• PREMIUM TIMES |
  • Tallata Hajar ka |
  • Adireshin mu |
  • PTCIJ |
  • Dubawa
Premium Times Hausa
  • Labarai
    • All
    • Duniya
    ZAƁEN GWAMNAN ANAMBRA: INEC za ta raba kayan aiki marasa hatsari daga Owerri

    ZAƁEN GWAMNAN OSUN: Matsalar tsaro da guguwar sayen ƙuri’u ne abin da ya fi damun mu -INEC

    Ƴan sanda sun ceto ƙananan yara 50 da aka kulle cikin kurkukun wani coci a ƙarƙashin ƙasa, a Ondo

    Ƴan sanda sun ceto ƙananan yara 50 da aka kulle cikin kurkukun wani coci a ƙarƙashin ƙasa, a Ondo

    ‘Na sadaukar da rayuwa ta ga Najeriya’ – Inji sojan da mahara su ka kashe a harin Shiroro

    ‘Na sadaukar da rayuwa ta ga Najeriya’ – Inji sojan da mahara su ka kashe a harin Shiroro

    TA’ADDANCI A JIHAR NEJA: Yadda ƴan ta’adda su ka ratsa garuruwa, kafin su  kai wa sojoji da mobal farmaki

    TA’ADDANCI A JIHAR NEJA: Yadda ƴan ta’adda su ka ratsa garuruwa, kafin su kai wa sojoji da mobal farmaki

    Dalilin da ya sa ƴan bindiga ke ci gaba da kai wa mutane hari a jihar Neja – SSG

    JIHAR NEJA TA KAMA WUTA: Mahara sun kashe sojoji 30, mobal 7, farar hula da dama

    HARIN JIRGIN KASA: Ɗaya daga cikin waɗanda ƴan bindiga suka saki ta yi zanga-zanga a Kaduna

    HARIN JIRGIN KASA: Ɗaya daga cikin waɗanda ƴan bindiga suka saki ta yi zanga-zanga a Kaduna

    Hasalallun Sanatocin APCn da su ka faɗi zaɓen fidda-gwani sun gana da Buhari

    Hasalallun Sanatocin APCn da su ka faɗi zaɓen fidda-gwani sun gana da Buhari

    Abubuwan da ya kamata a sani game da tsarin amfani da dabaru biyu wajen yin rajistar masu zabe – Nazarin DUBAWA

    INEC ba za ta rufe rajistar zaɓen 2023 a ƙarshen Yuni ba – Farfesa Yakubu

    Buhari ya rantsar da sabon Cif Joji na riƙo

    Buhari ya rantsar da sabon Cif Joji na riƙo

  • Labarai daga Jihohi
  • Wasanni
    LMC ta ci tarar Kano Pillars, ta kori shugabanta, Jambul bayan ya gobza wa ‘Rafiri’ naushi a haɓa

    LMC ta ci tarar Kano Pillars, ta kori shugabanta, Jambul bayan ya gobza wa ‘Rafiri’ naushi a haɓa

    Inganta Rayuwar Matasa Ta Hanyar Wasan Kwallon Kafa Da Gudunmawar Al’Ummah A Jigawa, Ahmed Ilallah

    Inganta Rayuwar Matasa Ta Hanyar Wasan Kwallon Kafa Da Gudunmawar Al’Ummah A Jigawa, Ahmed Ilallah

    CHAMPIONS LEAGUE: Ko dai tsinuwar Yaya Toure ta yi tasiri kan Pep Guardiola?

    CHAMPIONS LEAGUE: Ko dai tsinuwar Yaya Toure ta yi tasiri kan Pep Guardiola?

    PILLARS SUN KIRA RUWA: Daga yanzu a Abuja za su rika wasan gida kuma an zaftare musu maki 3

    PILLARS SUN KIRA RUWA: Daga yanzu a Abuja za su rika wasan gida kuma an zaftare musu maki 3

    Yadda Kanawa suka yi ragaraga da motar ƴan  Katsina United saboda Pillars ta buga kunnen doki a Kano

    Yadda Kanawa suka yi ragaraga da motar ƴan Katsina United saboda Pillars ta buga kunnen doki a Kano

    GHANA vs NAJERIYA: Ko Najeriya za ta kauce wa ɗauko buhun kunya na 26 a hannun ‘Black Stars’?

    GHANA vs NAJERIYA: Ko Najeriya za ta kauce wa ɗauko buhun kunya na 26 a hannun ‘Black Stars’?

    Barcelona ta yi wa Madrid dukan kabarin kishiya, ba sani ba sabo ta zura mata kwallaye 4 babu ko ɗaya

    Barcelona ta yi wa Madrid dukan kabarin kishiya, ba sani ba sabo ta zura mata kwallaye 4 babu ko ɗaya

    ‘CHAMPIONS LEAGUE’: Yadda Benzama ya ceto Madrid daga rijiya gaba dubu, ya kori PSG kuma ya dawo da martabar sa a duniyar ƙwallo

    ‘CHAMPIONS LEAGUE’: Yadda Benzama ya ceto Madrid daga rijiya gaba dubu, ya kori PSG kuma ya dawo da martabar sa a duniyar ƙwallo

    YAƘIN UKRANIYA YA CI ƘUNGIYAR CHELSEA: ‘Zan sayar da kulob ɗin na sadaukar da kuɗin ga tallafin waɗanda yaƙin Ukraniya ya kassara’ -Abramovich, mai ƙungiyar kuma ɗan asalin Rasha

    YAƘIN UKRANIYA YA CI ƘUNGIYAR CHELSEA: ‘Zan sayar da kulob ɗin na sadaukar da kuɗin ga tallafin waɗanda yaƙin Ukraniya ya kassara’ -Abramovich, mai ƙungiyar kuma ɗan asalin Rasha

  • Kiwon Lafiya
  • Nishadi
  • Bidiyo da Hotuna
    HOTUNA: Ɗan Autan marigayi tsohon sarkin Kano Ado Bayero, Mustapha Ado Bayero, ya auri mata biyu ranar Asabar a  Kano

    HOTUNA: Ɗan Autan marigayi tsohon sarkin Kano Ado Bayero, Mustapha Ado Bayero, ya auri mata biyu ranar Asabar a Kano

    BIDIYO: An yi wa ɗan takarar mu murɗiya a zaɓen fidda gwani na APC a Legas – Masu zanga-zanga

    BIDIYO: An yi wa ɗan takarar mu murɗiya a zaɓen fidda gwani na APC a Legas – Masu zanga-zanga

    KURUNKUS: Malami ya fito takarar gwamnan Kebbi, ya ce jama’ar jihar ne suka tilasta masa ya fito

    KURUNKUS: Malami ya fito takarar gwamnan Kebbi, ya ce jama’ar jihar ne suka tilasta masa ya fito

    2023: Ɗan takarar shugaban kasa, Rotimi Amaechi ya ziyarci masarautar Dutse

    2023: Ɗan takarar shugaban kasa, Rotimi Amaechi ya ziyarci masarautar Dutse

    LABARI CIKIN HOTUNA: Yadda ƴaƴan jam’iyyar APC da dubban mutanen Kaduna suka yi wa Sanata Uba Sani goma ta arziki

    LABARI CIKIN HOTUNA: Yadda ƴaƴan jam’iyyar APC da dubban mutanen Kaduna suka yi wa Sanata Uba Sani goma ta arziki

    BIDIYO: Shin zaka iya zama da mai dauke da cutar Kanjamau? – Ra’ayoyin mutane

    BIDIYO: Shin zaka iya zama da mai dauke da cutar Kanjamau? – Ra’ayoyin mutane

    Dalilin da ya sa muka yi tattaki har Dubai domin taya Aisha Buhari murnar zagayowar ranar haihuwar ta – Matan Gwamnonin Najeriya

    Dalilin da ya sa muka yi tattaki har Dubai domin taya Aisha Buhari murnar zagayowar ranar haihuwar ta – Matan Gwamnonin Najeriya

    BIDIYO: Yadda ‘yan bindiga suka rika jibga ta kafin a biya naira 50,000 kudin fansa – Dattijo Saidu Dabo

    BIDIYO: Yadda ‘yan bindiga suka rika jibga ta kafin a biya naira 50,000 kudin fansa – Dattijo Saidu Dabo

    ‘Yan mata marasa aure sun fi matan aure amfani da magungunan takaita Iyali – Ma’aikatar Lafiya

    ‘Yan mata marasa aure sun fi matan aure amfani da magungunan takaita Iyali – Ma’aikatar Lafiya

No Result
View All Result
  • Labarai
    • All
    • Duniya
    ZAƁEN GWAMNAN ANAMBRA: INEC za ta raba kayan aiki marasa hatsari daga Owerri

    ZAƁEN GWAMNAN OSUN: Matsalar tsaro da guguwar sayen ƙuri’u ne abin da ya fi damun mu -INEC

    Ƴan sanda sun ceto ƙananan yara 50 da aka kulle cikin kurkukun wani coci a ƙarƙashin ƙasa, a Ondo

    Ƴan sanda sun ceto ƙananan yara 50 da aka kulle cikin kurkukun wani coci a ƙarƙashin ƙasa, a Ondo

    ‘Na sadaukar da rayuwa ta ga Najeriya’ – Inji sojan da mahara su ka kashe a harin Shiroro

    ‘Na sadaukar da rayuwa ta ga Najeriya’ – Inji sojan da mahara su ka kashe a harin Shiroro

    TA’ADDANCI A JIHAR NEJA: Yadda ƴan ta’adda su ka ratsa garuruwa, kafin su  kai wa sojoji da mobal farmaki

    TA’ADDANCI A JIHAR NEJA: Yadda ƴan ta’adda su ka ratsa garuruwa, kafin su kai wa sojoji da mobal farmaki

    Dalilin da ya sa ƴan bindiga ke ci gaba da kai wa mutane hari a jihar Neja – SSG

    JIHAR NEJA TA KAMA WUTA: Mahara sun kashe sojoji 30, mobal 7, farar hula da dama

    HARIN JIRGIN KASA: Ɗaya daga cikin waɗanda ƴan bindiga suka saki ta yi zanga-zanga a Kaduna

    HARIN JIRGIN KASA: Ɗaya daga cikin waɗanda ƴan bindiga suka saki ta yi zanga-zanga a Kaduna

    Hasalallun Sanatocin APCn da su ka faɗi zaɓen fidda-gwani sun gana da Buhari

    Hasalallun Sanatocin APCn da su ka faɗi zaɓen fidda-gwani sun gana da Buhari

    Abubuwan da ya kamata a sani game da tsarin amfani da dabaru biyu wajen yin rajistar masu zabe – Nazarin DUBAWA

    INEC ba za ta rufe rajistar zaɓen 2023 a ƙarshen Yuni ba – Farfesa Yakubu

    Buhari ya rantsar da sabon Cif Joji na riƙo

    Buhari ya rantsar da sabon Cif Joji na riƙo

  • Labarai daga Jihohi
  • Wasanni
    LMC ta ci tarar Kano Pillars, ta kori shugabanta, Jambul bayan ya gobza wa ‘Rafiri’ naushi a haɓa

    LMC ta ci tarar Kano Pillars, ta kori shugabanta, Jambul bayan ya gobza wa ‘Rafiri’ naushi a haɓa

    Inganta Rayuwar Matasa Ta Hanyar Wasan Kwallon Kafa Da Gudunmawar Al’Ummah A Jigawa, Ahmed Ilallah

    Inganta Rayuwar Matasa Ta Hanyar Wasan Kwallon Kafa Da Gudunmawar Al’Ummah A Jigawa, Ahmed Ilallah

    CHAMPIONS LEAGUE: Ko dai tsinuwar Yaya Toure ta yi tasiri kan Pep Guardiola?

    CHAMPIONS LEAGUE: Ko dai tsinuwar Yaya Toure ta yi tasiri kan Pep Guardiola?

    PILLARS SUN KIRA RUWA: Daga yanzu a Abuja za su rika wasan gida kuma an zaftare musu maki 3

    PILLARS SUN KIRA RUWA: Daga yanzu a Abuja za su rika wasan gida kuma an zaftare musu maki 3

    Yadda Kanawa suka yi ragaraga da motar ƴan  Katsina United saboda Pillars ta buga kunnen doki a Kano

    Yadda Kanawa suka yi ragaraga da motar ƴan Katsina United saboda Pillars ta buga kunnen doki a Kano

    GHANA vs NAJERIYA: Ko Najeriya za ta kauce wa ɗauko buhun kunya na 26 a hannun ‘Black Stars’?

    GHANA vs NAJERIYA: Ko Najeriya za ta kauce wa ɗauko buhun kunya na 26 a hannun ‘Black Stars’?

    Barcelona ta yi wa Madrid dukan kabarin kishiya, ba sani ba sabo ta zura mata kwallaye 4 babu ko ɗaya

    Barcelona ta yi wa Madrid dukan kabarin kishiya, ba sani ba sabo ta zura mata kwallaye 4 babu ko ɗaya

    ‘CHAMPIONS LEAGUE’: Yadda Benzama ya ceto Madrid daga rijiya gaba dubu, ya kori PSG kuma ya dawo da martabar sa a duniyar ƙwallo

    ‘CHAMPIONS LEAGUE’: Yadda Benzama ya ceto Madrid daga rijiya gaba dubu, ya kori PSG kuma ya dawo da martabar sa a duniyar ƙwallo

    YAƘIN UKRANIYA YA CI ƘUNGIYAR CHELSEA: ‘Zan sayar da kulob ɗin na sadaukar da kuɗin ga tallafin waɗanda yaƙin Ukraniya ya kassara’ -Abramovich, mai ƙungiyar kuma ɗan asalin Rasha

    YAƘIN UKRANIYA YA CI ƘUNGIYAR CHELSEA: ‘Zan sayar da kulob ɗin na sadaukar da kuɗin ga tallafin waɗanda yaƙin Ukraniya ya kassara’ -Abramovich, mai ƙungiyar kuma ɗan asalin Rasha

  • Kiwon Lafiya
  • Nishadi
  • Bidiyo da Hotuna
    HOTUNA: Ɗan Autan marigayi tsohon sarkin Kano Ado Bayero, Mustapha Ado Bayero, ya auri mata biyu ranar Asabar a  Kano

    HOTUNA: Ɗan Autan marigayi tsohon sarkin Kano Ado Bayero, Mustapha Ado Bayero, ya auri mata biyu ranar Asabar a Kano

    BIDIYO: An yi wa ɗan takarar mu murɗiya a zaɓen fidda gwani na APC a Legas – Masu zanga-zanga

    BIDIYO: An yi wa ɗan takarar mu murɗiya a zaɓen fidda gwani na APC a Legas – Masu zanga-zanga

    KURUNKUS: Malami ya fito takarar gwamnan Kebbi, ya ce jama’ar jihar ne suka tilasta masa ya fito

    KURUNKUS: Malami ya fito takarar gwamnan Kebbi, ya ce jama’ar jihar ne suka tilasta masa ya fito

    2023: Ɗan takarar shugaban kasa, Rotimi Amaechi ya ziyarci masarautar Dutse

    2023: Ɗan takarar shugaban kasa, Rotimi Amaechi ya ziyarci masarautar Dutse

    LABARI CIKIN HOTUNA: Yadda ƴaƴan jam’iyyar APC da dubban mutanen Kaduna suka yi wa Sanata Uba Sani goma ta arziki

    LABARI CIKIN HOTUNA: Yadda ƴaƴan jam’iyyar APC da dubban mutanen Kaduna suka yi wa Sanata Uba Sani goma ta arziki

    BIDIYO: Shin zaka iya zama da mai dauke da cutar Kanjamau? – Ra’ayoyin mutane

    BIDIYO: Shin zaka iya zama da mai dauke da cutar Kanjamau? – Ra’ayoyin mutane

    Dalilin da ya sa muka yi tattaki har Dubai domin taya Aisha Buhari murnar zagayowar ranar haihuwar ta – Matan Gwamnonin Najeriya

    Dalilin da ya sa muka yi tattaki har Dubai domin taya Aisha Buhari murnar zagayowar ranar haihuwar ta – Matan Gwamnonin Najeriya

    BIDIYO: Yadda ‘yan bindiga suka rika jibga ta kafin a biya naira 50,000 kudin fansa – Dattijo Saidu Dabo

    BIDIYO: Yadda ‘yan bindiga suka rika jibga ta kafin a biya naira 50,000 kudin fansa – Dattijo Saidu Dabo

    ‘Yan mata marasa aure sun fi matan aure amfani da magungunan takaita Iyali – Ma’aikatar Lafiya

    ‘Yan mata marasa aure sun fi matan aure amfani da magungunan takaita Iyali – Ma’aikatar Lafiya

No Result
View All Result
Premium Times Hausa
No Result
View All Result

Ali Baba A Gama Lafiya Fagge: Idan An zo Muku Da Labari Ya Kamata Kuyi Bincike, Daga Imam Murtadha Gusau

Premium Times HausabyPremium Times Hausa
January 23, 2020
in Ra'ayi
0
Ganduje and Fagge

Ganduje and Fagge

Da sunan Allah, Mai Rahama, Mai Jin Kai

Dukkan kyakkyawan yabo da godiya sun tabbata ga Allah. Tsira da amincin Allah su tabbata ga shugaban mu Annabi Muhammad (SAW), da Iyalan sa da Sahabban sa baki daya.

Inna lillahi wa inna ilaihi raaji’uun! Inna lillahi wa inna ilaihi raaji’uun!! Inna lillahi wa inna ilaihi raaji’uun!!!

Don Allah me yasa a yau muka zama zamu iya aikata komai domin mu farantawa wasu rai, ko don mu samu abun duniya?

Jiya na kalli wani bidiyo da yake yawo a kafafen yada labarai na zamani (wato social media), a inda wani mataimaki na musamman ko mai bayar da shawara na musamman ga gwamnan Jihar Kano, mai suna Ali Baba a gama lafiya Fagge yayi, kuma aka yada shi. A inda wannan mutum yake wasu irin maganganu da basu dace ba, yana kokarin jinginawa ga Mai Martaba Sarkin Kano, Malam Muhammadu Sanusi II, duk da dai shima a cikin bidiyon yayi kokarin nuna cewa bai da tabbacin shin wadannan maganganu haka suke ko kuwa sharri da kazafi ne aka yiwa Mai Martaba Sarki!

A cikin maganganun sa ya kawo maganar ziyara da Mai Martaba Sarki ya kaiwa mai girma tsohon shugaban kasa, Janar Ibrahim Babangida (IBB). Har yake cewa wai Sarki ya kai wannan ziyara ce da nufin rokon mai girma IBB yasa baki a cikin shari’ar kotun koli don a kayar da gwamna Ganduje. To ina son don Allah, shi mai girma IBB ya fito ya fada wa duniya, shin haduwar su da Mai Martaba Sarki, don Allah sun yi maganar gwamna Ganduje ko maganar hukuncin da za’a yanke a kotun koli? Me ke damun wadannan mutane ne? Da basa tsoron Allah a cikin abun da zasu fada ko zasu rubuta, ko zasu yada, musamman ma idan akan Sarki ne? Shin su basu san da cewa Allah Subhanahu wa Ta’ala yayi umurni da yin adalci ba ne?

Sarki Sanusi in Minna
Sarki Sanusi in Minna

Sannan na biyu a cikin maganganun sa yace, wai Mai Martaba Sarki ya ziyarci wasu manyan mutane da dama a kasar nan, wai yana kokarin kamun kafa, da rokon su susa baki domin a kayar da gwamna Ganduje a hukuncin kotun koli. Kuma wai yake cewa Mai Martaba Sarki ya taka muhimmiyar rawa sosai, wurin ganin gwamna Ganduje bai samu nasara ba! Abun tambaya anan shine, don Allah, don Allah wadanne mutane ne Sarki ya kaiwa ziyara, har yayi maganar gwamna Ganduje da su? Ya kamata a gama lafiya, indai har kana neman gamawa da duniyar nan lafiya, to ka fito ka bayyana muna wadannan mutane. Ko kuma su mutanen su fito suyi bayani, kar su boye komai, su shaidawa duniya inda suka taba yin haka da Mai Martaba Sarki!

Wallahi, wallahi, wallahi ya kamata, kuma ya zama wajibi mu kasance masu tsoron Allah a cikin dukkanin abun da zamu fada ko zamu rubuta. Domin Allah zai tambaye mu akai!

Allah Ta’ala ya fada a cikin littafin sa mai tsarki cewa:

“يَا أَيُّهَا الَّذِينَ آمَنُوا إِنْ جَاءَكُمْ فَاسِقٌ بِنَبَإٍ فَتَبَيَّنُوا أَنْ تُصِيبُوا قَوْمًا بِجَهَالَةٍ فَتُصْبِحُوا عَلَىٰ مَا فَعَلْتُمْ نَادِمِينَ.”

“Ya ku waɗanda suka yi imani! Idan fasiƙi yazo maku da wani babban labari, to, ku nemi bayani, kuyi bincike, domin kada ku cutar da waɗansu mutane a cikin jahilci (rashin sani), saboda haka sai ku wayi gari a kan abin da kuka aikata kuna masu nadama.” [Suratul Hujurat, 6]

Abun mamaki, abin tausayi, kuma abun da yake matukar damun duk wani mai hankali, kuma yake daga masa hankali shine, irin yadda a kullum nike ganin mu Musulmai zuciyar mu ta ta’allaka matuka ga wadannan kafafen yada labaru na zamani (wato social media), kuma wasun mu ma suna yarda da duk irin abun da aka fada a cikin su ko aka rubuta, ko aka yada, musamman domin a cimma wani buri ko wata manufa ta tozarta wani ko bata masa suna, wadanda yawancin masu wannan aiki makaryata ne, kuma fasikai ne, marasa tsoron Allah da tunanin lahirar su. Sannan kuma duk wani abun da ya shafi addinin Musulunci ko yake da alaka da addinin Musulunci, to so suke yi su canza masa kamanni, su kakaba masa mummunan suna da wata irin mummunar sura. Sannan kuma duk wani abu da aka yi da sunan Musulunci to an rinka yayata shi kenan, amma har yanzu wasu Musulmai sun kasa gane hakan. Mun wayi gari duk abunda aka fada muna, ko aka bamu labari, yarda muke yi ba tare da yin bincike ba, wanda wannan ya sabawa koyarwar addinin mu na Musulunci.

A Musulunci, ko waye ne ya kawo maka labari, addinin Musulunci ya koyar damu, mu binciki gaskiyar sa tukuna, to ina ga kuma cewa wanda ya kawo labarin muna tuhumar sa da fasikanci? Wallahi ya kamata mu Musulmai mu zama wayayyu, kada ya kasance mun zama kidahumai, komai aka fada muna kawai mu yarda, mu bi.

Kirana ga dukkanin al’ummah shine, mu kiyaye bakunan mu daga fadar komai da muka ji, ko muke karantawa, har sai mun samu yakini cewa gaskiya ne. Domin yawancin bayin Allah da ake shiga kafafen yada labarai ana bata masu suna, wallahi da zaka yi bincike, da za ka bibiyi yadda suke tafiyar da al’amurran su, sai ka sami akasin abun da ake yadawa na karya akan su.

Sannan me yasa duk abun da ya shafi masarautun mu masu daraja, na Musulunci, sai a rinka kokarin yada sharri, ana neman bata masu suna? Lallai ya zama wajibi mu natsu, mu shiga taitayin mu, mu san me muke yi. Duk irin wadannan labarai na kanzon kurege, da bamu da hakikani da tabbacin faruwar su ya kamata mu daina yarda da su, har sai mun sami hujjoji da dalilai, domin haka ne kadai zai tseratar da mu a gobe kiyama, gaban Allah. Domin mu sani, wallahi duk wani abun da zamu fada, ko mu rubuta, ko mu shiga kafafen yada labarai mu yada bidiyon sa ko audiyon sa, to yana nan ajiye yana jiran mu, za mu zo muyi bayanin sa a gaban Allah. Kar mu dauka cewa duk abunda muka rubuta ko muka fada mun ci bilis, shike nan ya wuce, wallahi sam ba haka ba ne!

Kai jama’ah, haka jiya fa naga wasu miyagu, makirai suna yada wani labarin karya, wanda ya cika ko’ina, cewa wai Mai Martaba Sarkin Kano, Malam Muhammadu Sanusi II yayi murabus. Wasu ma cewa suka yi har Sarkin ya gabatar da takardar murabus ga gwamnatin Jihar Kano. Kuma wai Mai Martaba Sarki yana kokarin sulalewa ya bar kasar. Alhali a lokacin da suke yada wannan karyar, kowa yasan da cewa Sarki yana Abuja wurin taron da ya shafi tattaunawa tsakanin Musulmai da abokan zaman su Kiristoci, don samar da zaman lafiya, sanadiyyar abubuwan da suke faruwa a kasar nan. Amma da yake su wadannan mutane har kulkun ba alkhairi suke nema ba, sun yada cewa wai Sarki yayi murabus, kuma yana neman hanyar barin kasar!

Hatta ziyarar da Mai Martaba Sarki ya kai wa mai girma tsohon shugaban kasa IBB a Mina, mutanen banza sun juya ta cewa wai Sarki ya kai wannan ziyara ne, domin ya roki IBB wai yasa baki domin a kayar da gwamna Ganduje a shari’ar da aka yanke hukunci a kotun koli. Alhali duk wani mai hankali, adali, yana sane cewa Islamic Education Trust ne, wato IET, suka gayyaci Mai Martaba Sarki taron su na cikar shekaru hamsin da kafuwa, shine Sarki ya ziyarci IBB domin a gaisa. Kasancewar duk wani mai hankali yasan cewa bai kamata ace IBB yana gari, har Sarki ya shiga Mina ya fita, ba tare da sun gaisa ba. Sannan idan ba gaskiya bane muke fada, ai IET din suna nan, sannan shi kan sa IBB din yana nan raye, idan ba haka bane don Allah, don Allah su fito su karyata, suce ba haka ba ne!

Duk abun da wadannan mutane suke tunani game da Mai Martaba Sarkin Kano, Malam Muhammadu Sanusi II, sam ba haka yake ba. Domin shi mutum ne mai dogaro ga Allah, mai tawali’u, mai kiyayewa game da al’amurra. Mutum ne da baya rike mutane a zuciyar sa. Komai nasa yana bar wa Allah ne. Mai yafiya ne, shi ba mai ramuwa ba ne, ko mai daukar fansar abun da ake yi masa. Domin da ace shi mai ramuwa ne akan irin bita da kulli da ake yi masa, da an ga hakan. Domin kowa yasan cewa an nemi a tozarta shi, aci mutuncin sa, a sauke shi daga sarautar Kano; an kirkiro wasu masarautu, domin dai duk a musguna masa, amma da yake shi Allah ne a gaban sa, kawai duk ya bar mutane da Allah. Domin wadannan abubuwa da ake yi masa ai yana da yanci da dama da iko na kare kansa, amma sai bai yi hakan ba, ya bar su da Allah, domin shi yana da cikakken yakinin cewa Allah ya isar masa a komai!

Ina rokon Allah ya kyauta, kuma ya kawo muna mafita ta alkhairi, kuma ya ganar da wadannan mutane hanyar gaskiya, kuma ya basu ikon bin ta, amin.

Dan uwan ku, Imam Murtadha Muhammad Gusau, ya rubuto daga Okene, Jihar Kogi, Najeriya. Za’a iya samun sa a lambar waya kamar haka: 08038289761.

Tags: FaggeGandujeGusauHausaKanoPREMIUM TIMES
Previous Post

‘Yan sanda sun kashe ‘yan bindiga biyu, sun ceto mutane 20 a Kaduna

Next Post

RAHOTON MUSAMMAN: Hare-haren Boko Haram na barazanar raba Barno daga Najeriya

Next Post
Boko Haram Weapons

RAHOTON MUSAMMAN: Hare-haren Boko Haram na barazanar raba Barno daga Najeriya

Binciko

No Result
View All Result
Karanta

Ramadan Kareem AD

Sabbin Labarai

  • FARGAR JAJI: Zamfara ta kafa Hukumar Tsaron Jama’a
  • ZAƁEN GWAMNAN OSUN: Matsalar tsaro da guguwar sayen ƙuri’u ne abin da ya fi damun mu -INEC
  • Ka zo ka yi mini mataimaki kawai – Kwankwaso ga Peter Obi
  • RIKICIN KWANCE WA ATIKU ZANI A KASUWA: Rundunar PDP ɓangaren Wike sun nemi a tsige Ayu, Shugaban Jam’iyya
  • YADDA KALLO YA KOMA OGUN: Obasanjo ya karaɗe Abeokuta ya na ɗaukar fasinja da Keke NAPEP

Abinda masu karatu ke fadi

  • Google on Masarautar Kano: Hassada Ta Sa Wasu Na Neman Wofintar Da Kokarin Su Danfodiyo! Daga Imam Murtadha Gusau
  • Kuşburnu Çekirdek Yağı on Dalilin da ya sa muka yi sallar Idi ranar Laraba a Bauchi, muka ki bin sanarwar Sarkin musulmi – Sheikh Dahiru Bauchi
  • Google on HARKALLAR BILIYAN 3.6: Ba nine Balan da ke jerin sunayen masu mallakin kamfanin Adda ba – Gwamna Bala
  • Google on SIYASAR ZAMFARA : Maitaimakawa tsohon dan takarar gwamna a APC akan harkar jarida ya sauya sheka
  • Google on RAMIN MUGUNTA: Yadda Boko Haram suka afkawa bam din da suka dana wa Sojojin Najeriya

Fanni

Tweets by PTimesHausa
  • All Homepage Blocks
  • Home
  • Home
  • Main Home

© 2022 JNews - Premium WordPress news & magazine theme by Jegtheme.

No Result
View All Result
  • Labarai
  • Labarai daga Jihohi
  • Wasanni
  • Kiwon Lafiya
  • Nishadi
  • Bidiyo da Hotuna

© 2022 JNews - Premium WordPress news & magazine theme by Jegtheme.