• PREMIUM TIMES |
  • Tallata Hajar ka |
  • Adireshin mu |
  • PTCIJ |
  • Dubawa
Premium Times Hausa
  • Labarai
    • All
    • Duniya
    Gwamnatin Zamfara ta zargin tsohon gwamna Matawalle da sace motocin gwamnatin jihar da wasu kayan gwamnati

    Gwamnatin Zamfara ta zargin tsohon gwamna Matawalle da sace motocin gwamnatin jihar da wasu kayan gwamnati

    Gwamnatin Kano ta rusa katafaren bene mai hawa uku da aka yi bisa filin gwamnati da Ganduje ya raba wa ƴan uwa da abokan arziki

    Gwamnatin Kano ta rusa katafaren bene mai hawa uku da aka yi bisa filin gwamnati da Ganduje ya raba wa ƴan uwa da abokan arziki

    TA’ADDANCI A JIHAR NEJA: Yadda ƴan ta’adda su ka ratsa garuruwa, kafin su  kai wa sojoji da mobal farmaki

    TSAUTSAYI: Yadda ‘yan bindiga suka ware da Lami Awarware da Haulatu bayan halartar taron rantsar da Uba Sani a Kaduna

    Sojojin Najariya sun kara ragargaza wa Boko Haram motocin yaki bakwai

    Sojoji sun dagargaza matatun mai 47 sun kama barayin mai 65 – Hedikwatar tsaro na kasa

    HAJJI 2023: Yadda jirgin maniyyatan Jigawa ya koma Kano ba shiri, bayan ya samu matsala cikin sararin samaniyar Kamaru

    HAJJI 2023: Yadda jirgin maniyyatan Jigawa ya koma Kano ba shiri, bayan ya samu matsala cikin sararin samaniyar Kamaru

    GANAWAR TINUBU DA NLC: Ƙungiyar Ƙwadago ta ce a tilas a soke ƙarin kuɗin mai, an shammaci ‘yan Najeriya

    GANAWAR TINUBU DA NLC: Ƙungiyar Ƙwadago ta ce a tilas a soke ƙarin kuɗin mai, an shammaci ‘yan Najeriya

    Buhari-signing-2020-budget

    Gwamnatin tsohon shugaban kasa Buhari ta sanar da sabbin nade-nade a daidai ana rantsar da Tinubu shugaban kasa

    Minista Sadiya ta miƙa ragamar Ma’aikatar Harkokin Jinƙai ga Babban Sakatare

    Minista Sadiya ta miƙa ragamar Ma’aikatar Harkokin Jinƙai ga Babban Sakatare

    2015-2023: ‘Na yi sukuwa ta lafiya, na kai zamiya lafiya’ – Buhari

    BANKWANA DA BUHARI: ‘Tinubu yau mafarkin ka ya zama gaskiya, Allah ya sa ka kai Najeriya fiye da inda na kai ta’ – Nasihar Buhari ga Asiwaju

  • Labarai daga Jihohi
  • Wasanni
    TSOHO MAI RAN ƘARFE: Obasanjo ya zura ƙwallaye uku a wasan sada zumuntar tsoffin ɗaliban sakandare

    TSOHO MAI RAN ƘARFE: Obasanjo ya zura ƙwallaye uku a wasan sada zumuntar tsoffin ɗaliban sakandare

    QATAR 2022: Yadda Croatia, ƙasa mai mutum miliyan 4 ta kori Brazil ƙasa mai mutum miliyan 216

    QATAR 2022: Yadda Croatia, ƙasa mai mutum miliyan 4 ta kori Brazil ƙasa mai mutum miliyan 216

    AMBALIYAR QATAR 2022: Spain ta kori kociya Luis Enrique bayan ta kwashi buhun kunya a hannun Marocco

    AMBALIYAR QATAR 2022: Spain ta kori kociya Luis Enrique bayan ta kwashi buhun kunya a hannun Marocco

    QATAR 2023: Yadda Walid, kociyan Morocco ya rikita duniyar ƙwallon ƙafa cikin watanni 4 kacal

    QATAR 2023: Yadda Walid, kociyan Morocco ya rikita duniyar ƙwallon ƙafa cikin watanni 4 kacal

    QATAR 2022: Dukkan ƙasashen Afrika 4 da su ka taɓa kai wasan kaiwa ga na kusa da na ƙarshe, su na da tauraro a jikin tutocin su

    QATAR 2022: Dukkan ƙasashen Afrika 4 da su ka taɓa kai wasan kaiwa ga na kusa da na ƙarshe, su na da tauraro a jikin tutocin su

    Abubuwan al’ajabi dangane da fatattakar da Morocco ta yi wa Spain daga Qatar 2022

    Abubuwan al’ajabi dangane da fatattakar da Morocco ta yi wa Spain daga Qatar 2022

    QATAR 2022: Ko ƙasashen Afrika za su fidda nahiyar jin kunya a duniyar ‘yan ƙwallo

    QATAR 2022: Ko ƙasashen Afrika za su fidda nahiyar jin kunya a duniyar ‘yan ƙwallo

    DAGARGAZA ARGENTINA: Ƙasar Saudiyya ta ba da hutun kwana Ɗaya a wataya

    DAGARGAZA ARGENTINA: Ƙasar Saudiyya ta ba da hutun kwana Ɗaya a wataya

    QATAR 2022: 2:1: Saudiyya ta kafa tarihin karya gadara da tutiyar buga wasan Agentina 36 a jere babu rashin nasara

    QATAR 2022: 2:1: Saudiyya ta kafa tarihin karya gadara da tutiyar buga wasan Agentina 36 a jere babu rashin nasara

  • Kiwon Lafiya
  • Nishadi
  • Bidiyo da Hotuna
    Buhari ya tashi zuwa Saudiyya, zai yi Umra ta ƙarshe a matsayin sa na shugaban kasa

    Buhari ya tashi zuwa Saudiyya, zai yi Umra ta ƙarshe a matsayin sa na shugaban kasa

    BIDIYO: Buri da fata na a 2023: Ra’ayoyin jama’a

    BIDIYO: Buri da fata na a 2023: Ra’ayoyin jama’a

    BIDIYO: Ƙogon Al’ajabi, ƙogon Waraka, Ƙogon biyan bukata a jihar Enugu

    BIDIYO: Ƙogon Al’ajabi, ƙogon Waraka, Ƙogon biyan bukata a jihar Enugu

    Mutanen Arewa na da alƙawari da sanin ya kamata, Tinubu za su yi saboda ƙauna da biyayyar da ya nuna wa Buhari – El- Rufai

    Mutanen Arewa na da alƙawari da sanin ya kamata, Tinubu za su yi saboda ƙauna da biyayyar da ya nuna wa Buhari – El- Rufai

    BIDIYO: NAJERIYA @62: Ra’ayoyin ‘yan Najeriya game da mulkin Buhari a tsawon shekaru 7 da suka gabata

    BIDIYO: NAJERIYA @62: Ra’ayoyin ‘yan Najeriya game da mulkin Buhari a tsawon shekaru 7 da suka gabata

    Buhari bai san ƴan ta’adda sun fidda bidiyon da suka ce sai sun sace shi da ni ba sai da na ziyarce shi – El-Rufai

    Buhari bai san ƴan ta’adda sun fidda bidiyon da suka ce sai sun sace shi da ni ba sai da na ziyarce shi – El-Rufai

    Dalilin da ya sa na raɗa wa wasu fitattun gine-gine, da titunan jihar Kaduna sunayen wasu fittattun ƴan asalin jihar

    Dalilin da ya sa na raɗa wa wasu fitattun gine-gine, da titunan jihar Kaduna sunayen wasu fittattun ƴan asalin jihar

    HOTUNA: Ɗan Autan marigayi tsohon sarkin Kano Ado Bayero, Mustapha Ado Bayero, ya auri mata biyu ranar Asabar a  Kano

    HOTUNA: Ɗan Autan marigayi tsohon sarkin Kano Ado Bayero, Mustapha Ado Bayero, ya auri mata biyu ranar Asabar a Kano

    BIDIYO: An yi wa ɗan takarar mu murɗiya a zaɓen fidda gwani na APC a Legas – Masu zanga-zanga

    BIDIYO: An yi wa ɗan takarar mu murɗiya a zaɓen fidda gwani na APC a Legas – Masu zanga-zanga

No Result
View All Result
  • Labarai
    • All
    • Duniya
    Gwamnatin Zamfara ta zargin tsohon gwamna Matawalle da sace motocin gwamnatin jihar da wasu kayan gwamnati

    Gwamnatin Zamfara ta zargin tsohon gwamna Matawalle da sace motocin gwamnatin jihar da wasu kayan gwamnati

    Gwamnatin Kano ta rusa katafaren bene mai hawa uku da aka yi bisa filin gwamnati da Ganduje ya raba wa ƴan uwa da abokan arziki

    Gwamnatin Kano ta rusa katafaren bene mai hawa uku da aka yi bisa filin gwamnati da Ganduje ya raba wa ƴan uwa da abokan arziki

    TA’ADDANCI A JIHAR NEJA: Yadda ƴan ta’adda su ka ratsa garuruwa, kafin su  kai wa sojoji da mobal farmaki

    TSAUTSAYI: Yadda ‘yan bindiga suka ware da Lami Awarware da Haulatu bayan halartar taron rantsar da Uba Sani a Kaduna

    Sojojin Najariya sun kara ragargaza wa Boko Haram motocin yaki bakwai

    Sojoji sun dagargaza matatun mai 47 sun kama barayin mai 65 – Hedikwatar tsaro na kasa

    HAJJI 2023: Yadda jirgin maniyyatan Jigawa ya koma Kano ba shiri, bayan ya samu matsala cikin sararin samaniyar Kamaru

    HAJJI 2023: Yadda jirgin maniyyatan Jigawa ya koma Kano ba shiri, bayan ya samu matsala cikin sararin samaniyar Kamaru

    GANAWAR TINUBU DA NLC: Ƙungiyar Ƙwadago ta ce a tilas a soke ƙarin kuɗin mai, an shammaci ‘yan Najeriya

    GANAWAR TINUBU DA NLC: Ƙungiyar Ƙwadago ta ce a tilas a soke ƙarin kuɗin mai, an shammaci ‘yan Najeriya

    Buhari-signing-2020-budget

    Gwamnatin tsohon shugaban kasa Buhari ta sanar da sabbin nade-nade a daidai ana rantsar da Tinubu shugaban kasa

    Minista Sadiya ta miƙa ragamar Ma’aikatar Harkokin Jinƙai ga Babban Sakatare

    Minista Sadiya ta miƙa ragamar Ma’aikatar Harkokin Jinƙai ga Babban Sakatare

    2015-2023: ‘Na yi sukuwa ta lafiya, na kai zamiya lafiya’ – Buhari

    BANKWANA DA BUHARI: ‘Tinubu yau mafarkin ka ya zama gaskiya, Allah ya sa ka kai Najeriya fiye da inda na kai ta’ – Nasihar Buhari ga Asiwaju

  • Labarai daga Jihohi
  • Wasanni
    TSOHO MAI RAN ƘARFE: Obasanjo ya zura ƙwallaye uku a wasan sada zumuntar tsoffin ɗaliban sakandare

    TSOHO MAI RAN ƘARFE: Obasanjo ya zura ƙwallaye uku a wasan sada zumuntar tsoffin ɗaliban sakandare

    QATAR 2022: Yadda Croatia, ƙasa mai mutum miliyan 4 ta kori Brazil ƙasa mai mutum miliyan 216

    QATAR 2022: Yadda Croatia, ƙasa mai mutum miliyan 4 ta kori Brazil ƙasa mai mutum miliyan 216

    AMBALIYAR QATAR 2022: Spain ta kori kociya Luis Enrique bayan ta kwashi buhun kunya a hannun Marocco

    AMBALIYAR QATAR 2022: Spain ta kori kociya Luis Enrique bayan ta kwashi buhun kunya a hannun Marocco

    QATAR 2023: Yadda Walid, kociyan Morocco ya rikita duniyar ƙwallon ƙafa cikin watanni 4 kacal

    QATAR 2023: Yadda Walid, kociyan Morocco ya rikita duniyar ƙwallon ƙafa cikin watanni 4 kacal

    QATAR 2022: Dukkan ƙasashen Afrika 4 da su ka taɓa kai wasan kaiwa ga na kusa da na ƙarshe, su na da tauraro a jikin tutocin su

    QATAR 2022: Dukkan ƙasashen Afrika 4 da su ka taɓa kai wasan kaiwa ga na kusa da na ƙarshe, su na da tauraro a jikin tutocin su

    Abubuwan al’ajabi dangane da fatattakar da Morocco ta yi wa Spain daga Qatar 2022

    Abubuwan al’ajabi dangane da fatattakar da Morocco ta yi wa Spain daga Qatar 2022

    QATAR 2022: Ko ƙasashen Afrika za su fidda nahiyar jin kunya a duniyar ‘yan ƙwallo

    QATAR 2022: Ko ƙasashen Afrika za su fidda nahiyar jin kunya a duniyar ‘yan ƙwallo

    DAGARGAZA ARGENTINA: Ƙasar Saudiyya ta ba da hutun kwana Ɗaya a wataya

    DAGARGAZA ARGENTINA: Ƙasar Saudiyya ta ba da hutun kwana Ɗaya a wataya

    QATAR 2022: 2:1: Saudiyya ta kafa tarihin karya gadara da tutiyar buga wasan Agentina 36 a jere babu rashin nasara

    QATAR 2022: 2:1: Saudiyya ta kafa tarihin karya gadara da tutiyar buga wasan Agentina 36 a jere babu rashin nasara

  • Kiwon Lafiya
  • Nishadi
  • Bidiyo da Hotuna
    Buhari ya tashi zuwa Saudiyya, zai yi Umra ta ƙarshe a matsayin sa na shugaban kasa

    Buhari ya tashi zuwa Saudiyya, zai yi Umra ta ƙarshe a matsayin sa na shugaban kasa

    BIDIYO: Buri da fata na a 2023: Ra’ayoyin jama’a

    BIDIYO: Buri da fata na a 2023: Ra’ayoyin jama’a

    BIDIYO: Ƙogon Al’ajabi, ƙogon Waraka, Ƙogon biyan bukata a jihar Enugu

    BIDIYO: Ƙogon Al’ajabi, ƙogon Waraka, Ƙogon biyan bukata a jihar Enugu

    Mutanen Arewa na da alƙawari da sanin ya kamata, Tinubu za su yi saboda ƙauna da biyayyar da ya nuna wa Buhari – El- Rufai

    Mutanen Arewa na da alƙawari da sanin ya kamata, Tinubu za su yi saboda ƙauna da biyayyar da ya nuna wa Buhari – El- Rufai

    BIDIYO: NAJERIYA @62: Ra’ayoyin ‘yan Najeriya game da mulkin Buhari a tsawon shekaru 7 da suka gabata

    BIDIYO: NAJERIYA @62: Ra’ayoyin ‘yan Najeriya game da mulkin Buhari a tsawon shekaru 7 da suka gabata

    Buhari bai san ƴan ta’adda sun fidda bidiyon da suka ce sai sun sace shi da ni ba sai da na ziyarce shi – El-Rufai

    Buhari bai san ƴan ta’adda sun fidda bidiyon da suka ce sai sun sace shi da ni ba sai da na ziyarce shi – El-Rufai

    Dalilin da ya sa na raɗa wa wasu fitattun gine-gine, da titunan jihar Kaduna sunayen wasu fittattun ƴan asalin jihar

    Dalilin da ya sa na raɗa wa wasu fitattun gine-gine, da titunan jihar Kaduna sunayen wasu fittattun ƴan asalin jihar

    HOTUNA: Ɗan Autan marigayi tsohon sarkin Kano Ado Bayero, Mustapha Ado Bayero, ya auri mata biyu ranar Asabar a  Kano

    HOTUNA: Ɗan Autan marigayi tsohon sarkin Kano Ado Bayero, Mustapha Ado Bayero, ya auri mata biyu ranar Asabar a Kano

    BIDIYO: An yi wa ɗan takarar mu murɗiya a zaɓen fidda gwani na APC a Legas – Masu zanga-zanga

    BIDIYO: An yi wa ɗan takarar mu murɗiya a zaɓen fidda gwani na APC a Legas – Masu zanga-zanga

No Result
View All Result
Premium Times Hausa
No Result
View All Result

Koyar da manyan harsunan Najeriya wani ginshiki ne na samar da fahimtar juna a tsakanin Al’ummomin Najeriya, Daga Anas Ɗansalma

Premium Times HausabyPremium Times Hausa
January 6, 2020
in Babban Labari, Ra'ayi
0
Koyar da manyan harsunan Najeriya wani ginshiki ne na samar da fahimtar juna a tsakanin Al’ummomin Najeriya, Daga Anas Ɗansalma

Na san tambayar farko da za ta faɗo wa mai karatu ita ce……ta yaya koyar da harsunanmu na gida za su inganta zamantakewarmu?
Sadarwa (communication) wata hanya ce ta musayar saƙo a sakanin al’umma wacce muhimmin ginshiƙinta shi ne harshe (language) ko kuwa amfani da wasu hanyoyi na musamman domin isar da saƙon. Misali, ta amfani da ishara ko kwatanci (sign language) wanda masu larurar ji ke amfani da ita ko kuma rubutun makafi wanda suke yi da taimakon abubuwa na musamman.

Kamar yadda muka sani, Najeriya ƙasa ce mai ɗimbin jama’a da kuma dubunnan harsuna da ƙabilu mabambanta (diversity) wanda hakan ya haifar da matsaloli masu yawa tun bayan gushewar Turawan mulki. Irin waɗannan matsaloli sun haɗa da: rikice-rikice na addini da na ƙabilanci da kuma dangantakarwa (nepotism). Rayukan da suka salwanta kuwa, sun wuce ƙirgen yatsun hannu. Ga zaman ɗar-ɗar wanda al’umma wannan ƙasa ke fama da shi a lokutan zaɓuka na ƙasa da sauransu.

Haƙiƙa, irin waɗannan dalilai na da yawa da ke ƙara rura wutar irin waɗancan matsaloli musamman dalilai na siyasa da kuma ƙoƙarin ci-da-gumin-wani (exploitation). Ina ga, ƙari a kan waɗannan matsaloli shi ne na rashin samun fahimtar juna a tsakanin talakawan Najeriya da muke fama da shi saboda rahin fahimtar yarukan (languages) juna. Saboda muhimmancin harshe ne dai Allah ya sanya shi ɗaya daga cikin ni’imomin da ya yi wa ɗan’adam saboda godiya shi a kan dabbobi waɗanda suna ma ihunsu da kuma su ke isar da saƙonni masu yawan gaske a tsakaninsu.

Hakan ta sa ya sanya mu cikin ƙabila daban-daban da kuma hanyar isar da saƙo, shi ma kuma daban-daban a tsakaninmu. Wannan ita ce hanya ɗaya da za mu yi alfahari da juna ba rikici da kyama ko cin zarafin juna ba. Abin da talakawan Nijeriya suka gaza fahimta kenan!
Don haka, sadarwa wata hanya ce ta warware komai da komai wanda idan aka rasa taimakon harshe, to zai zama an gaza samun komai.

Addini ko bambance-bambancen al’adu ba ita ce matsalar Nijeriya ba. Matsalar Nijeriya shi ne ungulu da kan zabuwa da muke yi wajen ƙin karɓar gaskiya wanda hakan ya sanya addini da banbance-bambancen al’ada yin tasiri a tsakaninmu da har muke amfani da Turanci domin samar mana da haɗin-kai a tsakaninmu, inda kuma harsunanmu ke cigaba da kasancewa katangar rashin fahimta kuma a haka muke yaudarar kanmu da cewa kanmu a haɗe yake .

A zahiri, za mu samu haɗin kai ne a lokacin da muka yarda da yin maraba da kuma juriya ta cuɗanya a tsakaninmu. ‘Yan siyasar mu kyakkyawan misali na yadda suke mance duk wani bambanci tare da rabe albarkatun ƙasa cikin ruwan sanyi.

Bari In fara da yi mai karatu tambaya na haikaito kanka a wani yanayi na yaɗuwa da ɗan ƙabilar Yoruba ko Igbo ko Ibira sannan kuma ya tarar cewa ka iya yarensa ko da ba yawa, yaya kake jin zai yi maraba da kai? Sannan ya kake ji a lokacin da kake tsundum cikinsu ko su suke a cikin masu wani harshen? A wasu lokuta rashin fahimtar harshen juna kan sa mana zargin ko ana zaginmu ne ko kuma gulmarmu. Kuma sanin cewa wasu ba sa fahimtar mu kan sa wasunmu amfani da harshen wajen yin abin da bai da ce ba.

Idan ana batun Ingilishi, to a gaskiya a ɗabi’ance yana samu jin daban muke a maimakon a abu guda ɗaya domin yakan sa mu tuna cewa muna da namu harshen. Ingilishi na kawai samu ne a ɗauke mu a matsayin masu ilimi waɗanda muka je makaranta. Har ma idan mutum bai iya Turanci ba ko wani harshe na ƙetare, sai ka ga ana masa kallon jahili ko da kuwa zai iya ƙera jirgin sama ko yin wani abu na fasaha. Je ka unguwanninmu ka ga yara masu fasaha da kuma manya da ke da hikimar ƙirƙire-ƙirƙire, abin burgewa!

Iya harsunanmu na gida abu ne da zai cire mana rashin jin ɗarɗar a ko’ina za mu kasance ko a Enugu ga ɗan Arewa ko a Kano ga ɗan Enugu ko Bayelsa. Zai kuma sa mu amincewa da juna da kuma sauƙaƙa mana wajen kasuwanci. Wannan zai sa harshen da ya fi sauƙin koyo da fahimtuwa ya za ma harshen kasuwanci a ko’ina a faɗin ƙasar. Ka ga cigaba ya samu tushe!

Saidai yana da kyau mu lura cewa, Turanci (Ingilishi) ba zai zama jujin zubarwa ba domin kuwa ya riga ya sama wa kansa gindin zama (kamar yadda nake fatan harsunanmu su samu) a ƙasashe da yawa na duniya kuma a halin da ake ciki iya shi wajibi ne. Amma mai zai hana mu yi tsari na saka irin waɗannan harsuna a matsayin “harasan ƙetare” tare da ɗaukar su a matsayin “subject,” wani darasi na daban. Akwai Arabiyya da Faransanci da Sunanci da ma wasu da dama da ke ƙoƙarin yin kutse gare mu, kuma In ban da Arabiyya, babu wanda ba baraza ba ne ga al’adar mu, musamman mu Hausawa.

Cigaba da koyar da su a matsayin ginshiƙin komai namu, zai sanya masu tasowa ne yi wa harsunansu kallon biyu sha tara da kallon su a matsayin kayan al’ada na da tare da jin gwanancewa wajen baƙin harsuna shi ne zamananci kuma rashin iya su rashin wayewa ne. Dubi yaran mu na zamani, ka tambaye su mene ne “Laulawa ko mummuƙi ko ma tsumma?” Sai ka ga sun zuba ma na mijinta. Sam, wannan ba burgewa ba ce ko ace ai yara ne sai gaba da iya!

A ranar 21 ga watan Nuwamba, 1961 a zauran Majalisar Waƙilai ta Nijeriya an tafka muhawara wajen ganin an yi amfani da Hausa a matsayin harshen ƙasa, amma sai aka samu tsoro na cewa Hausa za ta danne sauran ƙabilu kenan, wanda cecekuce ya haifar da tsayar da wannan yunƙuri.

A ra’ayina, wannan batuna ba irin wannan ba ne. Batuna shi ne na ganin han sanya fahimta ta manyan yarukan Najeriya a tsakanin al’umma wanda hakan na nufin kowa da harshensa, amma babu ƙyamar juna.

Ai ko su Turawan da suka shigo, domin su samu karɓuwarmu, ai dagewa suka yi da koyon harsunanmu da al’adunmu. Da yake suna da manufa ta juyar da ƙwaƙwalenmu sai suka shiga koya mana harshensu don koyon da iya harshen mutum na sa wa ka so shi. Don haka, idan dai har ‘ya‘yanmu na kan cigaba da fafutukar iya harshen Ingilishi, a inda kuma muke shigo musu da harshen Faransanci, to mai zai hana mu koya mu su namu?

Me zai samu ɗanka Bahaushe don ya iya Iyamuranci ko kuma shi mai zai samu ɗansa idan ya iya Hausa? Ko kuwa muna tsoron ba za su iya haɗa koyon Ingilishi da faransanci da muke ƙaƙaba musu ba a yayin koyon Hausa da Yarabanci da Iyamuranci? Amma idan muna jin tsoro ne, ta yaya yaron da ya iya Faransanci koyon biyu daga cikin harsunan ƙasarsa zai zame masa jidali? Bari in mana tuni, bincike ya nuna cewa yara a farkon shekarunsu na rayuwa na iya harsuna kusan goma. Kuma ƙwaƙwalensu tamkar mayen ƙarfe ne wajen wawason abin da ake koya musu da riƙe shi. Wannan ba zai zama matsala ba, matuƙar akwai tsarin koyarwa mai nagarta da mu’amala mai kyau a tsakanin malamai da ɗalibai.

A ƙarshe, domin samun nasarar wannan abu, akwai buƙatar ma’aikatar ilimi ta yi sabon tsari na koyar da harsunan gida tare da koyar da yara duk darussa daga aji ɗaya zuwa uku a makarantun firamare da harshen uwa. Sannan kuma a sakandire sai a fara wannan tsari na koyar da su harsunan gaba ɗaya ga yara.

Iya na da nasu rawa mai muhimmanci wajen cigaba da yara wa yara harsunansu a yayin da suke gida ko da kuwa ta hanyar zama mafassara ne wajen haɗe musu abin da abu kaza ke nufi a wannan harshe da kuma ɗaya ko sauran harsuna. Amma harshen uwa da na gida ya zama madogara ga fahimtarsu. Malaman Jami’o’i da sauran al’umma su ne za su dage wajen rubuce-rubuce da kuma jan hankalin ɗalibai kan muhimmancin harsunan gida. Haka kuma kamata ya yi kowacce jami’a daga ƙasar nan sanya darasin bai-ɗaya (GSP) kan harsunan gida kamar yadda ake wa harshen Ingilishi. Yan kasuwa ma su riƙa dagewa wajen jimmintan abokan kasuwancinsu da harsuna daban-daban tare da amfani da su arubuce-rubuce na talluka da kuma ofisoshinsu a kanfanunuwa.

Yana da kyau a riƙa tuntuɓar masana harsunan domin gudun kuskure. Da haka sai a samu ɗa mai ido biyu domin ka da ayi abin da marigayi ɗan masanin Kano ke cewa a wani bidiyonsu kan “duk al’ummar da ke kwaikwayon wata al’ummar ta fuskar al’ada, to za ta zama naƙasashen kwafin wancen al’adar ne, don haka za a rasa ta a gida kuma a wajen ƙetaren sauran al’ummun babu ita sam.” Wato ɓatan-bakatantan kenan! Ba wan, ba ƙanin, karatun ɗan-kama.

Tambayar dai a ƙarshe ita ce, shin a shirye muke wajen ganin mun koyi sauranhar sunanmu na gida Nijeriya, musamman manyan nan guda uku?

Daga Anas Ɗansalma
dansalma35@gmail.com

Tags: AbujaAnasDansalmaHarsheHarsunaNajeriyaPREMIUM TIMESYare
Previous Post

An sace babban likita a jihar Adamawa

Next Post

BOKO HARAM: Gumurzun yaki a Jakana da Sambisa

Premium Times Hausa

Premium Times Hausa

Next Post
Sojojin Najeriya da Chadi sun kashe Boko Haram 48 sun kwato makamai

BOKO HARAM: Gumurzun yaki a Jakana da Sambisa

Binciko

No Result
View All Result
Karanta

Ramadan Kareem AD

Sabbin Labarai

  • ‘Ruhun Mai Tsarki ne ya umarce ni na kashe ta’ – Inji matar da ta kashe ‘yar shekara biyar
  • RIGA MALAM MASALLACI: Matasan Kano sun yi wa ginin ƴan canji diran mikiya, sun yi warwason kayan ‘ganima’
  • HIMMA DAI MATA MANOMA: Rashin jari mai kauri ya sa noma na ya ƙi gaba, ya ƙi baya – Wata mace mai himma
  • CIRE TALLAFIN MAI: Kungiyoyin ma’aikatan lantarki, Ƴan jarida da na Kwadago za su tsunduma yajin aiki daga ranar Laraba
  • Yadda bashin Dala Miliyan 19.3 na Bankin Musulunci ya bunƙasa noma a ƙananan hukumomin Kano 44 – Hamisu, Kodinetan KSADP

Abinda masu karatu ke fadi

  • auto verkopen on ZAMFARA: Mahara sun gudu sun bar bindigar harbo jiragen sama a dajin Gumi da Bukkuyum -Inji ‘Yan Sanda
  • Laser-Haarentfernung mit hygienischen Bedingungen und aktuellen Gesundheitsstandards in der Türkei on An yi min murɗiya ne a zaɓen APC, ban yarda ba sai an sake zaɓe – Korafin Bashir Ahmad
  • Call Girls Sehore on Ƙungiya ta yi kira ga gwamnati ta ware kuɗaɗe domin samar da dabarun bada tazarar Iyali
  • buy aged stripe account on Hukumar NBC ta gayyaci mai gabatar da shirin ‘Berekete’, bayan macen da ta kona gashin kan yarinya barkatai, ta sha mari barkatai a hannun sa
  • research and survey on Gwamnan Edo ya bijire wa umarnin kotu, ya ce sai mai shaidar rigakafin korona zai yi sallar jam’i a masallaci

Fanni

Tweets by PTimesHausa
  • All Homepage Blocks
  • Home
  • Home
  • Main Home

© 2023 JNews - Premium WordPress news & magazine theme by Jegtheme.

No Result
View All Result
  • Labarai
  • Labarai daga Jihohi
  • Wasanni
  • Kiwon Lafiya
  • Nishadi
  • Bidiyo da Hotuna

© 2023 JNews - Premium WordPress news & magazine theme by Jegtheme.