• PREMIUM TIMES |
  • Tallata Hajar ka |
  • Adireshin mu |
  • PTCIJ |
  • Dubawa
Premium Times Hausa
  • Labarai
    • All
    • Duniya
    Yadda sojoji suka cafke gogarman masu garkuwa da mutane da wasu 150 a dazukan Zamfara da Katsina

    Askarawan Najeriya sun kashe ƴan bindiga 42, sun kama 20 sannan sun ceto mutum 63 da aka yi garkuwa da su – DHQ

    Yadda Tinubu ya taimake ni na zama gwamnan Jigawa -Badaru

    Yadda Tinubu ya taimake ni na zama gwamnan Jigawa -Badaru

    Crisis in Jos

    BAUCHI: Matasa sun babbake gidaje da shaguna da dama a Warji bayan Rhoda Jatau ta yi kalaman ɓatanci ga Annabi SAW

    GUDUN YIN BIYU-BABU: Gwamnan Bauchi ya sayi fam ɗin sake yin takarar gwamna, daidai lokacin da ya fito takarar shugaban ƙasa a PDP

    Farin jinin Buhari da mara min baya da yayi ya sa na samu daukaka a siyasa – Bala Mohammed

    Kano State Assembly

    Dan majalisar dokoki na jihar Kano ya doka ‘Ribas’ bayan ya tsunduma lambun jam’iyyar NNPP, ya ya rungumi tsintsiyar sa ya dawo APC

    Yadda EFCC ta damke Akanta Janar din Najeriya bisa zargin harkallar naira biliyan 80

    Dalilin da ya sa Buhari ya dakatar da Akanta Janar ɗin da ake zargi da kantara satar naira biliyan 80

    Nigerian Pilgrims

    HAJJIN BANA: Duk wanda ya zarce shekaru 65 bashi ba Hajji bana – Hukumar Alhazai

    Beggars

    Almajirai da mabarata sun kwararo Abuja – Mahukunta

    HARƘALLAR KWANGILA: EFCC ta kama Patricia Etteh, tsohuwar Kakakin Majalisar Tarayya

    HARƘALLAR KWANGILA: EFCC ta kama Patricia Etteh, tsohuwar Kakakin Majalisar Tarayya

  • Labarai daga Jihohi
  • Wasanni
    CHAMPIONS LEAGUE: Ko dai tsinuwar Yaya Toure ta yi tasiri kan Pep Guardiola?

    CHAMPIONS LEAGUE: Ko dai tsinuwar Yaya Toure ta yi tasiri kan Pep Guardiola?

    PILLARS SUN KIRA RUWA: Daga yanzu a Abuja za su rika wasan gida kuma an zaftare musu maki 3

    PILLARS SUN KIRA RUWA: Daga yanzu a Abuja za su rika wasan gida kuma an zaftare musu maki 3

    Yadda Kanawa suka yi ragaraga da motar ƴan  Katsina United saboda Pillars ta buga kunnen doki a Kano

    Yadda Kanawa suka yi ragaraga da motar ƴan Katsina United saboda Pillars ta buga kunnen doki a Kano

    GHANA vs NAJERIYA: Ko Najeriya za ta kauce wa ɗauko buhun kunya na 26 a hannun ‘Black Stars’?

    GHANA vs NAJERIYA: Ko Najeriya za ta kauce wa ɗauko buhun kunya na 26 a hannun ‘Black Stars’?

    Barcelona ta yi wa Madrid dukan kabarin kishiya, ba sani ba sabo ta zura mata kwallaye 4 babu ko ɗaya

    Barcelona ta yi wa Madrid dukan kabarin kishiya, ba sani ba sabo ta zura mata kwallaye 4 babu ko ɗaya

    ‘CHAMPIONS LEAGUE’: Yadda Benzama ya ceto Madrid daga rijiya gaba dubu, ya kori PSG kuma ya dawo da martabar sa a duniyar ƙwallo

    ‘CHAMPIONS LEAGUE’: Yadda Benzama ya ceto Madrid daga rijiya gaba dubu, ya kori PSG kuma ya dawo da martabar sa a duniyar ƙwallo

    YAƘIN UKRANIYA YA CI ƘUNGIYAR CHELSEA: ‘Zan sayar da kulob ɗin na sadaukar da kuɗin ga tallafin waɗanda yaƙin Ukraniya ya kassara’ -Abramovich, mai ƙungiyar kuma ɗan asalin Rasha

    YAƘIN UKRANIYA YA CI ƘUNGIYAR CHELSEA: ‘Zan sayar da kulob ɗin na sadaukar da kuɗin ga tallafin waɗanda yaƙin Ukraniya ya kassara’ -Abramovich, mai ƙungiyar kuma ɗan asalin Rasha

    RASHA: FIFA da UEFA sun dakatar da ƙungiyoyin Rasha buga wasannin ƙwallon Turai da duniya baki ɗaya

    RASHA: FIFA da UEFA sun dakatar da ƙungiyoyin Rasha buga wasannin ƙwallon Turai da duniya baki ɗaya

    KYAUTAR NAIRA MILIYAN 2: Allah ya saka wa Ahmed Musa, ina kira ga ‘yan wasa na yanzu su yi tattali don gaba – Obiekwue

    KYAUTAR NAIRA MILIYAN 2: Allah ya saka wa Ahmed Musa, ina kira ga ‘yan wasa na yanzu su yi tattali don gaba – Obiekwue

  • Kiwon Lafiya
  • Nishadi
  • Bidiyo da Hotuna
    KURUNKUS: Malami ya fito takarar gwamnan Kebbi, ya ce jama’ar jihar ne suka tilasta masa ya fito

    KURUNKUS: Malami ya fito takarar gwamnan Kebbi, ya ce jama’ar jihar ne suka tilasta masa ya fito

    2023: Ɗan takarar shugaban kasa, Rotimi Amaechi ya ziyarci masarautar Dutse

    2023: Ɗan takarar shugaban kasa, Rotimi Amaechi ya ziyarci masarautar Dutse

    LABARI CIKIN HOTUNA: Yadda ƴaƴan jam’iyyar APC da dubban mutanen Kaduna suka yi wa Sanata Uba Sani goma ta arziki

    LABARI CIKIN HOTUNA: Yadda ƴaƴan jam’iyyar APC da dubban mutanen Kaduna suka yi wa Sanata Uba Sani goma ta arziki

    BIDIYO: Shin zaka iya zama da mai dauke da cutar Kanjamau? – Ra’ayoyin mutane

    BIDIYO: Shin zaka iya zama da mai dauke da cutar Kanjamau? – Ra’ayoyin mutane

    Dalilin da ya sa muka yi tattaki har Dubai domin taya Aisha Buhari murnar zagayowar ranar haihuwar ta – Matan Gwamnonin Najeriya

    Dalilin da ya sa muka yi tattaki har Dubai domin taya Aisha Buhari murnar zagayowar ranar haihuwar ta – Matan Gwamnonin Najeriya

    BIDIYO: Yadda ‘yan bindiga suka rika jibga ta kafin a biya naira 50,000 kudin fansa – Dattijo Saidu Dabo

    BIDIYO: Yadda ‘yan bindiga suka rika jibga ta kafin a biya naira 50,000 kudin fansa – Dattijo Saidu Dabo

    ‘Yan mata marasa aure sun fi matan aure amfani da magungunan takaita Iyali – Ma’aikatar Lafiya

    ‘Yan mata marasa aure sun fi matan aure amfani da magungunan takaita Iyali – Ma’aikatar Lafiya

    BIDIYO: Kwalaben ruwan maganin rigakafin Korona sama da Miliyan daya da aka lalata a Abuja saboda sun gama aiki kafin a dirka wa ‘yan Najeriya

    BIDIYO: Kwalaben ruwan maganin rigakafin Korona sama da Miliyan daya da aka lalata a Abuja saboda sun gama aiki kafin a dirka wa ‘yan Najeriya

    BIDIYO: RIKICIN BILLIRI: Yadda muka rasa ‘yan uwa da dukiyoyin mu a rikicin sarauta – Galadiman Tangale

    BIDIYO: RIKICIN BILLIRI: Yadda muka rasa ‘yan uwa da dukiyoyin mu a rikicin sarauta – Galadiman Tangale

No Result
View All Result
  • Labarai
    • All
    • Duniya
    Yadda sojoji suka cafke gogarman masu garkuwa da mutane da wasu 150 a dazukan Zamfara da Katsina

    Askarawan Najeriya sun kashe ƴan bindiga 42, sun kama 20 sannan sun ceto mutum 63 da aka yi garkuwa da su – DHQ

    Yadda Tinubu ya taimake ni na zama gwamnan Jigawa -Badaru

    Yadda Tinubu ya taimake ni na zama gwamnan Jigawa -Badaru

    Crisis in Jos

    BAUCHI: Matasa sun babbake gidaje da shaguna da dama a Warji bayan Rhoda Jatau ta yi kalaman ɓatanci ga Annabi SAW

    GUDUN YIN BIYU-BABU: Gwamnan Bauchi ya sayi fam ɗin sake yin takarar gwamna, daidai lokacin da ya fito takarar shugaban ƙasa a PDP

    Farin jinin Buhari da mara min baya da yayi ya sa na samu daukaka a siyasa – Bala Mohammed

    Kano State Assembly

    Dan majalisar dokoki na jihar Kano ya doka ‘Ribas’ bayan ya tsunduma lambun jam’iyyar NNPP, ya ya rungumi tsintsiyar sa ya dawo APC

    Yadda EFCC ta damke Akanta Janar din Najeriya bisa zargin harkallar naira biliyan 80

    Dalilin da ya sa Buhari ya dakatar da Akanta Janar ɗin da ake zargi da kantara satar naira biliyan 80

    Nigerian Pilgrims

    HAJJIN BANA: Duk wanda ya zarce shekaru 65 bashi ba Hajji bana – Hukumar Alhazai

    Beggars

    Almajirai da mabarata sun kwararo Abuja – Mahukunta

    HARƘALLAR KWANGILA: EFCC ta kama Patricia Etteh, tsohuwar Kakakin Majalisar Tarayya

    HARƘALLAR KWANGILA: EFCC ta kama Patricia Etteh, tsohuwar Kakakin Majalisar Tarayya

  • Labarai daga Jihohi
  • Wasanni
    CHAMPIONS LEAGUE: Ko dai tsinuwar Yaya Toure ta yi tasiri kan Pep Guardiola?

    CHAMPIONS LEAGUE: Ko dai tsinuwar Yaya Toure ta yi tasiri kan Pep Guardiola?

    PILLARS SUN KIRA RUWA: Daga yanzu a Abuja za su rika wasan gida kuma an zaftare musu maki 3

    PILLARS SUN KIRA RUWA: Daga yanzu a Abuja za su rika wasan gida kuma an zaftare musu maki 3

    Yadda Kanawa suka yi ragaraga da motar ƴan  Katsina United saboda Pillars ta buga kunnen doki a Kano

    Yadda Kanawa suka yi ragaraga da motar ƴan Katsina United saboda Pillars ta buga kunnen doki a Kano

    GHANA vs NAJERIYA: Ko Najeriya za ta kauce wa ɗauko buhun kunya na 26 a hannun ‘Black Stars’?

    GHANA vs NAJERIYA: Ko Najeriya za ta kauce wa ɗauko buhun kunya na 26 a hannun ‘Black Stars’?

    Barcelona ta yi wa Madrid dukan kabarin kishiya, ba sani ba sabo ta zura mata kwallaye 4 babu ko ɗaya

    Barcelona ta yi wa Madrid dukan kabarin kishiya, ba sani ba sabo ta zura mata kwallaye 4 babu ko ɗaya

    ‘CHAMPIONS LEAGUE’: Yadda Benzama ya ceto Madrid daga rijiya gaba dubu, ya kori PSG kuma ya dawo da martabar sa a duniyar ƙwallo

    ‘CHAMPIONS LEAGUE’: Yadda Benzama ya ceto Madrid daga rijiya gaba dubu, ya kori PSG kuma ya dawo da martabar sa a duniyar ƙwallo

    YAƘIN UKRANIYA YA CI ƘUNGIYAR CHELSEA: ‘Zan sayar da kulob ɗin na sadaukar da kuɗin ga tallafin waɗanda yaƙin Ukraniya ya kassara’ -Abramovich, mai ƙungiyar kuma ɗan asalin Rasha

    YAƘIN UKRANIYA YA CI ƘUNGIYAR CHELSEA: ‘Zan sayar da kulob ɗin na sadaukar da kuɗin ga tallafin waɗanda yaƙin Ukraniya ya kassara’ -Abramovich, mai ƙungiyar kuma ɗan asalin Rasha

    RASHA: FIFA da UEFA sun dakatar da ƙungiyoyin Rasha buga wasannin ƙwallon Turai da duniya baki ɗaya

    RASHA: FIFA da UEFA sun dakatar da ƙungiyoyin Rasha buga wasannin ƙwallon Turai da duniya baki ɗaya

    KYAUTAR NAIRA MILIYAN 2: Allah ya saka wa Ahmed Musa, ina kira ga ‘yan wasa na yanzu su yi tattali don gaba – Obiekwue

    KYAUTAR NAIRA MILIYAN 2: Allah ya saka wa Ahmed Musa, ina kira ga ‘yan wasa na yanzu su yi tattali don gaba – Obiekwue

  • Kiwon Lafiya
  • Nishadi
  • Bidiyo da Hotuna
    KURUNKUS: Malami ya fito takarar gwamnan Kebbi, ya ce jama’ar jihar ne suka tilasta masa ya fito

    KURUNKUS: Malami ya fito takarar gwamnan Kebbi, ya ce jama’ar jihar ne suka tilasta masa ya fito

    2023: Ɗan takarar shugaban kasa, Rotimi Amaechi ya ziyarci masarautar Dutse

    2023: Ɗan takarar shugaban kasa, Rotimi Amaechi ya ziyarci masarautar Dutse

    LABARI CIKIN HOTUNA: Yadda ƴaƴan jam’iyyar APC da dubban mutanen Kaduna suka yi wa Sanata Uba Sani goma ta arziki

    LABARI CIKIN HOTUNA: Yadda ƴaƴan jam’iyyar APC da dubban mutanen Kaduna suka yi wa Sanata Uba Sani goma ta arziki

    BIDIYO: Shin zaka iya zama da mai dauke da cutar Kanjamau? – Ra’ayoyin mutane

    BIDIYO: Shin zaka iya zama da mai dauke da cutar Kanjamau? – Ra’ayoyin mutane

    Dalilin da ya sa muka yi tattaki har Dubai domin taya Aisha Buhari murnar zagayowar ranar haihuwar ta – Matan Gwamnonin Najeriya

    Dalilin da ya sa muka yi tattaki har Dubai domin taya Aisha Buhari murnar zagayowar ranar haihuwar ta – Matan Gwamnonin Najeriya

    BIDIYO: Yadda ‘yan bindiga suka rika jibga ta kafin a biya naira 50,000 kudin fansa – Dattijo Saidu Dabo

    BIDIYO: Yadda ‘yan bindiga suka rika jibga ta kafin a biya naira 50,000 kudin fansa – Dattijo Saidu Dabo

    ‘Yan mata marasa aure sun fi matan aure amfani da magungunan takaita Iyali – Ma’aikatar Lafiya

    ‘Yan mata marasa aure sun fi matan aure amfani da magungunan takaita Iyali – Ma’aikatar Lafiya

    BIDIYO: Kwalaben ruwan maganin rigakafin Korona sama da Miliyan daya da aka lalata a Abuja saboda sun gama aiki kafin a dirka wa ‘yan Najeriya

    BIDIYO: Kwalaben ruwan maganin rigakafin Korona sama da Miliyan daya da aka lalata a Abuja saboda sun gama aiki kafin a dirka wa ‘yan Najeriya

    BIDIYO: RIKICIN BILLIRI: Yadda muka rasa ‘yan uwa da dukiyoyin mu a rikicin sarauta – Galadiman Tangale

    BIDIYO: RIKICIN BILLIRI: Yadda muka rasa ‘yan uwa da dukiyoyin mu a rikicin sarauta – Galadiman Tangale

No Result
View All Result
Premium Times Hausa
No Result
View All Result

BINCIKE: Yadda kananan yara ke bautar aikin samar da madara wa kamfanin FrieslandCampina

Ashafa MurnaibyAshafa Murnai
December 4, 2019
in Babban Labari, Rahotanni
0
FrieslandCampina

FrieslandCampina

A wani samamen aikin binciken leken asiri da wakilin PREMIUM TIMES ya yi a kamfanin madara na FrieslandCampina da ke garin Iseyin, cikin jihar Oyo, ya ci karo da wasu kananan yara, Yusuf Isah mai shekara shida da kuma Tijjani Abubakar mai shekaru 14.

Tsakanin rugar su da masana’antar tace madara ta FrieslandCampina, tafiyar minti 40 ce.

Dokar Hana Sa Yara Aikin Karfi

A karkashin dokokin Najeriya dai wadannan yara kamata ya yi a ce duk su na makaranata. Haka dokar Majalisar Dinkin Duniya ta Nasarar Muradun Karni da ta Hukumar Kare ‘Yancin Dan’Adam da ma Kungiyar Kare Hakkin Kwadago ta Duniya, duk ba su amince a rika sa kananan yara gudanar da aikin karfi wani ko wasu na cin moriyar wahalar da yaran ke yi ba.

Sai dai kuma da ya ke an sa kafa sanye da takalmin karfe an take wadannan dokoki, shi ya sa wadannan yara a kullum rana tun daga safiya har yammaci ba su zuwa makaranta, sai dai su rika kiwon shanu tare da tatsar madarar da kamfanin FrieslandCampina ke tacewa ta na sayarwa.

Kowace rana, tun daga karfe 5 na asubahi wadannan yara ke tashi su fara bin kowace saniya su na tatsar nonon ta. Can wajen karfe 11 na rana kuma, sai su ja zugar wadannan shanu zuwa cikin jeji domin kiwo.

A wannan kiwon suka kwashi tafayar kilomita da dama, kuma a kullum a kasa, sun a irin wannan tsohon yayin kiwon shanu, wanda sauran kasashen duniya sun daina irin sa, sai fa nan Afrika ta Yamma kawai.

Wadannan kananan yara sai rana ta fadi su ke komawa gida. Za su kwanta kusa da shanun, su na gadin su, a cikin wannan yanayi da ake ciki na fadace-fadacen makiyaya da manoma.

Ba Yusufa da Tijjani ne kadai kananan yaran da ke aiki a wannan gandun dabbobin tatsar madarar da Fulani ke tara wa FrieslandCampina ke tacewa ba. Akwai Mohammed Isah dan shekara 13 da ma sauran wasu kananan yaran masu yawan gaske, da ke irin wannan aiki a Fashola, Maya, Saki, da Alaga, inda FrieslandCampina WAMCO, kamfani mafi girma mallakar Royal FriieslandCampina masu yin Peak Milk da Three Crowns ke samun madara kindirmo.

Ba Makaranta Sai Makarkata

Majalisar Dinkin Duniya dai ta ce akwai akalla yara kanana milyan 10.5 masu gararamba ba tare da zuwa makaranta ba. Da yawan wadannan yaran kuma na daji su na kiwon shanu, kamar yadda yaran da ke tatsar wa kamfanin FrieslandCampina madara da yi musu kiwon shanu.

Sai dai kuma duk da haka, gwamnatin Najeriya ba ta yin wani abin a zo a gani domin tilasta aiki da wannan doka ta hana sa yara kanana aikin bautar da ake sa su tun karfin su bai kai ba.

Kura da Shan Bugu, Gardi da Kwasar Kudi

Binciken da PREMIUM TIMES ta gudanar tare da ziyarar gani da ido da wakilin ta ya kai a cikin rugage kamar 12 a jihar Oyo, ya tabbatar da yadda ake amfani da aikin karfin da ake sa yara kanana ana bunkasa yawan madarar FrieslandCampina.

Binciken mu ya nuna wannan kamfani ya bijire wa bin dokar hana yara yin aikin karfi. Maimakon haka, sai riba kamfanin ke ci da gumin yaran kanana.

Duk da wannan kamfani a jihar Oyo ya ke, amma dai a kullum ya na samun madara kindirmo ne daga wadannan yara masu tatsar masa madara da kiwon shanu.

Sai dai kuma ya na da kyau a gane cewa ba fa kai tsaye kamfanin FrieslandCampina ya dauki yaran aiki ba ne.

A cikin wasu kauyukan dai kamfanin FrieslandCampina ya agaza da famfon ruwa da kuma hasken sola.

Ko a ka’idar da Majalisar Dinkin Duniya ta fitar a 2011, ta gindaya sharuddan gudanar da harkokin kasuwanci ba tare da tauye ’yancin jama’a ba ko danne hakkin kananan yara ta hanyar sa su aikin karfi.

Karya Dokar Najeriya da ta Netherlands

Yadda yara kanana ke aikin karfin samar wa FrieslandCampina madara ya saba wa Dokar Kare Hakkin Kananan Yara ta Najeriya har ma da ta Netherlands. A kasar Netherlands inda can ne tushen FrieslandCampina, babban laifi ne a rika amfani da karfin kananan yara ana samun kudi ta hanyar sa su aikin kwadago.

“Ba ma kasar Netherlands ba ce ta farko saka wannan dokar kare ’yancin kananan yara. Australia da Faransa da Ingila duk sun bi sahu.

Yara Masu Tatsar Madara

Lokacin da wakilin PREMIUM TIMES ya samu Sanusi a garken shanun sa, da ke kauyen Igbokeke a Karamar Hukumar Oyo ta Yamma, cikin watan Oktoba, ya same shi wasu ‘ya’yan sa biyu sun gama tatsar madara kenan.

Cikin yaran kuwa akwai Yunusa mai shekara 10.

“Idan ka na so ka ga yadda ake tatsar madara daga nonon saniya, to ka dawo da sassafe.” Haka Sanusi ya shaida wa wakilin mu.

Ya ce shi asalin sa daga Jihar Neja ya yi hijira zuwa Oyo. Ya ce tilas ya sa dan sa Yunusa aikin tatsar madara.

Ya yi korafin rashin zuwan yaran sa makaranta, ga shi kuma aikin tatsar madarar da yaran ke yi, ba biyan su ake yi ba.

Tun da sassafe sai kamfanin madara ya tura matasa a kan baburan okada, su je rugage su dauko masu madarar da yaran Fulanin suka tatsar musu.

Ana biyan kowane dan acaba naira 80 zuwa naira 100. Ya danganta ga nisan rugar da ya je ya dauko madarar. Cikin masu dauko madarar har da wani mai suna Umar Mohammed da Wakilin mu ya yi hira da shi.

Ya ce ya na dauko wa FrieslandCampina madara daga Olonje da Alaruba, kauyukan da ke cikin Karamar Hukumar Oyo ta Yamma.

Ya ce duk kananan yara ne da ba su ma kai shekara 15 ba ke tatsar madarar.

Kamfanin FrieslandCampina dai ya yi cinikin naira bilyan 123 a cikin 2016, daga cinikin kayan madara da dangogin ta a nan Najeriya. Haka dai rahoton kamfanin na 2016 ya bayyana.

Kenan daga cikin wadannan makudan kudade, akwai kudaden da kananan yara suka yi gumi karcat su na yi wa FrieslandCampina aikin karfi, wanda dokar Najeriya, ta Netherlands, Majalisar Dinkikin Duniya, UNICEF da ILO sun sun haranta.

Cikin 2019 dai akalla kamdfanin ya samu madara kusan lita 789.5 daga jihar Oyo, kamar yadda wasu takardun bayanan da kamfanin ya nuna wa wannan jaridar.

Shi kuwa sakataren kungiyar makiyayan Iseyin, Husseini Tijani, cewa a Iseyin kadai ana samar wa kamfanin madara lita 5,000 a kowace rana.

Ya ce kamfanin na da wurin da ake tattara masa madara a Saki, inda a kullum ake tara masa akalla lita 40,000.

Tijjani ya ce akwai akala da fahimta tsakanin makiyayan yankin da kamfanin FrieslandCampina, saboda su na tara masu madara sosai.

Kamfanin ya kuma tsara makiyayan har ta kai an rika ba su horon yadda za su rika killace madarar da suka tatsar wa FrieslandCampina din.
Inda dai matsalar ta ke, ita ce hanyar da ake bi ana sa kananan yara aikin karfi, maimakon a tallafa musu su yi karatu.

FrieslandCampina ya yi alkawarin yin bincike, yayin da PREMIUM TIMES ta sanar masa abin da ta binciko ke gudana.

Sai dai kuma da farko musantawa suka yi, suka ce babu wani wuri da kamfanin na su ke cin moriyar aikin karfin da kananan yara ke yi.

Sai dai kuma yayin da Kakakin Yada Labaran su mai suna Hamilton ya ga hujjoji kuru-kuru, sai ya ce su na kokarin tsaftace harkar, kuma su na bada horo.

Sannan kuma ya ce za su yi kwararan binckike su gano yadda al’amurran ke gudana.

Ya ce za su ci gaba da yin dukkan iyakar kokarin su domin su ci gaba da inganta tsarin da suke tafiyar da FrieslandCampina a kai.

Tags: AbujaAbuja NewsFrieslandCampinaHausaLabataiMilkNajeriyaNewsPeakPREMIUM TIMES
Previous Post

KWALARA: Mutane biyar sun mutu, 12 sun kamu da cutar a jihar Ogun

Next Post

Najeriya kadai ta kwashi kashi 25 bisa dari na mutanen duniya dake fama da zazzabin cizon Sauro – Bincike

Next Post
Mosquito

Najeriya kadai ta kwashi kashi 25 bisa dari na mutanen duniya dake fama da zazzabin cizon Sauro - Bincike

Binciko

No Result
View All Result
Karanta

Ramadan Kareem AD

Sabbin Labarai

  • RASHIN TSARO: Ƴan bindiga sun kashe mutum 360 sun yi garkuwa da mutum 1,389 a jihar Kaduna cikin watanni uku
  • Askarawan Najeriya sun kashe ƴan bindiga 42, sun kama 20 sannan sun ceto mutum 63 da aka yi garkuwa da su – DHQ
  • Yadda Tinubu ya taimake ni na zama gwamnan Jigawa -Badaru
  • Yadda iyaye na su ka yi hijira zuwa Jihar Adamawa – Atiku Abubakar
  • BAUCHI: Matasa sun babbake gidaje da shaguna da dama a Warji bayan Rhoda Jatau ta yi kalaman ɓatanci ga Annabi SAW

Abinda masu karatu ke fadi

  • Google on Masarautar Kano: Hassada Ta Sa Wasu Na Neman Wofintar Da Kokarin Su Danfodiyo! Daga Imam Murtadha Gusau
  • Kuşburnu Çekirdek Yağı on Dalilin da ya sa muka yi sallar Idi ranar Laraba a Bauchi, muka ki bin sanarwar Sarkin musulmi – Sheikh Dahiru Bauchi
  • Google on HARKALLAR BILIYAN 3.6: Ba nine Balan da ke jerin sunayen masu mallakin kamfanin Adda ba – Gwamna Bala
  • Google on SIYASAR ZAMFARA : Maitaimakawa tsohon dan takarar gwamna a APC akan harkar jarida ya sauya sheka
  • Google on RAMIN MUGUNTA: Yadda Boko Haram suka afkawa bam din da suka dana wa Sojojin Najeriya

Fanni

Tweets by PTimesHausa
  • All Homepage Blocks
  • Home
  • Home
  • Main Home

© 2022 JNews - Premium WordPress news & magazine theme by Jegtheme.

No Result
View All Result
  • Labarai
  • Labarai daga Jihohi
  • Wasanni
  • Kiwon Lafiya
  • Nishadi
  • Bidiyo da Hotuna

© 2022 JNews - Premium WordPress news & magazine theme by Jegtheme.