• PREMIUM TIMES |
  • Tallata Hajar ka |
  • Adireshin mu |
  • PTCIJ |
  • Dubawa
Premium Times Hausa
  • Labarai
    • All
    • Duniya
    Ƴan bindiga sun ƙona hedikwatar karamar hukumar Idemili ta Arewa a jihar Anambra

    Ƴan bindiga sun ƙona hedikwatar karamar hukumar Idemili ta Arewa a jihar Anambra

    UMARNIN SALLAMA DA KUJERAR MINISTA: Pauline Tallen, Timiprr Sylva duk sun janye daga takara

    UMARNIN SALLAMA DA KUJERAR MINISTA: Pauline Tallen, Timiprr Sylva duk sun janye daga takara

    Yadda EFCC ta damke Akanta Janar din Najeriya bisa zargin harkallar naira biliyan 80

    Yadda EFCC ta damke Akanta Janar din Najeriya bisa zargin harkallar naira biliyan 80

    Na koma PDP ne don in kawo karshen mulkin kama karyar da APC ke yi a Jigawa – Saminu Turaki

    Na koma PDP ne don in kawo karshen mulkin kama karyar da APC ke yi a Jigawa – Saminu Turaki

    Gumi yayi kakkausar jan kunne ga waɗanda suka kashe Deborah, ya ce ba hurumin su bane yanke hukuncin kisa don an zagi Annabi SAW

    Gumi yayi kakkausar jan kunne ga waɗanda suka kashe Deborah, ya ce ba hurumin su bane yanke hukuncin kisa don an zagi Annabi SAW

    Ba ni da ra’ayin takarar shugaban kasa, lokacin da aka zabe ni gwamnan Kaduna gashin kai na baki wul yanzu duk furfura – El-Rufai

    KALAMAN ƁATANCI GA ANNABI: Duk wanda ya yi zanga-zangar addini a Kaduna zai ɗanɗana kuɗar sa – Gargaɗin El-Rufa’i

    KURUNKUS: Malami ya fito takarar gwamnan Kebbi, ya ce jama’ar jihar ne suka tilasta masa ya fito

    Malami ya janye daga takarar gwamnan Kebbi duk da kurin da ya rika yi wai jama’a suka tilasta shi ya fito

    Chris Ngige

    Ngige ya janye takarar shugaban ƙasa, ya zaɓi ci gaba da zama ministan Buhari

    ZAƁEN 2023: APC za ta iya faɗuwa zaɓe idan ba ta tashi tsaye ba -Buhari

    ALAMOMIN WATSEWAR ƊAURIN TSINTSIYA A KANO: Mataimakin Kakakin Majalisa ya fice daga APC, ya koma PDP

  • Labarai daga Jihohi
  • Wasanni
    CHAMPIONS LEAGUE: Ko dai tsinuwar Yaya Toure ta yi tasiri kan Pep Guardiola?

    CHAMPIONS LEAGUE: Ko dai tsinuwar Yaya Toure ta yi tasiri kan Pep Guardiola?

    PILLARS SUN KIRA RUWA: Daga yanzu a Abuja za su rika wasan gida kuma an zaftare musu maki 3

    PILLARS SUN KIRA RUWA: Daga yanzu a Abuja za su rika wasan gida kuma an zaftare musu maki 3

    Yadda Kanawa suka yi ragaraga da motar ƴan  Katsina United saboda Pillars ta buga kunnen doki a Kano

    Yadda Kanawa suka yi ragaraga da motar ƴan Katsina United saboda Pillars ta buga kunnen doki a Kano

    GHANA vs NAJERIYA: Ko Najeriya za ta kauce wa ɗauko buhun kunya na 26 a hannun ‘Black Stars’?

    GHANA vs NAJERIYA: Ko Najeriya za ta kauce wa ɗauko buhun kunya na 26 a hannun ‘Black Stars’?

    Barcelona ta yi wa Madrid dukan kabarin kishiya, ba sani ba sabo ta zura mata kwallaye 4 babu ko ɗaya

    Barcelona ta yi wa Madrid dukan kabarin kishiya, ba sani ba sabo ta zura mata kwallaye 4 babu ko ɗaya

    ‘CHAMPIONS LEAGUE’: Yadda Benzama ya ceto Madrid daga rijiya gaba dubu, ya kori PSG kuma ya dawo da martabar sa a duniyar ƙwallo

    ‘CHAMPIONS LEAGUE’: Yadda Benzama ya ceto Madrid daga rijiya gaba dubu, ya kori PSG kuma ya dawo da martabar sa a duniyar ƙwallo

    YAƘIN UKRANIYA YA CI ƘUNGIYAR CHELSEA: ‘Zan sayar da kulob ɗin na sadaukar da kuɗin ga tallafin waɗanda yaƙin Ukraniya ya kassara’ -Abramovich, mai ƙungiyar kuma ɗan asalin Rasha

    YAƘIN UKRANIYA YA CI ƘUNGIYAR CHELSEA: ‘Zan sayar da kulob ɗin na sadaukar da kuɗin ga tallafin waɗanda yaƙin Ukraniya ya kassara’ -Abramovich, mai ƙungiyar kuma ɗan asalin Rasha

    RASHA: FIFA da UEFA sun dakatar da ƙungiyoyin Rasha buga wasannin ƙwallon Turai da duniya baki ɗaya

    RASHA: FIFA da UEFA sun dakatar da ƙungiyoyin Rasha buga wasannin ƙwallon Turai da duniya baki ɗaya

    KYAUTAR NAIRA MILIYAN 2: Allah ya saka wa Ahmed Musa, ina kira ga ‘yan wasa na yanzu su yi tattali don gaba – Obiekwue

    KYAUTAR NAIRA MILIYAN 2: Allah ya saka wa Ahmed Musa, ina kira ga ‘yan wasa na yanzu su yi tattali don gaba – Obiekwue

  • Kiwon Lafiya
  • Nishadi
  • Bidiyo da Hotuna
    KURUNKUS: Malami ya fito takarar gwamnan Kebbi, ya ce jama’ar jihar ne suka tilasta masa ya fito

    KURUNKUS: Malami ya fito takarar gwamnan Kebbi, ya ce jama’ar jihar ne suka tilasta masa ya fito

    2023: Ɗan takarar shugaban kasa, Rotimi Amaechi ya ziyarci masarautar Dutse

    2023: Ɗan takarar shugaban kasa, Rotimi Amaechi ya ziyarci masarautar Dutse

    LABARI CIKIN HOTUNA: Yadda ƴaƴan jam’iyyar APC da dubban mutanen Kaduna suka yi wa Sanata Uba Sani goma ta arziki

    LABARI CIKIN HOTUNA: Yadda ƴaƴan jam’iyyar APC da dubban mutanen Kaduna suka yi wa Sanata Uba Sani goma ta arziki

    BIDIYO: Shin zaka iya zama da mai dauke da cutar Kanjamau? – Ra’ayoyin mutane

    BIDIYO: Shin zaka iya zama da mai dauke da cutar Kanjamau? – Ra’ayoyin mutane

    Dalilin da ya sa muka yi tattaki har Dubai domin taya Aisha Buhari murnar zagayowar ranar haihuwar ta – Matan Gwamnonin Najeriya

    Dalilin da ya sa muka yi tattaki har Dubai domin taya Aisha Buhari murnar zagayowar ranar haihuwar ta – Matan Gwamnonin Najeriya

    BIDIYO: Yadda ‘yan bindiga suka rika jibga ta kafin a biya naira 50,000 kudin fansa – Dattijo Saidu Dabo

    BIDIYO: Yadda ‘yan bindiga suka rika jibga ta kafin a biya naira 50,000 kudin fansa – Dattijo Saidu Dabo

    ‘Yan mata marasa aure sun fi matan aure amfani da magungunan takaita Iyali – Ma’aikatar Lafiya

    ‘Yan mata marasa aure sun fi matan aure amfani da magungunan takaita Iyali – Ma’aikatar Lafiya

    BIDIYO: Kwalaben ruwan maganin rigakafin Korona sama da Miliyan daya da aka lalata a Abuja saboda sun gama aiki kafin a dirka wa ‘yan Najeriya

    BIDIYO: Kwalaben ruwan maganin rigakafin Korona sama da Miliyan daya da aka lalata a Abuja saboda sun gama aiki kafin a dirka wa ‘yan Najeriya

    BIDIYO: RIKICIN BILLIRI: Yadda muka rasa ‘yan uwa da dukiyoyin mu a rikicin sarauta – Galadiman Tangale

    BIDIYO: RIKICIN BILLIRI: Yadda muka rasa ‘yan uwa da dukiyoyin mu a rikicin sarauta – Galadiman Tangale

No Result
View All Result
  • Labarai
    • All
    • Duniya
    Ƴan bindiga sun ƙona hedikwatar karamar hukumar Idemili ta Arewa a jihar Anambra

    Ƴan bindiga sun ƙona hedikwatar karamar hukumar Idemili ta Arewa a jihar Anambra

    UMARNIN SALLAMA DA KUJERAR MINISTA: Pauline Tallen, Timiprr Sylva duk sun janye daga takara

    UMARNIN SALLAMA DA KUJERAR MINISTA: Pauline Tallen, Timiprr Sylva duk sun janye daga takara

    Yadda EFCC ta damke Akanta Janar din Najeriya bisa zargin harkallar naira biliyan 80

    Yadda EFCC ta damke Akanta Janar din Najeriya bisa zargin harkallar naira biliyan 80

    Na koma PDP ne don in kawo karshen mulkin kama karyar da APC ke yi a Jigawa – Saminu Turaki

    Na koma PDP ne don in kawo karshen mulkin kama karyar da APC ke yi a Jigawa – Saminu Turaki

    Gumi yayi kakkausar jan kunne ga waɗanda suka kashe Deborah, ya ce ba hurumin su bane yanke hukuncin kisa don an zagi Annabi SAW

    Gumi yayi kakkausar jan kunne ga waɗanda suka kashe Deborah, ya ce ba hurumin su bane yanke hukuncin kisa don an zagi Annabi SAW

    Ba ni da ra’ayin takarar shugaban kasa, lokacin da aka zabe ni gwamnan Kaduna gashin kai na baki wul yanzu duk furfura – El-Rufai

    KALAMAN ƁATANCI GA ANNABI: Duk wanda ya yi zanga-zangar addini a Kaduna zai ɗanɗana kuɗar sa – Gargaɗin El-Rufa’i

    KURUNKUS: Malami ya fito takarar gwamnan Kebbi, ya ce jama’ar jihar ne suka tilasta masa ya fito

    Malami ya janye daga takarar gwamnan Kebbi duk da kurin da ya rika yi wai jama’a suka tilasta shi ya fito

    Chris Ngige

    Ngige ya janye takarar shugaban ƙasa, ya zaɓi ci gaba da zama ministan Buhari

    ZAƁEN 2023: APC za ta iya faɗuwa zaɓe idan ba ta tashi tsaye ba -Buhari

    ALAMOMIN WATSEWAR ƊAURIN TSINTSIYA A KANO: Mataimakin Kakakin Majalisa ya fice daga APC, ya koma PDP

  • Labarai daga Jihohi
  • Wasanni
    CHAMPIONS LEAGUE: Ko dai tsinuwar Yaya Toure ta yi tasiri kan Pep Guardiola?

    CHAMPIONS LEAGUE: Ko dai tsinuwar Yaya Toure ta yi tasiri kan Pep Guardiola?

    PILLARS SUN KIRA RUWA: Daga yanzu a Abuja za su rika wasan gida kuma an zaftare musu maki 3

    PILLARS SUN KIRA RUWA: Daga yanzu a Abuja za su rika wasan gida kuma an zaftare musu maki 3

    Yadda Kanawa suka yi ragaraga da motar ƴan  Katsina United saboda Pillars ta buga kunnen doki a Kano

    Yadda Kanawa suka yi ragaraga da motar ƴan Katsina United saboda Pillars ta buga kunnen doki a Kano

    GHANA vs NAJERIYA: Ko Najeriya za ta kauce wa ɗauko buhun kunya na 26 a hannun ‘Black Stars’?

    GHANA vs NAJERIYA: Ko Najeriya za ta kauce wa ɗauko buhun kunya na 26 a hannun ‘Black Stars’?

    Barcelona ta yi wa Madrid dukan kabarin kishiya, ba sani ba sabo ta zura mata kwallaye 4 babu ko ɗaya

    Barcelona ta yi wa Madrid dukan kabarin kishiya, ba sani ba sabo ta zura mata kwallaye 4 babu ko ɗaya

    ‘CHAMPIONS LEAGUE’: Yadda Benzama ya ceto Madrid daga rijiya gaba dubu, ya kori PSG kuma ya dawo da martabar sa a duniyar ƙwallo

    ‘CHAMPIONS LEAGUE’: Yadda Benzama ya ceto Madrid daga rijiya gaba dubu, ya kori PSG kuma ya dawo da martabar sa a duniyar ƙwallo

    YAƘIN UKRANIYA YA CI ƘUNGIYAR CHELSEA: ‘Zan sayar da kulob ɗin na sadaukar da kuɗin ga tallafin waɗanda yaƙin Ukraniya ya kassara’ -Abramovich, mai ƙungiyar kuma ɗan asalin Rasha

    YAƘIN UKRANIYA YA CI ƘUNGIYAR CHELSEA: ‘Zan sayar da kulob ɗin na sadaukar da kuɗin ga tallafin waɗanda yaƙin Ukraniya ya kassara’ -Abramovich, mai ƙungiyar kuma ɗan asalin Rasha

    RASHA: FIFA da UEFA sun dakatar da ƙungiyoyin Rasha buga wasannin ƙwallon Turai da duniya baki ɗaya

    RASHA: FIFA da UEFA sun dakatar da ƙungiyoyin Rasha buga wasannin ƙwallon Turai da duniya baki ɗaya

    KYAUTAR NAIRA MILIYAN 2: Allah ya saka wa Ahmed Musa, ina kira ga ‘yan wasa na yanzu su yi tattali don gaba – Obiekwue

    KYAUTAR NAIRA MILIYAN 2: Allah ya saka wa Ahmed Musa, ina kira ga ‘yan wasa na yanzu su yi tattali don gaba – Obiekwue

  • Kiwon Lafiya
  • Nishadi
  • Bidiyo da Hotuna
    KURUNKUS: Malami ya fito takarar gwamnan Kebbi, ya ce jama’ar jihar ne suka tilasta masa ya fito

    KURUNKUS: Malami ya fito takarar gwamnan Kebbi, ya ce jama’ar jihar ne suka tilasta masa ya fito

    2023: Ɗan takarar shugaban kasa, Rotimi Amaechi ya ziyarci masarautar Dutse

    2023: Ɗan takarar shugaban kasa, Rotimi Amaechi ya ziyarci masarautar Dutse

    LABARI CIKIN HOTUNA: Yadda ƴaƴan jam’iyyar APC da dubban mutanen Kaduna suka yi wa Sanata Uba Sani goma ta arziki

    LABARI CIKIN HOTUNA: Yadda ƴaƴan jam’iyyar APC da dubban mutanen Kaduna suka yi wa Sanata Uba Sani goma ta arziki

    BIDIYO: Shin zaka iya zama da mai dauke da cutar Kanjamau? – Ra’ayoyin mutane

    BIDIYO: Shin zaka iya zama da mai dauke da cutar Kanjamau? – Ra’ayoyin mutane

    Dalilin da ya sa muka yi tattaki har Dubai domin taya Aisha Buhari murnar zagayowar ranar haihuwar ta – Matan Gwamnonin Najeriya

    Dalilin da ya sa muka yi tattaki har Dubai domin taya Aisha Buhari murnar zagayowar ranar haihuwar ta – Matan Gwamnonin Najeriya

    BIDIYO: Yadda ‘yan bindiga suka rika jibga ta kafin a biya naira 50,000 kudin fansa – Dattijo Saidu Dabo

    BIDIYO: Yadda ‘yan bindiga suka rika jibga ta kafin a biya naira 50,000 kudin fansa – Dattijo Saidu Dabo

    ‘Yan mata marasa aure sun fi matan aure amfani da magungunan takaita Iyali – Ma’aikatar Lafiya

    ‘Yan mata marasa aure sun fi matan aure amfani da magungunan takaita Iyali – Ma’aikatar Lafiya

    BIDIYO: Kwalaben ruwan maganin rigakafin Korona sama da Miliyan daya da aka lalata a Abuja saboda sun gama aiki kafin a dirka wa ‘yan Najeriya

    BIDIYO: Kwalaben ruwan maganin rigakafin Korona sama da Miliyan daya da aka lalata a Abuja saboda sun gama aiki kafin a dirka wa ‘yan Najeriya

    BIDIYO: RIKICIN BILLIRI: Yadda muka rasa ‘yan uwa da dukiyoyin mu a rikicin sarauta – Galadiman Tangale

    BIDIYO: RIKICIN BILLIRI: Yadda muka rasa ‘yan uwa da dukiyoyin mu a rikicin sarauta – Galadiman Tangale

No Result
View All Result
Premium Times Hausa
No Result
View All Result

GWAMNONIN AREWA A 2019: Wane Ne Gwarzon Ku, Wane Ne Gwangwani?

Premium Times HausabyPremium Times Hausa
December 18, 2019
in Babban Labari, Rahotanni
0
GWAMNONIN AREWA A 2019: Wane Ne Gwarzon Ku, Wane Ne Gwangwani?

Kamar yadda bankuna da kamfanoni ke rufe karshen kowace shekara da kididdigar ciniki, riba, faduwa ko narkewar jari a tsawon hada-hadar shekara daya. To kamar haka nan ita ma PREMIUM TIMES HAUSA ta kawo wa masu karatu jerin wasu gwamnonin Arewa 5 da ake ganin sun fi saura tabuka abin-kwarai ko akasin haka a cikin 2019.

“Cikin maza ake samo namiji”, haka dai Musa Dankwairo ya yi wa marigayi Mai Martaba Sarkin Kano, Ado Bayero kirari. To haka mu ke so masu karatu su fitar da gwarzo daya daga cikin wadannan gwarzayen gwamnoni biyar.

Mai karatu, wane gwamna ne namijin gwamnoni daga cikin su?

Mai karatu zai iya fitar da gwanin sa ko da ta hanyar zaben wanda aka fi yada labarin sa ko labarin jihar sa ne a cikin 2019, ba sai wanda ake ganin ya fi sauran aiki ba.

Gwamna Matawalle: Sha-yanzu-magani-yanzu

Kamar yadda allurar ‘zalaken’ ke saurin kashe jiki yadda ba za a ji ciwo idan za a yi wa majiyyaci tiyata ba, haka Bello Matawalle ya magance bala’in garkuwa da mutane da kashe-kashen da aka rika fama da su a Jihar Zamfara. Abin da gwamnatin baya ta kasa magancewa cikin shekaru 10, Matawalle ya shawo kan sa cikin watanni hudu.

Matawalle ya fito da dokokin da sai namijin kwarai ne zai iya fito da su a karkashin gwamnatin siyasa.

Gwamna Babagana Zulum: Aiki ga mai kare ka

Farkon abin da ya fara yi a hawan sa shi ne tabbatar da cewa ya saisaita tsarin ma’aikatan gwamnatin jihar. Ya hana zuwa a makare, ya hana fashi, kuma ya hana ma’aikacin gwamnati zaman dirshan a ofis. Ko dai ka kama aiki, ko a tilasta ka kama aiki ko kuma ka kama hanyar gida.

Zulum ba ya zullumin bayyana gaskiyar magana yadda ta ke. Ko cikin wannan makon ya yi kira ga sojoji su kwato Karamar Hukumar Kukawa daga hannun Boko Haram.

Sannan kuma ya sha zuwa garuruwan da ake tsoron zuwa ya na kwana a can ko ma shafe kwanaki. Lallai ‘matsoraci ba ya zama gwani’, kamar yadda marigayi Shata ya fadi a cikin ‘Bakandamiya.’

Zulum ya maida hankali wajen kafa Cibiyar Kula da Masu Ciwon Koda da sauran ayyukan da ya sa gaba a cikin kankanin lokaci.

Gwamna Ganduje: Gandun Aiki ko Gandun Aika-Aika

Duk da makudan dalolin da aka nuno shi ya na dankarawa aljihu, wannan bai hana magoya bayan sa kiran sa ‘Khadimul Islam’ ba, saboda taimakon da suke ganin ya na yi wa adddinin Musulunci a 2019.

Ganduje ya fasa Masarautar Kano, inda ya raba ta gida biyar. Wannan ya janyo masa farin jini da kuma bakin jini. Ya gina gadar-sama ya sa mata sunan Karibullah Nasiru Kabara. Ganduje ya zama guga ba ki tsoron rami. Ya zama margamargan dutse ka fi gaban aljihu. Sannan kuma ya zame wa Kano wani biri da gatari, mai kashe mai gona. Duk a cikin 2019.

Gwamna El-Rufai: Raina kama ka ga gayya

Sai mutum ya rasa irin lakabin da ya dace ya rada wa El-Rufai suna da shi. Ko ka kira shi ‘kiyashi dauki abin da ya fi ka karfi’, ko ‘gajere ka ki a fi ka’ ko ‘wukar yanka giwa, kaifi gare ki ba girma ba.’

El-Rufai a cikin 2019 ya yi abin da jama’a da dama ke tunanin ba zai yiwu ba, amma shi ya yi hakan kuma ta kai masa, har ma an wuce wurin.

Ya tsaida mace mataimakiyar gwamna. Ya yi nasara, an wuce wurin. Ya hana Kiristocin Kaduna tsaida mataimakin gwamna. Tuni an wuce wurin. Ya barko ayyukan titina a Kaduna, ya na rushe duk wani gini ko gidan da ya tare masa gaba. Sannan kuma ya sa takalmin karfe ya taka duk wanda ya tare masa hanya. Kuma wanda ya taka ya taku.

Malam, kamar yadda ake kiran sa, ya yi amfani da kaifin askar kuri’u ya aske gashin kan Sanata Shehu Sani, sannan ya aske gemun wani babban dan siyasar jihar, kuma an wuce wurin. Wa zai iya yi wa Kudanci da Arewacin Kaduna hawan-kawara in ba Nasir ba? Sannan kwanan nan ya bugi kirjin nasarar da ya samu a fadan sa da ‘yan Shi’a.

Gwamna Yahaya Bello: Gobara daga Kogi

Babu wanda ya taba tunanin Gwamna Yahaya Bello zai zama wani babban gogarman iya kwatar wa kan sa kujerar gwamna a jihar Kogi, a zaben cikin watan Nuwamba, 2019.

Dalili, ana ganin shi ne gwamnan da ya fi kowa rashin tabuka abin kirki a tsawon shekaru hudu da ya yi ya na mulki.

Ya sa an tsige mataimakin sa, kuma ya kwana lafiya. Bello ya samu tagomashin karbar naira bilyan 10 a jajibirin zaben gwamna. Ya shafe watanni ba ya biyan albashi. Bai yi abin kirki a jihar ba. Amma hakan bai hana gwamnatin Buhari taya shi neman sake nasara a zaben gwamna karo na biyu ba.

An aikata duk wasu laifukan da INEC ta haramta aikatawa a lokacin zabe a jihar Kogi. Har ta kai an kone wata jigon jam’iyyar PDP a jihar Kogi, amma duk wannan bai hana hatta Shugaba Muhammadu Buhari taya shi murnar ‘nasarar kayar da abokan hamayya’ ba.

Bello ya fi dukkan sauran gwamnonin kasar nan karancin shekaru. Amma ya nuna wa sauran cewa ko a cikin wuta ake zabe, zai iya shiga ya fito rungume da kujerar sa, ko da kuwa za ta tafasa ta kone.

Wane Ne Gwanin Ku?

Masu karatu, wane gwamna ne ya yi kamar yadda Matawalle ya yi a 2019? Wane gwamna ya yi kamar yadda Zulum ya yi a 2019? Wane gwamna ne zai iya yin yadda El-Rufai ya yi a 2019? Wane gwamna ne zai iya yin kamar yadda Ganduje ya yi a 2019? Wane gogarman gwamna zai iya yin yadda Bello na Kogi ya yi a cikin 2019?

To kowa dai ya zabi daya tal, a ga wanda zai yi nasara.

Hausawa dai sun ce, “ranar naka sai naka.”

Tags: AbujaBabagana ZulumBello MatwalleGandujeHausaLabaraiNajeriyanasir el-rufaiNewsPREMIUM TIMESYayaha Bello
Previous Post

An damke dan Najeriya da kwayar naira bilyan 2.6 a Indiya

Next Post

GIDOGAR KASAFIN 2020: Naira Bilyan 37 don kwaskwarimar Majalisa sun zarce kudin gyaran titinan Najeriya

Next Post
Ahmed Lawan Senate President

GIDOGAR KASAFIN 2020: Naira Bilyan 37 don kwaskwarimar Majalisa sun zarce kudin gyaran titinan Najeriya

Binciko

No Result
View All Result
Karanta

Ramadan Kareem AD

Sabbin Labarai

  • RAINA KAMA KA GA GAYYA: Yadda NNPP ta girgije rassan PDP, ta jijjige saiwar APC a Kano
  • RABO: Jim kaɗan bayan komawarsa jam’iyyar NNPP, an baiwa shekarau fom din takarar Sanatan Kano
  • SHUGABANCIN NAJERIYA 2023: Takarar Gwamna Badaru A APC, Daga Ahmed Ilallah
  • HIMMA DAI MATA MANOMA: Yadda yajin aikin ASUU ya sa na rungumi noma hannu bi-biyu – Wata ɗalibar jami’a
  • TITIN KADUNA-ABUJA TA DAGULE: Mahara sun sace matafiya da dama ranar Talata da yamma

Abinda masu karatu ke fadi

  • Google on Masarautar Kano: Hassada Ta Sa Wasu Na Neman Wofintar Da Kokarin Su Danfodiyo! Daga Imam Murtadha Gusau
  • Kuşburnu Çekirdek Yağı on Dalilin da ya sa muka yi sallar Idi ranar Laraba a Bauchi, muka ki bin sanarwar Sarkin musulmi – Sheikh Dahiru Bauchi
  • Google on HARKALLAR BILIYAN 3.6: Ba nine Balan da ke jerin sunayen masu mallakin kamfanin Adda ba – Gwamna Bala
  • Google on SIYASAR ZAMFARA : Maitaimakawa tsohon dan takarar gwamna a APC akan harkar jarida ya sauya sheka
  • Google on RAMIN MUGUNTA: Yadda Boko Haram suka afkawa bam din da suka dana wa Sojojin Najeriya

Fanni

Tweets by PTimesHausa
  • All Homepage Blocks
  • Home
  • Home
  • Main Home

© 2022 JNews - Premium WordPress news & magazine theme by Jegtheme.

No Result
View All Result
  • Labarai
  • Labarai daga Jihohi
  • Wasanni
  • Kiwon Lafiya
  • Nishadi
  • Bidiyo da Hotuna

© 2022 JNews - Premium WordPress news & magazine theme by Jegtheme.