa-kwaf da PREMIUM TIMES ta yi ta gano cewa har yanzu dai a bayanan dake kasa sannan ke a hukumar rajistan kamfanoni ta kasa CAC sunan gwamna Bala na jerin sunayen masu mallakin wannan kamfani.

PREMIUM TIMES ta gano cewa ko a wadannan motocin da za a siyo sai da aka kara kudaden farashin su fiye da yadda aka saka tun a farko za a siya.

Bayan kauce wa ka’idojin da doka ta gindaya na yadda za abi da sai dole an tallata ire-iren manyan kwangiloli irin haka da tsohon kwamishinan kudin jihar Nura Soro ya ja kunnen gwamnati akai duk da kokarin saka wasu kamfanoni biyu a cikin bayanan takardun tallata gwangilar wai suma sun taya, gwamnati ta yi gaban kanta ne kawai ta amince wa wadda take so.

Haka dai daga baya a dalilin cakwakiyar da ta kanannade wannan kwangila kawai Soro ya hakura da kujerar kwamishinan da yake kai.

Sannan ko a cikin kasafin kudin jihar na 2019, naira biliyan 1 ne kacal aka amince a siyo motocin da su.

A binciken PREMIUM TIMES bayan haka sai kudin ya rikide daga naira biliyan daya zuwa naira biliyan 3.6, hakan ya nuna an kara naira biliyan 2.6 daga baya kenan.

Sai dai bamu iya sanin ko an koma majalisa domin gyara kasafin kudi da aka riga aka amince a dalilin wannan kari da aka yi.

Duka motocin da aka siyo wanda duk an kusa gama rabawa jami’an gwamnatin, an zuka musu kudi fiye da yadda farashinsu yake a kasuwa.

Kamfanin Adda

Bincike ya nuna cewa ita dai wannan kamfani an kafa ta ne tun a shekarar 1996 da hannun jari na naira 500,000, Sannan da masu hannun jari hudu.

Abdullahi Salihu Bawa ne ke da kaso mafi tsoka a jarin kamfanin na naira 200,000, sannan gwamna Bala da wasu mutane biyu na da hannun jarin naira 100,000 kowannen su.

Gwamna Bala yayi amfani da adireshin gida mai lamba 227, Titin Gombe a takardun yin rajistan wannan kamfani.

A binciken da PREMIUM TIMES ta yi game da wannan gida ta gano cewa wannan gida na mahaifin gwamna Bala, Sarki Duguri ne. Yanzu wasu ‘yan uwansa ke zama a gidan sai kuma idan wansa ya zo Bauchi Sallah, da yake shine yake rike da sarautar mahaifin su Sarki Duguri.

Bincike bai nuna mana ko waye Abdullahi Bawa ba a Bauchi domin kamfanin bata da shafi a yanar gizo da za a iya dubawa don sanin ko wacce irin kamfanine da wadanda suke da mallaki, da irin ayyukan ta zuwa yanzu.

Bugu da kari, bincike ya nuna cewa kamfanin ta sake nada gwamna Bala a matsayin darekta a wannan kamfani a 2006 a hukumar CAC
Amma kuma dukka takardun da aka faffalle, aka dudduba, aka bincika, aka bi layi-layi daki-daki ba a ga inda gwamna Bala yayi sallama da wannan kamfani ba.

Sai dai ma ganowa da aka yi a takardun bayanai na kamfanin daga 2006 – 2018 cewa gwamna Bala yana nan daram a matsayin darekta a wannan kamfani, har a lokacin da yake ministan Abuja, da haka ma karya doka ce.

A haka ne kuma, a daidai lokacin da za a ba wannan kamfani kwangilar, sai kamfanin ta sanar wa CAC a watan Agustan 2019 nadin wani amini kuma makusancin Bala, mai suan Abdullahi Yari a matsayin Sakataren Kamfanin.

PREMIUM TIMES, ta nemi ji daga bakin kakakin gwamnatin jihar Bauchi, Mukhtar Gidado, inda ya tabbatar da lallai gwamnatin jihar ta ba da kwangilar siyo wadannan motoci har guda 105, sannan ya tabbatar da cewa lallai kusan duka sun shigo kasa Najeriya har ma an raba su, sauran da suka rage suna sa ran za su iso jihar Bauchi nan da kwanaki kadan masu zuwa.

Sai dai kuma ya gargadi PREMIUM TIMES da ta je ma’aikatar yi wa kamfanoni rajista CAC domin tantance ainihin sahihancin wannan kamfani da ta ce har yanzu gwamna Bala na da hannun jari a ciki domin a nan ta yi kuskure ba haka bane.

Daga baya da aka aika masa da hujjojin da kuma takardun tabbacin haka da sai ya kauce, ya tsuke bakin sa yayi shiru har yanzu bai ce komai akai ba.

Tags: AbujaBalaBauchiGidadoHausakwangilarLabaraiMohammedNajeriyaPREMIUM TIMES
Previous Post

Kotu ta yanke wa matar da ta kashe mijinta a Kano hukuncin kisa

Next Post

RIKICI DA MAKIYAYA: Shugabannin al’umma sun haramta cin naman shanu

Next Post
Fulani-Herdsmen

RIKICI DA MAKIYAYA: Shugabannin al’umma sun haramta cin naman shanu

Binciko

No Result
View All Result
Karanta

Ramadan Kareem AD

Sabbin Labarai

  • KOWA TA SA TA FISSHE SHI: Ƙoƙarin haɗewar LP da NNPP ya kakare, Peter Obi zai bayyana mataimakin takarar sa ranar Juma’a
  • ‘Da gangar aka bari ƴan bindiga suka kai harin gidan yarin Kuje, saboda na yi ta faɗin hakan zai auku – Mamu
  • Ƴan bindiga sun babbake cibiyoyin kiwon lafiya sun yi dalilin dole aka rufe wasu 69 a Katsina
  • Dala ta ƙara kekketa wa naira rigar mutunci daidai lokacin tsadar kayan abinci
  • Duk da tsananin hare-haren da ya darkaki Najeriya a kwanakin nan Buhari zai waske taro Dakar

Abinda masu karatu ke fadi

  • Google on Masarautar Kano: Hassada Ta Sa Wasu Na Neman Wofintar Da Kokarin Su Danfodiyo! Daga Imam Murtadha Gusau
  • Kuşburnu Çekirdek Yağı on Dalilin da ya sa muka yi sallar Idi ranar Laraba a Bauchi, muka ki bin sanarwar Sarkin musulmi – Sheikh Dahiru Bauchi
  • Google on HARKALLAR BILIYAN 3.6: Ba nine Balan da ke jerin sunayen masu mallakin kamfanin Adda ba – Gwamna Bala
  • Google on SIYASAR ZAMFARA : Maitaimakawa tsohon dan takarar gwamna a APC akan harkar jarida ya sauya sheka
  • Google on RAMIN MUGUNTA: Yadda Boko Haram suka afkawa bam din da suka dana wa Sojojin Najeriya

Fanni

Tweets by PTimesHausa
  • All Homepage Blocks
  • Home
  • Home
  • Main Home

© 2022 JNews - Premium WordPress news & magazine theme by Jegtheme.

No Result
View All Result
  • Labarai
  • Labarai daga Jihohi
  • Wasanni
  • Kiwon Lafiya
  • Nishadi
  • Bidiyo da Hotuna

© 2022 JNews - Premium WordPress news & magazine theme by Jegtheme.