• PREMIUM TIMES |
  • Tallata Hajar ka |
  • Adireshin mu |
  • PTCIJ |
  • Dubawa
Premium Times Hausa
  • Labarai
    • All
    • Duniya
    Samuel Ortom

    Gwamna Ortom ya janye ƙarar da ya maka hadimin sa, wanda ya kayar da shi a zaɓen Sanatan Benuwai, kuma ya roƙi yafiya

    An kara wa ma’aikatan jinya na jihar Yobe albashi

    Akalla mutum 7,806 suka kamu da cutar tarin fuka a tsakanin shekarar 2021 – 2022 a jihar Bauchi

    Iyorchia Ayu ba alheri ba ne, baƙin jinin sa ne ya janyo faɗuwar PDP zaɓen 2023 – Chimaroke Nnamani

    Iyorchia Ayu ba alheri ba ne, baƙin jinin sa ne ya janyo faɗuwar PDP zaɓen 2023 – Chimaroke Nnamani

    Janar Diya, tsohon Mataimakin Janar Abacha ya rasu

    Janar Diya, tsohon Mataimakin Janar Abacha ya rasu

    Kashim Shettima of Borno

    SHARI’AR ZARGIN SHETTIMA YA FITO TAKARA WURI BIYU: Kotu ta kori ƙarar da PDP ta nemi a soke takarar Tinubu da Shettima

    ZAƁEN KANO: Ganduje, Gawuna Garo da APC sun ƙi amincewa da sakamakon zaɓe, sun yi zanga-zanga a Kano

    ZAƁEN KANO: Ganduje, Gawuna Garo da APC sun ƙi amincewa da sakamakon zaɓe, sun yi zanga-zanga a Kano

    Ba ayi zabe a Katsina ba, coge aka yi kuma za mu garzaya Kotu – Lado-Danmarke

    Ba ayi zabe a Katsina ba, coge aka yi kuma za mu garzaya Kotu – Lado-Danmarke

    Hyacinth Alia na APC ya lashe zaben gwamnan jihar Benuwai

    Hyacinth Alia na APC ya lashe zaben gwamnan jihar Benuwai

    Umar Bago na APC ya lashe zaben gwamnan Neja

    Umar Bago na APC ya lashe zaben gwamnan Neja

  • Labarai daga Jihohi
  • Wasanni
    TSOHO MAI RAN ƘARFE: Obasanjo ya zura ƙwallaye uku a wasan sada zumuntar tsoffin ɗaliban sakandare

    TSOHO MAI RAN ƘARFE: Obasanjo ya zura ƙwallaye uku a wasan sada zumuntar tsoffin ɗaliban sakandare

    QATAR 2022: Yadda Croatia, ƙasa mai mutum miliyan 4 ta kori Brazil ƙasa mai mutum miliyan 216

    QATAR 2022: Yadda Croatia, ƙasa mai mutum miliyan 4 ta kori Brazil ƙasa mai mutum miliyan 216

    AMBALIYAR QATAR 2022: Spain ta kori kociya Luis Enrique bayan ta kwashi buhun kunya a hannun Marocco

    AMBALIYAR QATAR 2022: Spain ta kori kociya Luis Enrique bayan ta kwashi buhun kunya a hannun Marocco

    QATAR 2023: Yadda Walid, kociyan Morocco ya rikita duniyar ƙwallon ƙafa cikin watanni 4 kacal

    QATAR 2023: Yadda Walid, kociyan Morocco ya rikita duniyar ƙwallon ƙafa cikin watanni 4 kacal

    QATAR 2022: Dukkan ƙasashen Afrika 4 da su ka taɓa kai wasan kaiwa ga na kusa da na ƙarshe, su na da tauraro a jikin tutocin su

    QATAR 2022: Dukkan ƙasashen Afrika 4 da su ka taɓa kai wasan kaiwa ga na kusa da na ƙarshe, su na da tauraro a jikin tutocin su

    Abubuwan al’ajabi dangane da fatattakar da Morocco ta yi wa Spain daga Qatar 2022

    Abubuwan al’ajabi dangane da fatattakar da Morocco ta yi wa Spain daga Qatar 2022

    QATAR 2022: Ko ƙasashen Afrika za su fidda nahiyar jin kunya a duniyar ‘yan ƙwallo

    QATAR 2022: Ko ƙasashen Afrika za su fidda nahiyar jin kunya a duniyar ‘yan ƙwallo

    DAGARGAZA ARGENTINA: Ƙasar Saudiyya ta ba da hutun kwana Ɗaya a wataya

    DAGARGAZA ARGENTINA: Ƙasar Saudiyya ta ba da hutun kwana Ɗaya a wataya

    QATAR 2022: 2:1: Saudiyya ta kafa tarihin karya gadara da tutiyar buga wasan Agentina 36 a jere babu rashin nasara

    QATAR 2022: 2:1: Saudiyya ta kafa tarihin karya gadara da tutiyar buga wasan Agentina 36 a jere babu rashin nasara

  • Kiwon Lafiya
  • Nishadi
  • Bidiyo da Hotuna
    BIDIYO: Buri da fata na a 2023: Ra’ayoyin jama’a

    BIDIYO: Buri da fata na a 2023: Ra’ayoyin jama’a

    BIDIYO: Ƙogon Al’ajabi, ƙogon Waraka, Ƙogon biyan bukata a jihar Enugu

    BIDIYO: Ƙogon Al’ajabi, ƙogon Waraka, Ƙogon biyan bukata a jihar Enugu

    Mutanen Arewa na da alƙawari da sanin ya kamata, Tinubu za su yi saboda ƙauna da biyayyar da ya nuna wa Buhari – El- Rufai

    Mutanen Arewa na da alƙawari da sanin ya kamata, Tinubu za su yi saboda ƙauna da biyayyar da ya nuna wa Buhari – El- Rufai

    BIDIYO: NAJERIYA @62: Ra’ayoyin ‘yan Najeriya game da mulkin Buhari a tsawon shekaru 7 da suka gabata

    BIDIYO: NAJERIYA @62: Ra’ayoyin ‘yan Najeriya game da mulkin Buhari a tsawon shekaru 7 da suka gabata

    Buhari bai san ƴan ta’adda sun fidda bidiyon da suka ce sai sun sace shi da ni ba sai da na ziyarce shi – El-Rufai

    Buhari bai san ƴan ta’adda sun fidda bidiyon da suka ce sai sun sace shi da ni ba sai da na ziyarce shi – El-Rufai

    Dalilin da ya sa na raɗa wa wasu fitattun gine-gine, da titunan jihar Kaduna sunayen wasu fittattun ƴan asalin jihar

    Dalilin da ya sa na raɗa wa wasu fitattun gine-gine, da titunan jihar Kaduna sunayen wasu fittattun ƴan asalin jihar

    HOTUNA: Ɗan Autan marigayi tsohon sarkin Kano Ado Bayero, Mustapha Ado Bayero, ya auri mata biyu ranar Asabar a  Kano

    HOTUNA: Ɗan Autan marigayi tsohon sarkin Kano Ado Bayero, Mustapha Ado Bayero, ya auri mata biyu ranar Asabar a Kano

    BIDIYO: An yi wa ɗan takarar mu murɗiya a zaɓen fidda gwani na APC a Legas – Masu zanga-zanga

    BIDIYO: An yi wa ɗan takarar mu murɗiya a zaɓen fidda gwani na APC a Legas – Masu zanga-zanga

    KURUNKUS: Malami ya fito takarar gwamnan Kebbi, ya ce jama’ar jihar ne suka tilasta masa ya fito

    KURUNKUS: Malami ya fito takarar gwamnan Kebbi, ya ce jama’ar jihar ne suka tilasta masa ya fito

No Result
View All Result
  • Labarai
    • All
    • Duniya
    Samuel Ortom

    Gwamna Ortom ya janye ƙarar da ya maka hadimin sa, wanda ya kayar da shi a zaɓen Sanatan Benuwai, kuma ya roƙi yafiya

    An kara wa ma’aikatan jinya na jihar Yobe albashi

    Akalla mutum 7,806 suka kamu da cutar tarin fuka a tsakanin shekarar 2021 – 2022 a jihar Bauchi

    Iyorchia Ayu ba alheri ba ne, baƙin jinin sa ne ya janyo faɗuwar PDP zaɓen 2023 – Chimaroke Nnamani

    Iyorchia Ayu ba alheri ba ne, baƙin jinin sa ne ya janyo faɗuwar PDP zaɓen 2023 – Chimaroke Nnamani

    Janar Diya, tsohon Mataimakin Janar Abacha ya rasu

    Janar Diya, tsohon Mataimakin Janar Abacha ya rasu

    Kashim Shettima of Borno

    SHARI’AR ZARGIN SHETTIMA YA FITO TAKARA WURI BIYU: Kotu ta kori ƙarar da PDP ta nemi a soke takarar Tinubu da Shettima

    ZAƁEN KANO: Ganduje, Gawuna Garo da APC sun ƙi amincewa da sakamakon zaɓe, sun yi zanga-zanga a Kano

    ZAƁEN KANO: Ganduje, Gawuna Garo da APC sun ƙi amincewa da sakamakon zaɓe, sun yi zanga-zanga a Kano

    Ba ayi zabe a Katsina ba, coge aka yi kuma za mu garzaya Kotu – Lado-Danmarke

    Ba ayi zabe a Katsina ba, coge aka yi kuma za mu garzaya Kotu – Lado-Danmarke

    Hyacinth Alia na APC ya lashe zaben gwamnan jihar Benuwai

    Hyacinth Alia na APC ya lashe zaben gwamnan jihar Benuwai

    Umar Bago na APC ya lashe zaben gwamnan Neja

    Umar Bago na APC ya lashe zaben gwamnan Neja

  • Labarai daga Jihohi
  • Wasanni
    TSOHO MAI RAN ƘARFE: Obasanjo ya zura ƙwallaye uku a wasan sada zumuntar tsoffin ɗaliban sakandare

    TSOHO MAI RAN ƘARFE: Obasanjo ya zura ƙwallaye uku a wasan sada zumuntar tsoffin ɗaliban sakandare

    QATAR 2022: Yadda Croatia, ƙasa mai mutum miliyan 4 ta kori Brazil ƙasa mai mutum miliyan 216

    QATAR 2022: Yadda Croatia, ƙasa mai mutum miliyan 4 ta kori Brazil ƙasa mai mutum miliyan 216

    AMBALIYAR QATAR 2022: Spain ta kori kociya Luis Enrique bayan ta kwashi buhun kunya a hannun Marocco

    AMBALIYAR QATAR 2022: Spain ta kori kociya Luis Enrique bayan ta kwashi buhun kunya a hannun Marocco

    QATAR 2023: Yadda Walid, kociyan Morocco ya rikita duniyar ƙwallon ƙafa cikin watanni 4 kacal

    QATAR 2023: Yadda Walid, kociyan Morocco ya rikita duniyar ƙwallon ƙafa cikin watanni 4 kacal

    QATAR 2022: Dukkan ƙasashen Afrika 4 da su ka taɓa kai wasan kaiwa ga na kusa da na ƙarshe, su na da tauraro a jikin tutocin su

    QATAR 2022: Dukkan ƙasashen Afrika 4 da su ka taɓa kai wasan kaiwa ga na kusa da na ƙarshe, su na da tauraro a jikin tutocin su

    Abubuwan al’ajabi dangane da fatattakar da Morocco ta yi wa Spain daga Qatar 2022

    Abubuwan al’ajabi dangane da fatattakar da Morocco ta yi wa Spain daga Qatar 2022

    QATAR 2022: Ko ƙasashen Afrika za su fidda nahiyar jin kunya a duniyar ‘yan ƙwallo

    QATAR 2022: Ko ƙasashen Afrika za su fidda nahiyar jin kunya a duniyar ‘yan ƙwallo

    DAGARGAZA ARGENTINA: Ƙasar Saudiyya ta ba da hutun kwana Ɗaya a wataya

    DAGARGAZA ARGENTINA: Ƙasar Saudiyya ta ba da hutun kwana Ɗaya a wataya

    QATAR 2022: 2:1: Saudiyya ta kafa tarihin karya gadara da tutiyar buga wasan Agentina 36 a jere babu rashin nasara

    QATAR 2022: 2:1: Saudiyya ta kafa tarihin karya gadara da tutiyar buga wasan Agentina 36 a jere babu rashin nasara

  • Kiwon Lafiya
  • Nishadi
  • Bidiyo da Hotuna
    BIDIYO: Buri da fata na a 2023: Ra’ayoyin jama’a

    BIDIYO: Buri da fata na a 2023: Ra’ayoyin jama’a

    BIDIYO: Ƙogon Al’ajabi, ƙogon Waraka, Ƙogon biyan bukata a jihar Enugu

    BIDIYO: Ƙogon Al’ajabi, ƙogon Waraka, Ƙogon biyan bukata a jihar Enugu

    Mutanen Arewa na da alƙawari da sanin ya kamata, Tinubu za su yi saboda ƙauna da biyayyar da ya nuna wa Buhari – El- Rufai

    Mutanen Arewa na da alƙawari da sanin ya kamata, Tinubu za su yi saboda ƙauna da biyayyar da ya nuna wa Buhari – El- Rufai

    BIDIYO: NAJERIYA @62: Ra’ayoyin ‘yan Najeriya game da mulkin Buhari a tsawon shekaru 7 da suka gabata

    BIDIYO: NAJERIYA @62: Ra’ayoyin ‘yan Najeriya game da mulkin Buhari a tsawon shekaru 7 da suka gabata

    Buhari bai san ƴan ta’adda sun fidda bidiyon da suka ce sai sun sace shi da ni ba sai da na ziyarce shi – El-Rufai

    Buhari bai san ƴan ta’adda sun fidda bidiyon da suka ce sai sun sace shi da ni ba sai da na ziyarce shi – El-Rufai

    Dalilin da ya sa na raɗa wa wasu fitattun gine-gine, da titunan jihar Kaduna sunayen wasu fittattun ƴan asalin jihar

    Dalilin da ya sa na raɗa wa wasu fitattun gine-gine, da titunan jihar Kaduna sunayen wasu fittattun ƴan asalin jihar

    HOTUNA: Ɗan Autan marigayi tsohon sarkin Kano Ado Bayero, Mustapha Ado Bayero, ya auri mata biyu ranar Asabar a  Kano

    HOTUNA: Ɗan Autan marigayi tsohon sarkin Kano Ado Bayero, Mustapha Ado Bayero, ya auri mata biyu ranar Asabar a Kano

    BIDIYO: An yi wa ɗan takarar mu murɗiya a zaɓen fidda gwani na APC a Legas – Masu zanga-zanga

    BIDIYO: An yi wa ɗan takarar mu murɗiya a zaɓen fidda gwani na APC a Legas – Masu zanga-zanga

    KURUNKUS: Malami ya fito takarar gwamnan Kebbi, ya ce jama’ar jihar ne suka tilasta masa ya fito

    KURUNKUS: Malami ya fito takarar gwamnan Kebbi, ya ce jama’ar jihar ne suka tilasta masa ya fito

No Result
View All Result
Premium Times Hausa
No Result
View All Result

KURI’A, NAIRA KO BINDIGA: Me Zai Yi Tasiri A Zaben Gwamnan Kogi Da Bayelsa?

Ashafa MurnaibyAshafa Murnai
November 15, 2019
in Rahotanni
0
KURI’A, NAIRA KO BINDIGA: Me Zai Yi Tasiri A Zaben Gwamnan Kogi Da Bayelsa?

Bindiga Page

Duk da kokarin da Hukumar Zabe Mai Zaman Kanta ta Kasa (INEC) ke yi wajen kokarin ta gudanar da zabe sahihi, karbabbe kuma mai inganci, hakan bai hana wasu batagari da baragurbin ’yan jagalisar siyasa yin hobbasan dagula al’amurran zabe a kasar nan ba.

Idan za a bi ta karin maganar da Bahaushe ke cewa, ‘Juma’ar da za ta yi kyau, tun daga Laraba ake ganewa’, to kuwa tun ma daga ranar Litinin za a iya yin takoke ko tababa ko shakkun wanye zabukan gwamnonin da za a gudanar gobe Asabar a jihohin Bayelsa da Kogi lami lafiya.

Irin yadda ake yawo da makamai da kuma kai wa jam’iyyun adawa hare-hare a lokutan kamfen, ya nuna cewa manyan siyasar jihohin sun shirya tsaf wajen amfani da wasu hanyoyin cin zabe. Idan ma kuri’a ba ta yi tasiri ba, to makudan kudade ko harsashe ko kafceciyar adda ko wani zandamemen takobi zai yi musu aiki.

Makonni biyu da suka gabata, an yi taron masu ruwa da tsaki tsakanin jam’iyyun da za su fafata zaben gwamna a jihar Bayelsa, tare da Shugaban Hukumar Zabe Mai Zaman Kanta ta Kasa, INEC, Farfesa Mahmood Yakubu da sauran shugabannin jam’iyyu.

Irin yadda taron bai wanye lafiya ba, ya karke da yi wa shugaban INEC buyagi da hargowa, ya sa an tashi daga taron babu shiri, ballantana a rufe taron da addu’a.
Tashe-tashen hankula da suka rika faruwa kan batun takarar a jihar sun kara jefa shakku da tsoro a zukatan jama’a.

Dillancin Kuri’a Daya Kan Naira 500 a Bayelsa Da Kogi

Wani rahoto kuma da wata mashahuriyar Kungiyar Sa-ido Kan Zabe, mai suna YIAGA, ta bayyana cewa masu katin jefa kuri’a a zaben gwamnan Bayelsa da Kogi, sun maida hankali wajen sayen da ’yancin kan kudade kalilan, daga naira 500 zuwa naira 1,000.

Bangaren YIAGA mai sa-ido kan shirye-shiryen zabe, mai suna WTV ne ya fito da wannan bayan ya yi wani kwakkwaran bincike a jihohin guda biyu dukkan su.

Bincike ya kara tabbatar da cewa jam’iyyun siyasa na bi gida-gida su na daukar sunayen masu jefa kuri’a da lambar katin jefa kuri’ar su, ko dai su na ba su kudi domin zabe, ko kuma suna daukar sunayen su, da nufin biyan su naira 500 zuwa naira 1,000 idan sun zabi jam’iyyar su.

A ranar Laraba ne dai Majalisar Dattawa ta amince a bai wa Jihar Kogi zunzurutun kudi har naira bilyan 10.069, matsayin wasu kudade da ta ke bin gwamnatin tarayya bashi, na ayyukan gina wasu titinan gwamnatin tarayya da ta yi.

Wasu sanatocin sun nuna rashin amincewa da bayar da kudin ga Jihar Kogi, bisa tsoron kada a yi amfani da kudaden wajen cin zaben gwamna da za a yi da tsiya ko da tsinin-tsiya.

Yakin Neman Zabe Ko Gwajin Makamai?

Tun ana saura mako daya kafin zabe ake ta fama da rikice-rikice a wurin yakin neman zabe da kuma kai hari kai tsaye a kan wata jam’iyya daga wata jam’iyya a Jihar Kogi.

Dama ita Jihar Kogi ta yi kaurin suna shekara da shekaru wajen rikice-rikicen zabe. Kisa, sara, harbi, banka wuta gobara ta tashi, ko hargitsar rumfunan zabe da cibiyoyin kirga kuri’u, ba karamin aiki ba ne a jihar Kogi.

Na baya-bayan nan shi ne wanda aka kai wa shugabannin jam’iyyar PDP na Shiyyar Sanatan Kabba, wato Kogi ta Yamma, sun sha da kyar a ranar Larabar da ta gabata.

Wasu rikakkun ’yan takifen siyasa ne suka kai mummunan hari, abin da ya kara dagula matsalar tsaro a jihar, kwanaki biyu kafin ranar zabe.

Daga cikin wadanda aka fatattaka har da Joseph Dada, wanda aka ratattaka wa gidan sa da motocin sa ruwan harsasai ratatattata.

Sauran wadanda aka kai wa harin sun hada da Johnson Abejinrin da kuma wani mai suna Obagbayi, wanda shi ma aka ce babban dan jam’iyyar PDP ne a garin Kabba.

Hotunan da suka rika yawo a shafukan kafofin sadarwa sun nuna yadda aka ratattaka wa gine-gine da motoci harsasai. Kuma an ga yadda aka ragargaza gilasan motoci.
Rahotanni daga Jihar Kogi sun tabbatar da yadda ake ta kai wa jam’iyyun adawa munanan hare-hare.

PREMIUM TIMES ta tabbatar da cewa tuni wasu shugabannin jam’iyyun adawa sun kwashe iyalan su daga jihar zuwa wasu jihohin.

Irin yadda ake amfani da makamai a Jihar Kogi ya kara tabbatar da irin mummunar barazanar da zaben Gwamnan Jihar Kogi zai fuskanta.

Domin a ranar Talata ‘yan daba dauke da muggan makamai sun kai wa hedikwatar jam’iyyar SDP a Lokoja hari, suka banka ma ta wuta, har gobara ta lashe hedikwatar.
An kuma kekketa takardun bayanai na gudanarwar ofishin tare da ragargaza wasu kayyaki masu daraja.

Kuma a kan idon jami’an tsaro suka rika cin zarafin ‘yar takarar gwamna a karkashin SDP, Natasha Akpoti. An tabbatar da cewa magoya bayan Gwamna Yahaya Bello ne suka yi wannan aika-aika.

Abin takaici ne kwarai ganin cewa an kai wa Natasha harin ci ma ta zarafi a hedikwatar Hukumar Zabe Mai Zaman Kanta ta Kasa, INEC na Jihar Kogi. Kuma a lokacin an je taro ne har da Sufeto Janar na ‘Yan Sanda, Muhammad Adamu.

Duk da cewa ’yan sanda ba su karyata kai wa Natasha hari da magoya bayan Gwamna Bello suka yi ba, har yau ko mutum daya ba su kama ba.

Dan takarar gwamna a karkashin jam’iyyar GDPN, Dele Williams ya bayyana wa PREMIUM TIMES a cikin wata tattaunawa da jaridar nan ta yi da shi cewa an sha kai wa kwanba din kamfen din sa hari a kwanakin da ya shafe ya na rangaden yakin neman zaben da ya fito takara, wanda za a gudanar ranar Asabar mai zuwa.

Ya ce wasu shugabannin jam’iyyar su ko dai sun fice daga jihar saboda tsoron rasa rayukan su, ko kuma wasun su sun fice da iyalan su daga jihar, saboda tsoron kada a kai wa iyalan na su hari.

“Baya ga cin zarafin mu a lokacin kamfen, har barazanar rasa raina sai da aka yi min.” Inji Williams.

Ya kara da cewa duk da sun kai koke-koken su ga Sufeto Janar na ‘yan sandan kasar nan, har yau ko fara ba a kama ba. Ga shi kuma rashin tsaron sai kara muni ya ke yi a daidai lokacin da ranar zaben ke kara gabatowa.

Sai dai kuma Sakataren Jam’iyyar APC na Jihar Kogi, Jibrin Abu, ya shaida wa PREMIUM TIMES cewa bai kamata a rika ta’allaka rikicin da magoya bayan APC ba, saboda magoya bayan jam’iyyar a cewar sa, masu bin doka da oda ne.

Kisan Mutum Shida A Bayelsa Tun Kafin Ranar Zabe

Harin da aka kai wa mambobin jam’iyyar PDP a garin Ogbolomabiri-Nembe, wanda ya yi sanadiyyar kisan mutane shida, ciki har da ma’aikacin gidan talbijin wata jarida mallakar jihar, mai suna Simon ya sa dan takarar jam’iyyar PDP a zaben na gwamnan Jihar Bayelsa, Sanata Douye Diri, ya yi kira da a sa dokar-tabaci a yankunan da ake tashe-tashen hankulan siyasa a dalilin wannan zabe na gwamna.

Diri ya bayyana shakkun yadda za a iya barin INEC har ta gudanar da zabe a cikin adalci, sahihi, ingantacce, kuma karbabbe a wadannan yankuna da ake rikicin siyasa.

Dan takarar ya kara da cewa matsawar jami’an tsaro ba su dauki kwakkwaran mataki a yankin garuruwan Bassambiri da Ogbolomabiri da Nembe ba, to harigido kawai za a yi, ba za a bar jami’an INEC su yi zaben da ya dace ba.

Kamar wasu ‘yan siyasa a jihar Kogi, shi ma Diri ya ce wasu ‘yan siyasar yankin Nembe da ke Bayelsa, tuni sun washe iyalan su daga yankin, saboda tsoron yadda za ta kasance a lokacin zaben.

Tags: Dele WilliamsGDPNINECJibrin AbuJohnson AbejinrinKabbaKogiLokojaMotociNajeriyaNatasha AkpotiObagbayiOgbolomabiri-NembePREMIUM TIMESSDPWTVYIAGA
Previous Post

ZABEN KOGI: Gwagwagwar Ha-maza-ha-mata

Next Post

ZABEN BAYELSA: Iya Ruwa Fidda Kai, ba a zabe a yankin Ijaw – Gwamna Seriake

Next Post
ZABEN BAYELSA: Iya Ruwa Fidda Kai, ba a zabe a yankin Ijaw – Gwamna Seriake

ZABEN BAYELSA: Iya Ruwa Fidda Kai, ba a zabe a yankin Ijaw - Gwamna Seriake

Binciko

No Result
View All Result
Karanta

Ramadan Kareem AD

Sabbin Labarai

  • ZAƁEN GWAMNAN KANO: Gawuna, ɗan takarar APC ya rungumi ƙaddara, ya taya Abba Gida-gida na NNPP murna
  • Shirye-shiryen miƙa mulki sun kankama gadan-gadan – Sakataren Gwamnatin Tarayya
  • ZARGIN MALLAKAR GIDAJE 14: EFCC ta ɗaura igiya a ƙugun Gwamna Yahaya Bello, ta fara wasan-kura da shi a cikin kotu
  • Idan gwamnati ta dakatar da tallafin mai ‘Subsidy’ za rika siyan litar mai N400 a Najeriya – PENGASSAN
  • INEC za ta yi zaɓukan da ba su kammalu ba a ranar 15 ga Afrilu

Abinda masu karatu ke fadi

  • auto verkopen on ZAMFARA: Mahara sun gudu sun bar bindigar harbo jiragen sama a dajin Gumi da Bukkuyum -Inji ‘Yan Sanda
  • Laser-Haarentfernung mit hygienischen Bedingungen und aktuellen Gesundheitsstandards in der Türkei on An yi min murɗiya ne a zaɓen APC, ban yarda ba sai an sake zaɓe – Korafin Bashir Ahmad
  • Call Girls Sehore on Ƙungiya ta yi kira ga gwamnati ta ware kuɗaɗe domin samar da dabarun bada tazarar Iyali
  • buy aged stripe account on Hukumar NBC ta gayyaci mai gabatar da shirin ‘Berekete’, bayan macen da ta kona gashin kan yarinya barkatai, ta sha mari barkatai a hannun sa
  • research and survey on Gwamnan Edo ya bijire wa umarnin kotu, ya ce sai mai shaidar rigakafin korona zai yi sallar jam’i a masallaci

Fanni

Tweets by PTimesHausa
  • All Homepage Blocks
  • Home
  • Home
  • Main Home

© 2023 JNews - Premium WordPress news & magazine theme by Jegtheme.

No Result
View All Result
  • Labarai
  • Labarai daga Jihohi
  • Wasanni
  • Kiwon Lafiya
  • Nishadi
  • Bidiyo da Hotuna

© 2023 JNews - Premium WordPress news & magazine theme by Jegtheme.