• PREMIUM TIMES |
  • Tallata Hajar ka |
  • Adireshin mu |
  • PTCIJ |
  • Dubawa
Premium Times Hausa
  • Labarai
    • All
    • Duniya
    Dalilin da ya sa ƴan bindiga ke ci gaba da kai wa mutane hari a jihar Neja – SSG

    JIHAR NEJA TA KAMA WUTA: Mahara sun kashe sojoji 30, mobal 7, farar hula da dama

    HARIN JIRGIN KASA: Ɗaya daga cikin waɗanda ƴan bindiga suka saki ta yi zanga-zanga a Kaduna

    HARIN JIRGIN KASA: Ɗaya daga cikin waɗanda ƴan bindiga suka saki ta yi zanga-zanga a Kaduna

    Hasalallun Sanatocin APCn da su ka faɗi zaɓen fidda-gwani sun gana da Buhari

    Hasalallun Sanatocin APCn da su ka faɗi zaɓen fidda-gwani sun gana da Buhari

    Abubuwan da ya kamata a sani game da tsarin amfani da dabaru biyu wajen yin rajistar masu zabe – Nazarin DUBAWA

    INEC ba za ta rufe rajistar zaɓen 2023 a ƙarshen Yuni ba – Farfesa Yakubu

    Buhari ya rantsar da sabon Cif Joji na riƙo

    Buhari ya rantsar da sabon Cif Joji na riƙo

    Teacher

    Gwamnati ta umarci makarantu su fara amfani da Tsarin Ƙara wa Malamai Shekarun Ritaya

    ‘Yan sanda sun damke faston da ake zargin yayi wa ‘yar shekara 19 fyade

    ‘Yan sanda sun damke dan shekara 30 din da ya nemi yi wa dattijiya mai shekaru 75 fyade

    Petrol Tankers

    ƊAN KUKA MAI JA WA UWAR SA JIFA: Ƙungiyar IPMAN ta ce ba za ta iya ci gaba da sayar da fetur a garuruwan yankin Igbo ba

    ZARGIN ƘARFA-ƘARFA A SIYASAR ENUGU: Sanata Ekweremadu ya saka takalmin ficewa daga PDP zuwa APC

    An kama Sanata Ekweremadu da matar sa a Landan, bisa zargin yunƙurin cire ƙodar wani ƙaramin yaro

  • Labarai daga Jihohi
  • Wasanni
    LMC ta ci tarar Kano Pillars, ta kori shugabanta, Jambul bayan ya gobza wa ‘Rafiri’ naushi a haɓa

    LMC ta ci tarar Kano Pillars, ta kori shugabanta, Jambul bayan ya gobza wa ‘Rafiri’ naushi a haɓa

    Inganta Rayuwar Matasa Ta Hanyar Wasan Kwallon Kafa Da Gudunmawar Al’Ummah A Jigawa, Ahmed Ilallah

    Inganta Rayuwar Matasa Ta Hanyar Wasan Kwallon Kafa Da Gudunmawar Al’Ummah A Jigawa, Ahmed Ilallah

    CHAMPIONS LEAGUE: Ko dai tsinuwar Yaya Toure ta yi tasiri kan Pep Guardiola?

    CHAMPIONS LEAGUE: Ko dai tsinuwar Yaya Toure ta yi tasiri kan Pep Guardiola?

    PILLARS SUN KIRA RUWA: Daga yanzu a Abuja za su rika wasan gida kuma an zaftare musu maki 3

    PILLARS SUN KIRA RUWA: Daga yanzu a Abuja za su rika wasan gida kuma an zaftare musu maki 3

    Yadda Kanawa suka yi ragaraga da motar ƴan  Katsina United saboda Pillars ta buga kunnen doki a Kano

    Yadda Kanawa suka yi ragaraga da motar ƴan Katsina United saboda Pillars ta buga kunnen doki a Kano

    GHANA vs NAJERIYA: Ko Najeriya za ta kauce wa ɗauko buhun kunya na 26 a hannun ‘Black Stars’?

    GHANA vs NAJERIYA: Ko Najeriya za ta kauce wa ɗauko buhun kunya na 26 a hannun ‘Black Stars’?

    Barcelona ta yi wa Madrid dukan kabarin kishiya, ba sani ba sabo ta zura mata kwallaye 4 babu ko ɗaya

    Barcelona ta yi wa Madrid dukan kabarin kishiya, ba sani ba sabo ta zura mata kwallaye 4 babu ko ɗaya

    ‘CHAMPIONS LEAGUE’: Yadda Benzama ya ceto Madrid daga rijiya gaba dubu, ya kori PSG kuma ya dawo da martabar sa a duniyar ƙwallo

    ‘CHAMPIONS LEAGUE’: Yadda Benzama ya ceto Madrid daga rijiya gaba dubu, ya kori PSG kuma ya dawo da martabar sa a duniyar ƙwallo

    YAƘIN UKRANIYA YA CI ƘUNGIYAR CHELSEA: ‘Zan sayar da kulob ɗin na sadaukar da kuɗin ga tallafin waɗanda yaƙin Ukraniya ya kassara’ -Abramovich, mai ƙungiyar kuma ɗan asalin Rasha

    YAƘIN UKRANIYA YA CI ƘUNGIYAR CHELSEA: ‘Zan sayar da kulob ɗin na sadaukar da kuɗin ga tallafin waɗanda yaƙin Ukraniya ya kassara’ -Abramovich, mai ƙungiyar kuma ɗan asalin Rasha

  • Kiwon Lafiya
  • Nishadi
  • Bidiyo da Hotuna
    HOTUNA: Ɗan Autan marigayi tsohon sarkin Kano Ado Bayero, Mustapha Ado Bayero, ya auri mata biyu ranar Asabar a  Kano

    HOTUNA: Ɗan Autan marigayi tsohon sarkin Kano Ado Bayero, Mustapha Ado Bayero, ya auri mata biyu ranar Asabar a Kano

    BIDIYO: An yi wa ɗan takarar mu murɗiya a zaɓen fidda gwani na APC a Legas – Masu zanga-zanga

    BIDIYO: An yi wa ɗan takarar mu murɗiya a zaɓen fidda gwani na APC a Legas – Masu zanga-zanga

    KURUNKUS: Malami ya fito takarar gwamnan Kebbi, ya ce jama’ar jihar ne suka tilasta masa ya fito

    KURUNKUS: Malami ya fito takarar gwamnan Kebbi, ya ce jama’ar jihar ne suka tilasta masa ya fito

    2023: Ɗan takarar shugaban kasa, Rotimi Amaechi ya ziyarci masarautar Dutse

    2023: Ɗan takarar shugaban kasa, Rotimi Amaechi ya ziyarci masarautar Dutse

    LABARI CIKIN HOTUNA: Yadda ƴaƴan jam’iyyar APC da dubban mutanen Kaduna suka yi wa Sanata Uba Sani goma ta arziki

    LABARI CIKIN HOTUNA: Yadda ƴaƴan jam’iyyar APC da dubban mutanen Kaduna suka yi wa Sanata Uba Sani goma ta arziki

    BIDIYO: Shin zaka iya zama da mai dauke da cutar Kanjamau? – Ra’ayoyin mutane

    BIDIYO: Shin zaka iya zama da mai dauke da cutar Kanjamau? – Ra’ayoyin mutane

    Dalilin da ya sa muka yi tattaki har Dubai domin taya Aisha Buhari murnar zagayowar ranar haihuwar ta – Matan Gwamnonin Najeriya

    Dalilin da ya sa muka yi tattaki har Dubai domin taya Aisha Buhari murnar zagayowar ranar haihuwar ta – Matan Gwamnonin Najeriya

    BIDIYO: Yadda ‘yan bindiga suka rika jibga ta kafin a biya naira 50,000 kudin fansa – Dattijo Saidu Dabo

    BIDIYO: Yadda ‘yan bindiga suka rika jibga ta kafin a biya naira 50,000 kudin fansa – Dattijo Saidu Dabo

    ‘Yan mata marasa aure sun fi matan aure amfani da magungunan takaita Iyali – Ma’aikatar Lafiya

    ‘Yan mata marasa aure sun fi matan aure amfani da magungunan takaita Iyali – Ma’aikatar Lafiya

No Result
View All Result
  • Labarai
    • All
    • Duniya
    Dalilin da ya sa ƴan bindiga ke ci gaba da kai wa mutane hari a jihar Neja – SSG

    JIHAR NEJA TA KAMA WUTA: Mahara sun kashe sojoji 30, mobal 7, farar hula da dama

    HARIN JIRGIN KASA: Ɗaya daga cikin waɗanda ƴan bindiga suka saki ta yi zanga-zanga a Kaduna

    HARIN JIRGIN KASA: Ɗaya daga cikin waɗanda ƴan bindiga suka saki ta yi zanga-zanga a Kaduna

    Hasalallun Sanatocin APCn da su ka faɗi zaɓen fidda-gwani sun gana da Buhari

    Hasalallun Sanatocin APCn da su ka faɗi zaɓen fidda-gwani sun gana da Buhari

    Abubuwan da ya kamata a sani game da tsarin amfani da dabaru biyu wajen yin rajistar masu zabe – Nazarin DUBAWA

    INEC ba za ta rufe rajistar zaɓen 2023 a ƙarshen Yuni ba – Farfesa Yakubu

    Buhari ya rantsar da sabon Cif Joji na riƙo

    Buhari ya rantsar da sabon Cif Joji na riƙo

    Teacher

    Gwamnati ta umarci makarantu su fara amfani da Tsarin Ƙara wa Malamai Shekarun Ritaya

    ‘Yan sanda sun damke faston da ake zargin yayi wa ‘yar shekara 19 fyade

    ‘Yan sanda sun damke dan shekara 30 din da ya nemi yi wa dattijiya mai shekaru 75 fyade

    Petrol Tankers

    ƊAN KUKA MAI JA WA UWAR SA JIFA: Ƙungiyar IPMAN ta ce ba za ta iya ci gaba da sayar da fetur a garuruwan yankin Igbo ba

    ZARGIN ƘARFA-ƘARFA A SIYASAR ENUGU: Sanata Ekweremadu ya saka takalmin ficewa daga PDP zuwa APC

    An kama Sanata Ekweremadu da matar sa a Landan, bisa zargin yunƙurin cire ƙodar wani ƙaramin yaro

  • Labarai daga Jihohi
  • Wasanni
    LMC ta ci tarar Kano Pillars, ta kori shugabanta, Jambul bayan ya gobza wa ‘Rafiri’ naushi a haɓa

    LMC ta ci tarar Kano Pillars, ta kori shugabanta, Jambul bayan ya gobza wa ‘Rafiri’ naushi a haɓa

    Inganta Rayuwar Matasa Ta Hanyar Wasan Kwallon Kafa Da Gudunmawar Al’Ummah A Jigawa, Ahmed Ilallah

    Inganta Rayuwar Matasa Ta Hanyar Wasan Kwallon Kafa Da Gudunmawar Al’Ummah A Jigawa, Ahmed Ilallah

    CHAMPIONS LEAGUE: Ko dai tsinuwar Yaya Toure ta yi tasiri kan Pep Guardiola?

    CHAMPIONS LEAGUE: Ko dai tsinuwar Yaya Toure ta yi tasiri kan Pep Guardiola?

    PILLARS SUN KIRA RUWA: Daga yanzu a Abuja za su rika wasan gida kuma an zaftare musu maki 3

    PILLARS SUN KIRA RUWA: Daga yanzu a Abuja za su rika wasan gida kuma an zaftare musu maki 3

    Yadda Kanawa suka yi ragaraga da motar ƴan  Katsina United saboda Pillars ta buga kunnen doki a Kano

    Yadda Kanawa suka yi ragaraga da motar ƴan Katsina United saboda Pillars ta buga kunnen doki a Kano

    GHANA vs NAJERIYA: Ko Najeriya za ta kauce wa ɗauko buhun kunya na 26 a hannun ‘Black Stars’?

    GHANA vs NAJERIYA: Ko Najeriya za ta kauce wa ɗauko buhun kunya na 26 a hannun ‘Black Stars’?

    Barcelona ta yi wa Madrid dukan kabarin kishiya, ba sani ba sabo ta zura mata kwallaye 4 babu ko ɗaya

    Barcelona ta yi wa Madrid dukan kabarin kishiya, ba sani ba sabo ta zura mata kwallaye 4 babu ko ɗaya

    ‘CHAMPIONS LEAGUE’: Yadda Benzama ya ceto Madrid daga rijiya gaba dubu, ya kori PSG kuma ya dawo da martabar sa a duniyar ƙwallo

    ‘CHAMPIONS LEAGUE’: Yadda Benzama ya ceto Madrid daga rijiya gaba dubu, ya kori PSG kuma ya dawo da martabar sa a duniyar ƙwallo

    YAƘIN UKRANIYA YA CI ƘUNGIYAR CHELSEA: ‘Zan sayar da kulob ɗin na sadaukar da kuɗin ga tallafin waɗanda yaƙin Ukraniya ya kassara’ -Abramovich, mai ƙungiyar kuma ɗan asalin Rasha

    YAƘIN UKRANIYA YA CI ƘUNGIYAR CHELSEA: ‘Zan sayar da kulob ɗin na sadaukar da kuɗin ga tallafin waɗanda yaƙin Ukraniya ya kassara’ -Abramovich, mai ƙungiyar kuma ɗan asalin Rasha

  • Kiwon Lafiya
  • Nishadi
  • Bidiyo da Hotuna
    HOTUNA: Ɗan Autan marigayi tsohon sarkin Kano Ado Bayero, Mustapha Ado Bayero, ya auri mata biyu ranar Asabar a  Kano

    HOTUNA: Ɗan Autan marigayi tsohon sarkin Kano Ado Bayero, Mustapha Ado Bayero, ya auri mata biyu ranar Asabar a Kano

    BIDIYO: An yi wa ɗan takarar mu murɗiya a zaɓen fidda gwani na APC a Legas – Masu zanga-zanga

    BIDIYO: An yi wa ɗan takarar mu murɗiya a zaɓen fidda gwani na APC a Legas – Masu zanga-zanga

    KURUNKUS: Malami ya fito takarar gwamnan Kebbi, ya ce jama’ar jihar ne suka tilasta masa ya fito

    KURUNKUS: Malami ya fito takarar gwamnan Kebbi, ya ce jama’ar jihar ne suka tilasta masa ya fito

    2023: Ɗan takarar shugaban kasa, Rotimi Amaechi ya ziyarci masarautar Dutse

    2023: Ɗan takarar shugaban kasa, Rotimi Amaechi ya ziyarci masarautar Dutse

    LABARI CIKIN HOTUNA: Yadda ƴaƴan jam’iyyar APC da dubban mutanen Kaduna suka yi wa Sanata Uba Sani goma ta arziki

    LABARI CIKIN HOTUNA: Yadda ƴaƴan jam’iyyar APC da dubban mutanen Kaduna suka yi wa Sanata Uba Sani goma ta arziki

    BIDIYO: Shin zaka iya zama da mai dauke da cutar Kanjamau? – Ra’ayoyin mutane

    BIDIYO: Shin zaka iya zama da mai dauke da cutar Kanjamau? – Ra’ayoyin mutane

    Dalilin da ya sa muka yi tattaki har Dubai domin taya Aisha Buhari murnar zagayowar ranar haihuwar ta – Matan Gwamnonin Najeriya

    Dalilin da ya sa muka yi tattaki har Dubai domin taya Aisha Buhari murnar zagayowar ranar haihuwar ta – Matan Gwamnonin Najeriya

    BIDIYO: Yadda ‘yan bindiga suka rika jibga ta kafin a biya naira 50,000 kudin fansa – Dattijo Saidu Dabo

    BIDIYO: Yadda ‘yan bindiga suka rika jibga ta kafin a biya naira 50,000 kudin fansa – Dattijo Saidu Dabo

    ‘Yan mata marasa aure sun fi matan aure amfani da magungunan takaita Iyali – Ma’aikatar Lafiya

    ‘Yan mata marasa aure sun fi matan aure amfani da magungunan takaita Iyali – Ma’aikatar Lafiya

No Result
View All Result
Premium Times Hausa
No Result
View All Result

Sarki Sanusi, Allah Ya Kara Maka Hakuri, Ya Baka Ikon Cin Jarrabawa, Daga Imam Murtadha Gusau

Premium Times HausabyPremium Times Hausa
December 5, 2019
in Ra'ayi
0
Sarkin Kano

Sarkin Kano

Da Sunan Allah, Mai Rahama, Mai Jin Kai

Assalamu Alaikum

Alhamdulillah, muna godiya ga Allah Madaukakin Sarki, Mai kowa, Mai komai, mamallakin komai da komai, da yasa al’ummar duniya, masu hankali, masu ilimi, masu adalci, masu hangen nesa, masu tsoron Allah, suka shaida cewa lallai wannan bawan Allah, wato Mai Martaba Sarkin Kano, Malam Muhammadu Sanusi II shi ake zalunta, kuma shi ake yiwa hassada da ganin kyashi akan matsayin da Allah Subhanahu wa Ta’ala ya bashi.

Madalla, domin ko wannan kadai babbar nasara ce a gare shi. Don haka sai mu kara gode wa Allah akan wannan.

Allah ya ja zamanin Sarki, hakika abun da ka riga ka sani ne, babu abun da zan nuna maka, ka kara godiya ga Allah akan baiwar hakuri da juriya da jajircewa da yayi maka. Ka sani, Allah ya dade da ran Sarki, hakuri ya kan daga darajar mutum ta yadda baya tsammani. Don haka idan kaci gaba da yin hakuri, kaci gaba da dogara ga Allah kamar yadda ka saba yi din nan, hakika wallahi daga karshe kai ne mai cin nasara daga dukkan makiyan nan naka da suke neman ganin bayan ka. Sannan ka sani, domin babu wani karatu da zan nuna maka, shi wannan hakuri yana daga cikin manyan dabi’u na Musulunci, yazo a cikin Alkur’ani a wurare da dama cewa, mai hakuri shine da cin riba a duk inda zai fuskanta, kuma a ko wane hali ya samu kan sa a ciki. Allah Ta’ala yana cewa:

“Lallai Allah yana tare da masu hakuri.”

Kaga anan kuwa, duk wanda yake tare da Allah, ai wallahi yafi karfin kowane shedani, mutum ne shi ko Aljan.

Kamar yadda ka sani ne, hatta fiyayyen halitta ma, wato Annabi Muhammadu (SAW), bai tsira ba daga irin wadannan abubuwa ba. Tarihin sa da sirar a fili suke ga duk mai son sanin hakan. Amma daga karshe, da yayi hakuri, kuma ya jajirce da dukkan irin jarabawar da ya hadu da ita, sai Allah ya dora nasara a hannun sa, kuma ya turmusa hancin makiyansa, ya tozarta su.

Makiyan sa sun kore shi daga mahaifarsa wato garin Makkah, ya koma garin Madinah, suka kafa daula, har aka yi fatahu Makkah aka yada addini, addini ya shiga duk inda ake so, ya shiga ko wane lungu da sako na duniya. Su ma Khalifofin sa shiryayyu, da sahabban sa, ba’a bar su a baya ba, haka suka yi har Allah yasa aka karbi daular rumawa, farisawa da sauran su, wanda duk mun sani, sai da suka yi hakuri, suka nuna jajircewa da juriya, da dogaro ga Allah, sannan suka samu wannan nasara da daukaka.

Shi yasa ma Annabi (SAW) ya fada a cikin Hadisi ingantacce cewa, wadanda suka fi shan wahala da haduwa da jarabawa da kalubale iri-iri, sune Annabawa da Manzannin Allah; sannan masu bin su sune mutanen kirki, salihai, da masu riko da addinin Allah. Gwargwadon gaskiyar ka da rikon ka da addinin Allah, gwargwadon jarabawar da zaka hadu da ita. Wannan abu sananne ne a wurin ka, da wurin dukkanin Malaman Allah da Annabi.

Akwai Annabin Allah daga cikin Annabawan sa da yayi wa jama’ar sa wa’azi, ya fada masu gaskiya, sanadiyyar haka suka jefe shi, suka dake shi, suka yi masa jina-jina, yana cikin jinin sa, ya daga hanun sa sama, yace ya Allah ka yafe masu don basu san ni Manzon Allah ba ne.

Wallahi na sani, daga cikin masu adawa da kai, ya Mai Martaba, akwai wadanda suke jahilai ne, basu san komai ba, basu san irin matsayi da darajar da Allah yayi maka ba. Kawai an dora su ne akan wannan tafarki na kiyayya da kai. Kamar yadda na sani, kuma a cikin su akwai wadanda sun san ka, kuma sun san ko kai waye, amma cuta irin ta hassada ta hana su mika wuya ga abunda Allah yayi.

Allah ya taimaki Sarki, abu ne sananne, kuma tabbatacce a tarihi, wanda ba wanda ya isa ya shafe shi, cewa, magabatanka ma sun hadu da irin wannan jarabawa, sun hadu da kalubale iri-iri, kala-kala, daban-daban, daga hannun magabtan su. Kuma duk duniya ta shaida cewa, lallai sun yi hakuri, sun jajirce, daga karshe sai Allah ya dora nasara a hannun su, ba don komai ba, sai don gaskiyar su da ikhlasin su. Shi yasa har gobe, al’ummah tana yi masu addu’a, su kuwa makiyan nasu, sai Allah wadarai da la’anta da tsinuwa kawai suke haduwa da su daga wurin mutane.

Kai ma, wallahi, mun shaida, ya Mai Martaba, duk wadannan masu adawa da kai, sai ka ga bayansu, kamar yadda magabatanka suka ga bayan makiyan su. Ba don kamai ba sai don gaskiyar ka, amanar ka, da kyakkyawar manufarka akan ci gaban ko wane mahaluki.

Ya Mai Martaba Sarki, mu dai kam, Allah ya sani, babu abunda har kullun za mu fada maka, illa mu ci gaba da maimaita irin abun da Sayyidah Khadijah (RA) ta fada wa mai gidan ta, wato fiyayyen halitta, Annabi Muhammadu (SAW), a lokacin da ya hadu da mala’ika, ya matse shi. Annabi ya dawo gida a firgice, cike da tsoro da razani. Wannan mata gwarzuwa, wadda duniya ta shaida nagartar ta, me ta fada wa Annabi (SAW) a wannan lokaci, don ta kwantar masa da hankali? Ga abin da ta fada kamar haka:

“Wallahi Allah ba zai taba kunyatar da kai ba, ba zai taba tozarta ka ba, ba zai taba wulakantaka ba har abada! Domin kuwa kana sada zumunci, kana daukar nauyin mutane, kuma kana taimaka wa mara shi, kuma kana mutunta bako, kuma kana taimakawa gaskiya da masu gaskiyar.” [Sahihul Bukhari]

Wannan, ya tabbatar muna da cewa, duk mai irin wadannan halaye, Allah ba zai taba kunyata shi ba. To mu kuwa mun shaida, kuma za mu yi shaida, har a gaban Allah, akan cewa, Mai Martaba Sarki, wadannan halayen ka ne, kuma dabi’un ka ne. Da wannan muke dada tabbatar maka da cewa, In Shaa Allahu, Allah ba zai taba bari a wulakanta ka ba! Duk wani sharri da makirci, In Shaa Allahu zaka tsallake shi, zai zama tarihi da karfin ikon Allah!

Hakika hakuri yana daga matsayin mutum a wurin Mahaliccin sa. Ina rokon Allah, don tsarkin Sunayen sa, ya kara wa Mai Martaba Sarki hakuri, juriya da jajircewa; kuma ya bashi ikon cinye duk wannan jarabawa, amin.

Sannan muna kira ga dukkanin al’ummah, da su sani, wannan al’amari na Mai Martaba Sarki, ba magana ce ta Darika da Izala ba. Mai Martaba Sarki dai shugaba ne na kowa da kowa. Shi shugaban ‘yan dariku ne, kuma shi shugaban ‘yan Izala ne, kamar yadda yake shugaba ga hatta salafiyyun, kai da ma wadanda basu danganta kan su ga kowace irin tafiya. Don haka mu ji tsoron Allah, domin naji wai wasu gungun ‘yan Izala, suna kokarin yin martani ga Sheikh Dahiru Usman Bauchi akan wasu maganganu na nasiha da yayi zuwa ga Gwamnan Kano Ganduje, wadanda suke duk wani mai adalci yasan cewa wadannan nasihohi ne na gaskiya, wadanda babu wani son zuciya a cikin su.

Don haka, su sani, wannan abu da suke son yi, wani kokari ne na sake raba kan al’ummar Annabi Muhammadu (SAW), da kuma kunna wutar rikici da fitina a cikin al’ummah. Kuma duk alhakin wannan, wallahi zai sake komawa ne kan wadancan ‘yan siyasa, masu son tarwatsa kan al’ummah da rarraba su, domin cimma wani buri nasu na duniya ko na siyasa. Kuma wadannan mutane Allah ba zai bar su ba. Tun anan duniya sai sun ga sakamakon aikin su, kafin muje lahira, uwa uba!

Sheikh Dahiru Bauchi Malamin addini ne, kuma jagora, sannan kuma shi yana kokarin kare gaskiya ne a duk inda ta ke, kamar yadda mun san cewa wannan ita ce dabi’ar duk wani malamin Allah, don ita ce hanyar Annabawa da Manzannin Allah; wato kare gaskiya a duk inda ta ke. Su sauran malaman da suka zabi su kama bakin su, suyi gum, suyi shiru akan wannan jarabawa ta Mai Martaba Sarki, saboda tsoron ‘yan siyasa, ko don kwadayin wani dan abin duniya, ya rage nasu, kuma su sani cewa, za su tsaya a gaban Allah, mahaliccin su, gobe kiyama domin su amsa tambayoyi. Shi dai Sheikh Dahiru Bauchi ya sauke nauyin da Allah ya dora masa, yayi wa Gwamna Ganduje nasiha. Yaji ko kar yaji wannan kuma dabam, kuma idan yaki ji, kan sa zai cutar da yardar Allah.

Dukkanin mu mun san Hadisin Manzon Allah (SAW) da yayi umurni akan taimakon wanda aka zalunta:

“UNSUR AKHA KA ZALIMAN AU MAZLUMAN…”

Duk wani malamin Allah da Annabi, kai da dukkanin wani mutumin kirki, Musulmi ne shi ko Kirista, wallahi ba za su kame bakin su suyi shiru ba, alhali suna kallon wasu gungun azzaluman ‘yan siyasa, suna neman yin dirar mikiya akan wani mutum daya daga cikin al’ummah, sai fa idan wannan al’ummah ta zama munafukar al’ummah. Wanda yin haka kuwa, na tabbata, zai jawo wa wannan al’ummar fushin Allah. Allah ya kiyaye, amin.

Wassalamu Alaikum,

Dan uwan ku: Imam Murtadha Muhammad Gusau, ya rubuto daga Okene, Jihar Kogi, Najeriya. Za’a iya samun sa a adireshi kamar haka: gusaumurtada@gmail.com ko kuma 08038289761.

Tags: AnnabiHausaNajeriyaNewsPREMIUM TIMES
Previous Post

BAUTA: Rahoton PREMIUM TIMES ya sa kamfanin madara ‘FrieslandCampina’ nada masu binciken musamman daga Birtaniya

Next Post

WATA SABUWA: Yadda SSS sun kutsa cikin kotu sun sake kama Sowore da karfin tsiya

Next Post
Sowore Whisked

WATA SABUWA: Yadda SSS sun kutsa cikin kotu sun sake kama Sowore da karfin tsiya

Binciko

No Result
View All Result
Karanta

Ramadan Kareem AD

Sabbin Labarai

  • JIHAR NEJA TA KAMA WUTA: Mahara sun kashe sojoji 30, mobal 7, farar hula da dama
  • Atiku ya ci amanar Wike, don haka ba zai goyi bayan kamfen ɗin sa ba -Fayose
  • HARIN JIRGIN ƘASA: Dangin waɗanda aka yi garkuwa da su sun firgita da rahotannin ƴan ta’adda sun kashe mutum ɗaya
  • HARIN JIRGIN KASA: Ɗaya daga cikin waɗanda ƴan bindiga suka saki ta yi zanga-zanga a Kaduna
  • GOMA TA ARZIKI: Dattijo ya yi wa manoman Kaduna ambaliyar dubban buhunan taki

Abinda masu karatu ke fadi

  • Google on Masarautar Kano: Hassada Ta Sa Wasu Na Neman Wofintar Da Kokarin Su Danfodiyo! Daga Imam Murtadha Gusau
  • Kuşburnu Çekirdek Yağı on Dalilin da ya sa muka yi sallar Idi ranar Laraba a Bauchi, muka ki bin sanarwar Sarkin musulmi – Sheikh Dahiru Bauchi
  • Google on HARKALLAR BILIYAN 3.6: Ba nine Balan da ke jerin sunayen masu mallakin kamfanin Adda ba – Gwamna Bala
  • Google on SIYASAR ZAMFARA : Maitaimakawa tsohon dan takarar gwamna a APC akan harkar jarida ya sauya sheka
  • Google on RAMIN MUGUNTA: Yadda Boko Haram suka afkawa bam din da suka dana wa Sojojin Najeriya

Fanni

Tweets by PTimesHausa
  • All Homepage Blocks
  • Home
  • Home
  • Main Home

© 2022 JNews - Premium WordPress news & magazine theme by Jegtheme.

No Result
View All Result
  • Labarai
  • Labarai daga Jihohi
  • Wasanni
  • Kiwon Lafiya
  • Nishadi
  • Bidiyo da Hotuna

© 2022 JNews - Premium WordPress news & magazine theme by Jegtheme.