• PREMIUM TIMES |
  • Tallata Hajar ka |
  • Adireshin mu |
  • PTCIJ |
  • Dubawa
Premium Times Hausa
  • Labarai
    • All
    • Duniya
    Gumi yayi kakkausar jan kunne ga waɗanda suka kashe Deborah, ya ce ba hurumin su bane yanke hukuncin kisa don an zagi Annabi SAW

    Gumi yayi kakkausar jan kunne ga waɗanda suka kashe Deborah, ya ce ba hurumin su bane yanke hukuncin kisa don an zagi Annabi SAW

    Ba ni da ra’ayin takarar shugaban kasa, lokacin da aka zabe ni gwamnan Kaduna gashin kai na baki wul yanzu duk furfura – El-Rufai

    KALAMAN ƁATANCI GA ANNABI: Duk wanda ya yi zanga-zangar addini a Kaduna zai ɗanɗana kuɗar sa – Gargaɗin El-Rufa’i

    KURUNKUS: Malami ya fito takarar gwamnan Kebbi, ya ce jama’ar jihar ne suka tilasta masa ya fito

    Malami ya janye daga takarar gwamnan Kebbi duk da kurin da ya rika yi wai jama’a suka tilasta shi ya fito

    Chris Ngige

    Ngige ya janye takarar shugaban ƙasa, ya zaɓi ci gaba da zama ministan Buhari

    ZAƁEN 2023: APC za ta iya faɗuwa zaɓe idan ba ta tashi tsaye ba -Buhari

    ALAMOMIN WATSEWAR ƊAURIN TSINTSIYA A KANO: Mataimakin Kakakin Majalisa ya fice daga APC, ya koma PDP

    Ƴan Tiwita sun ce ba za su zaɓi Atiku ba saboda ya goge sakon yin tir da kisan Deborah da ta yi Ɓatanci ga Annabi

    Ƴan Tiwita sun ce ba za su zaɓi Atiku ba saboda ya goge sakon yin tir da kisan Deborah da ta yi Ɓatanci ga Annabi

    ƁATANCI GA MANZON ALLAH: Gwamnatin Sokoto ta rufe kwalejin Ilmi na Shehu Shagari

    ƁATANCI GA MANZON ALLAH: Gwamnatin Sokoto ta rufe kwalejin Ilmi na Shehu Shagari

    ‘Kowa Ya koma Gona’, amsar Buhari da aka ce masa bai taɓuka komai a bunƙasa tattalin arziki ba

    Buhari ya umurci Gwamnan CBN, Emefiele da jami’an gwamnati da ke takarar kujerun siyasa su ajiye aiki

    gunmen

    ‘Yan bindiga sun saki faston cocin Katolika da suka sace bayan an biya miliyoyin naira kuɗin fansa

  • Labarai daga Jihohi
  • Wasanni
    CHAMPIONS LEAGUE: Ko dai tsinuwar Yaya Toure ta yi tasiri kan Pep Guardiola?

    CHAMPIONS LEAGUE: Ko dai tsinuwar Yaya Toure ta yi tasiri kan Pep Guardiola?

    PILLARS SUN KIRA RUWA: Daga yanzu a Abuja za su rika wasan gida kuma an zaftare musu maki 3

    PILLARS SUN KIRA RUWA: Daga yanzu a Abuja za su rika wasan gida kuma an zaftare musu maki 3

    Yadda Kanawa suka yi ragaraga da motar ƴan  Katsina United saboda Pillars ta buga kunnen doki a Kano

    Yadda Kanawa suka yi ragaraga da motar ƴan Katsina United saboda Pillars ta buga kunnen doki a Kano

    GHANA vs NAJERIYA: Ko Najeriya za ta kauce wa ɗauko buhun kunya na 26 a hannun ‘Black Stars’?

    GHANA vs NAJERIYA: Ko Najeriya za ta kauce wa ɗauko buhun kunya na 26 a hannun ‘Black Stars’?

    Barcelona ta yi wa Madrid dukan kabarin kishiya, ba sani ba sabo ta zura mata kwallaye 4 babu ko ɗaya

    Barcelona ta yi wa Madrid dukan kabarin kishiya, ba sani ba sabo ta zura mata kwallaye 4 babu ko ɗaya

    ‘CHAMPIONS LEAGUE’: Yadda Benzama ya ceto Madrid daga rijiya gaba dubu, ya kori PSG kuma ya dawo da martabar sa a duniyar ƙwallo

    ‘CHAMPIONS LEAGUE’: Yadda Benzama ya ceto Madrid daga rijiya gaba dubu, ya kori PSG kuma ya dawo da martabar sa a duniyar ƙwallo

    YAƘIN UKRANIYA YA CI ƘUNGIYAR CHELSEA: ‘Zan sayar da kulob ɗin na sadaukar da kuɗin ga tallafin waɗanda yaƙin Ukraniya ya kassara’ -Abramovich, mai ƙungiyar kuma ɗan asalin Rasha

    YAƘIN UKRANIYA YA CI ƘUNGIYAR CHELSEA: ‘Zan sayar da kulob ɗin na sadaukar da kuɗin ga tallafin waɗanda yaƙin Ukraniya ya kassara’ -Abramovich, mai ƙungiyar kuma ɗan asalin Rasha

    RASHA: FIFA da UEFA sun dakatar da ƙungiyoyin Rasha buga wasannin ƙwallon Turai da duniya baki ɗaya

    RASHA: FIFA da UEFA sun dakatar da ƙungiyoyin Rasha buga wasannin ƙwallon Turai da duniya baki ɗaya

    KYAUTAR NAIRA MILIYAN 2: Allah ya saka wa Ahmed Musa, ina kira ga ‘yan wasa na yanzu su yi tattali don gaba – Obiekwue

    KYAUTAR NAIRA MILIYAN 2: Allah ya saka wa Ahmed Musa, ina kira ga ‘yan wasa na yanzu su yi tattali don gaba – Obiekwue

  • Kiwon Lafiya
  • Nishadi
  • Bidiyo da Hotuna
    KURUNKUS: Malami ya fito takarar gwamnan Kebbi, ya ce jama’ar jihar ne suka tilasta masa ya fito

    KURUNKUS: Malami ya fito takarar gwamnan Kebbi, ya ce jama’ar jihar ne suka tilasta masa ya fito

    2023: Ɗan takarar shugaban kasa, Rotimi Amaechi ya ziyarci masarautar Dutse

    2023: Ɗan takarar shugaban kasa, Rotimi Amaechi ya ziyarci masarautar Dutse

    LABARI CIKIN HOTUNA: Yadda ƴaƴan jam’iyyar APC da dubban mutanen Kaduna suka yi wa Sanata Uba Sani goma ta arziki

    LABARI CIKIN HOTUNA: Yadda ƴaƴan jam’iyyar APC da dubban mutanen Kaduna suka yi wa Sanata Uba Sani goma ta arziki

    BIDIYO: Shin zaka iya zama da mai dauke da cutar Kanjamau? – Ra’ayoyin mutane

    BIDIYO: Shin zaka iya zama da mai dauke da cutar Kanjamau? – Ra’ayoyin mutane

    Dalilin da ya sa muka yi tattaki har Dubai domin taya Aisha Buhari murnar zagayowar ranar haihuwar ta – Matan Gwamnonin Najeriya

    Dalilin da ya sa muka yi tattaki har Dubai domin taya Aisha Buhari murnar zagayowar ranar haihuwar ta – Matan Gwamnonin Najeriya

    BIDIYO: Yadda ‘yan bindiga suka rika jibga ta kafin a biya naira 50,000 kudin fansa – Dattijo Saidu Dabo

    BIDIYO: Yadda ‘yan bindiga suka rika jibga ta kafin a biya naira 50,000 kudin fansa – Dattijo Saidu Dabo

    ‘Yan mata marasa aure sun fi matan aure amfani da magungunan takaita Iyali – Ma’aikatar Lafiya

    ‘Yan mata marasa aure sun fi matan aure amfani da magungunan takaita Iyali – Ma’aikatar Lafiya

    BIDIYO: Kwalaben ruwan maganin rigakafin Korona sama da Miliyan daya da aka lalata a Abuja saboda sun gama aiki kafin a dirka wa ‘yan Najeriya

    BIDIYO: Kwalaben ruwan maganin rigakafin Korona sama da Miliyan daya da aka lalata a Abuja saboda sun gama aiki kafin a dirka wa ‘yan Najeriya

    BIDIYO: RIKICIN BILLIRI: Yadda muka rasa ‘yan uwa da dukiyoyin mu a rikicin sarauta – Galadiman Tangale

    BIDIYO: RIKICIN BILLIRI: Yadda muka rasa ‘yan uwa da dukiyoyin mu a rikicin sarauta – Galadiman Tangale

No Result
View All Result
  • Labarai
    • All
    • Duniya
    Gumi yayi kakkausar jan kunne ga waɗanda suka kashe Deborah, ya ce ba hurumin su bane yanke hukuncin kisa don an zagi Annabi SAW

    Gumi yayi kakkausar jan kunne ga waɗanda suka kashe Deborah, ya ce ba hurumin su bane yanke hukuncin kisa don an zagi Annabi SAW

    Ba ni da ra’ayin takarar shugaban kasa, lokacin da aka zabe ni gwamnan Kaduna gashin kai na baki wul yanzu duk furfura – El-Rufai

    KALAMAN ƁATANCI GA ANNABI: Duk wanda ya yi zanga-zangar addini a Kaduna zai ɗanɗana kuɗar sa – Gargaɗin El-Rufa’i

    KURUNKUS: Malami ya fito takarar gwamnan Kebbi, ya ce jama’ar jihar ne suka tilasta masa ya fito

    Malami ya janye daga takarar gwamnan Kebbi duk da kurin da ya rika yi wai jama’a suka tilasta shi ya fito

    Chris Ngige

    Ngige ya janye takarar shugaban ƙasa, ya zaɓi ci gaba da zama ministan Buhari

    ZAƁEN 2023: APC za ta iya faɗuwa zaɓe idan ba ta tashi tsaye ba -Buhari

    ALAMOMIN WATSEWAR ƊAURIN TSINTSIYA A KANO: Mataimakin Kakakin Majalisa ya fice daga APC, ya koma PDP

    Ƴan Tiwita sun ce ba za su zaɓi Atiku ba saboda ya goge sakon yin tir da kisan Deborah da ta yi Ɓatanci ga Annabi

    Ƴan Tiwita sun ce ba za su zaɓi Atiku ba saboda ya goge sakon yin tir da kisan Deborah da ta yi Ɓatanci ga Annabi

    ƁATANCI GA MANZON ALLAH: Gwamnatin Sokoto ta rufe kwalejin Ilmi na Shehu Shagari

    ƁATANCI GA MANZON ALLAH: Gwamnatin Sokoto ta rufe kwalejin Ilmi na Shehu Shagari

    ‘Kowa Ya koma Gona’, amsar Buhari da aka ce masa bai taɓuka komai a bunƙasa tattalin arziki ba

    Buhari ya umurci Gwamnan CBN, Emefiele da jami’an gwamnati da ke takarar kujerun siyasa su ajiye aiki

    gunmen

    ‘Yan bindiga sun saki faston cocin Katolika da suka sace bayan an biya miliyoyin naira kuɗin fansa

  • Labarai daga Jihohi
  • Wasanni
    CHAMPIONS LEAGUE: Ko dai tsinuwar Yaya Toure ta yi tasiri kan Pep Guardiola?

    CHAMPIONS LEAGUE: Ko dai tsinuwar Yaya Toure ta yi tasiri kan Pep Guardiola?

    PILLARS SUN KIRA RUWA: Daga yanzu a Abuja za su rika wasan gida kuma an zaftare musu maki 3

    PILLARS SUN KIRA RUWA: Daga yanzu a Abuja za su rika wasan gida kuma an zaftare musu maki 3

    Yadda Kanawa suka yi ragaraga da motar ƴan  Katsina United saboda Pillars ta buga kunnen doki a Kano

    Yadda Kanawa suka yi ragaraga da motar ƴan Katsina United saboda Pillars ta buga kunnen doki a Kano

    GHANA vs NAJERIYA: Ko Najeriya za ta kauce wa ɗauko buhun kunya na 26 a hannun ‘Black Stars’?

    GHANA vs NAJERIYA: Ko Najeriya za ta kauce wa ɗauko buhun kunya na 26 a hannun ‘Black Stars’?

    Barcelona ta yi wa Madrid dukan kabarin kishiya, ba sani ba sabo ta zura mata kwallaye 4 babu ko ɗaya

    Barcelona ta yi wa Madrid dukan kabarin kishiya, ba sani ba sabo ta zura mata kwallaye 4 babu ko ɗaya

    ‘CHAMPIONS LEAGUE’: Yadda Benzama ya ceto Madrid daga rijiya gaba dubu, ya kori PSG kuma ya dawo da martabar sa a duniyar ƙwallo

    ‘CHAMPIONS LEAGUE’: Yadda Benzama ya ceto Madrid daga rijiya gaba dubu, ya kori PSG kuma ya dawo da martabar sa a duniyar ƙwallo

    YAƘIN UKRANIYA YA CI ƘUNGIYAR CHELSEA: ‘Zan sayar da kulob ɗin na sadaukar da kuɗin ga tallafin waɗanda yaƙin Ukraniya ya kassara’ -Abramovich, mai ƙungiyar kuma ɗan asalin Rasha

    YAƘIN UKRANIYA YA CI ƘUNGIYAR CHELSEA: ‘Zan sayar da kulob ɗin na sadaukar da kuɗin ga tallafin waɗanda yaƙin Ukraniya ya kassara’ -Abramovich, mai ƙungiyar kuma ɗan asalin Rasha

    RASHA: FIFA da UEFA sun dakatar da ƙungiyoyin Rasha buga wasannin ƙwallon Turai da duniya baki ɗaya

    RASHA: FIFA da UEFA sun dakatar da ƙungiyoyin Rasha buga wasannin ƙwallon Turai da duniya baki ɗaya

    KYAUTAR NAIRA MILIYAN 2: Allah ya saka wa Ahmed Musa, ina kira ga ‘yan wasa na yanzu su yi tattali don gaba – Obiekwue

    KYAUTAR NAIRA MILIYAN 2: Allah ya saka wa Ahmed Musa, ina kira ga ‘yan wasa na yanzu su yi tattali don gaba – Obiekwue

  • Kiwon Lafiya
  • Nishadi
  • Bidiyo da Hotuna
    KURUNKUS: Malami ya fito takarar gwamnan Kebbi, ya ce jama’ar jihar ne suka tilasta masa ya fito

    KURUNKUS: Malami ya fito takarar gwamnan Kebbi, ya ce jama’ar jihar ne suka tilasta masa ya fito

    2023: Ɗan takarar shugaban kasa, Rotimi Amaechi ya ziyarci masarautar Dutse

    2023: Ɗan takarar shugaban kasa, Rotimi Amaechi ya ziyarci masarautar Dutse

    LABARI CIKIN HOTUNA: Yadda ƴaƴan jam’iyyar APC da dubban mutanen Kaduna suka yi wa Sanata Uba Sani goma ta arziki

    LABARI CIKIN HOTUNA: Yadda ƴaƴan jam’iyyar APC da dubban mutanen Kaduna suka yi wa Sanata Uba Sani goma ta arziki

    BIDIYO: Shin zaka iya zama da mai dauke da cutar Kanjamau? – Ra’ayoyin mutane

    BIDIYO: Shin zaka iya zama da mai dauke da cutar Kanjamau? – Ra’ayoyin mutane

    Dalilin da ya sa muka yi tattaki har Dubai domin taya Aisha Buhari murnar zagayowar ranar haihuwar ta – Matan Gwamnonin Najeriya

    Dalilin da ya sa muka yi tattaki har Dubai domin taya Aisha Buhari murnar zagayowar ranar haihuwar ta – Matan Gwamnonin Najeriya

    BIDIYO: Yadda ‘yan bindiga suka rika jibga ta kafin a biya naira 50,000 kudin fansa – Dattijo Saidu Dabo

    BIDIYO: Yadda ‘yan bindiga suka rika jibga ta kafin a biya naira 50,000 kudin fansa – Dattijo Saidu Dabo

    ‘Yan mata marasa aure sun fi matan aure amfani da magungunan takaita Iyali – Ma’aikatar Lafiya

    ‘Yan mata marasa aure sun fi matan aure amfani da magungunan takaita Iyali – Ma’aikatar Lafiya

    BIDIYO: Kwalaben ruwan maganin rigakafin Korona sama da Miliyan daya da aka lalata a Abuja saboda sun gama aiki kafin a dirka wa ‘yan Najeriya

    BIDIYO: Kwalaben ruwan maganin rigakafin Korona sama da Miliyan daya da aka lalata a Abuja saboda sun gama aiki kafin a dirka wa ‘yan Najeriya

    BIDIYO: RIKICIN BILLIRI: Yadda muka rasa ‘yan uwa da dukiyoyin mu a rikicin sarauta – Galadiman Tangale

    BIDIYO: RIKICIN BILLIRI: Yadda muka rasa ‘yan uwa da dukiyoyin mu a rikicin sarauta – Galadiman Tangale

No Result
View All Result
Premium Times Hausa
No Result
View All Result

KURI’A, NAIRA KO BINDIGA: Me Zai Yi Tasiri A Zaben Gwamnan Kogi Da Bayelsa?

Ashafa MurnaibyAshafa Murnai
November 15, 2019
in Rahotanni
0
KURI’A, NAIRA KO BINDIGA: Me Zai Yi Tasiri A Zaben Gwamnan Kogi Da Bayelsa?

Bindiga Page

Duk da kokarin da Hukumar Zabe Mai Zaman Kanta ta Kasa (INEC) ke yi wajen kokarin ta gudanar da zabe sahihi, karbabbe kuma mai inganci, hakan bai hana wasu batagari da baragurbin ’yan jagalisar siyasa yin hobbasan dagula al’amurran zabe a kasar nan ba.

Idan za a bi ta karin maganar da Bahaushe ke cewa, ‘Juma’ar da za ta yi kyau, tun daga Laraba ake ganewa’, to kuwa tun ma daga ranar Litinin za a iya yin takoke ko tababa ko shakkun wanye zabukan gwamnonin da za a gudanar gobe Asabar a jihohin Bayelsa da Kogi lami lafiya.

Irin yadda ake yawo da makamai da kuma kai wa jam’iyyun adawa hare-hare a lokutan kamfen, ya nuna cewa manyan siyasar jihohin sun shirya tsaf wajen amfani da wasu hanyoyin cin zabe. Idan ma kuri’a ba ta yi tasiri ba, to makudan kudade ko harsashe ko kafceciyar adda ko wani zandamemen takobi zai yi musu aiki.

Makonni biyu da suka gabata, an yi taron masu ruwa da tsaki tsakanin jam’iyyun da za su fafata zaben gwamna a jihar Bayelsa, tare da Shugaban Hukumar Zabe Mai Zaman Kanta ta Kasa, INEC, Farfesa Mahmood Yakubu da sauran shugabannin jam’iyyu.

Irin yadda taron bai wanye lafiya ba, ya karke da yi wa shugaban INEC buyagi da hargowa, ya sa an tashi daga taron babu shiri, ballantana a rufe taron da addu’a.
Tashe-tashen hankula da suka rika faruwa kan batun takarar a jihar sun kara jefa shakku da tsoro a zukatan jama’a.

Dillancin Kuri’a Daya Kan Naira 500 a Bayelsa Da Kogi

Wani rahoto kuma da wata mashahuriyar Kungiyar Sa-ido Kan Zabe, mai suna YIAGA, ta bayyana cewa masu katin jefa kuri’a a zaben gwamnan Bayelsa da Kogi, sun maida hankali wajen sayen da ’yancin kan kudade kalilan, daga naira 500 zuwa naira 1,000.

Bangaren YIAGA mai sa-ido kan shirye-shiryen zabe, mai suna WTV ne ya fito da wannan bayan ya yi wani kwakkwaran bincike a jihohin guda biyu dukkan su.

Bincike ya kara tabbatar da cewa jam’iyyun siyasa na bi gida-gida su na daukar sunayen masu jefa kuri’a da lambar katin jefa kuri’ar su, ko dai su na ba su kudi domin zabe, ko kuma suna daukar sunayen su, da nufin biyan su naira 500 zuwa naira 1,000 idan sun zabi jam’iyyar su.

A ranar Laraba ne dai Majalisar Dattawa ta amince a bai wa Jihar Kogi zunzurutun kudi har naira bilyan 10.069, matsayin wasu kudade da ta ke bin gwamnatin tarayya bashi, na ayyukan gina wasu titinan gwamnatin tarayya da ta yi.

Wasu sanatocin sun nuna rashin amincewa da bayar da kudin ga Jihar Kogi, bisa tsoron kada a yi amfani da kudaden wajen cin zaben gwamna da za a yi da tsiya ko da tsinin-tsiya.

Yakin Neman Zabe Ko Gwajin Makamai?

Tun ana saura mako daya kafin zabe ake ta fama da rikice-rikice a wurin yakin neman zabe da kuma kai hari kai tsaye a kan wata jam’iyya daga wata jam’iyya a Jihar Kogi.

Dama ita Jihar Kogi ta yi kaurin suna shekara da shekaru wajen rikice-rikicen zabe. Kisa, sara, harbi, banka wuta gobara ta tashi, ko hargitsar rumfunan zabe da cibiyoyin kirga kuri’u, ba karamin aiki ba ne a jihar Kogi.

Na baya-bayan nan shi ne wanda aka kai wa shugabannin jam’iyyar PDP na Shiyyar Sanatan Kabba, wato Kogi ta Yamma, sun sha da kyar a ranar Larabar da ta gabata.

Wasu rikakkun ’yan takifen siyasa ne suka kai mummunan hari, abin da ya kara dagula matsalar tsaro a jihar, kwanaki biyu kafin ranar zabe.

Daga cikin wadanda aka fatattaka har da Joseph Dada, wanda aka ratattaka wa gidan sa da motocin sa ruwan harsasai ratatattata.

Sauran wadanda aka kai wa harin sun hada da Johnson Abejinrin da kuma wani mai suna Obagbayi, wanda shi ma aka ce babban dan jam’iyyar PDP ne a garin Kabba.

Hotunan da suka rika yawo a shafukan kafofin sadarwa sun nuna yadda aka ratattaka wa gine-gine da motoci harsasai. Kuma an ga yadda aka ragargaza gilasan motoci.
Rahotanni daga Jihar Kogi sun tabbatar da yadda ake ta kai wa jam’iyyun adawa munanan hare-hare.

PREMIUM TIMES ta tabbatar da cewa tuni wasu shugabannin jam’iyyun adawa sun kwashe iyalan su daga jihar zuwa wasu jihohin.

Irin yadda ake amfani da makamai a Jihar Kogi ya kara tabbatar da irin mummunar barazanar da zaben Gwamnan Jihar Kogi zai fuskanta.

Domin a ranar Talata ‘yan daba dauke da muggan makamai sun kai wa hedikwatar jam’iyyar SDP a Lokoja hari, suka banka ma ta wuta, har gobara ta lashe hedikwatar.
An kuma kekketa takardun bayanai na gudanarwar ofishin tare da ragargaza wasu kayyaki masu daraja.

Kuma a kan idon jami’an tsaro suka rika cin zarafin ‘yar takarar gwamna a karkashin SDP, Natasha Akpoti. An tabbatar da cewa magoya bayan Gwamna Yahaya Bello ne suka yi wannan aika-aika.

Abin takaici ne kwarai ganin cewa an kai wa Natasha harin ci ma ta zarafi a hedikwatar Hukumar Zabe Mai Zaman Kanta ta Kasa, INEC na Jihar Kogi. Kuma a lokacin an je taro ne har da Sufeto Janar na ‘Yan Sanda, Muhammad Adamu.

Duk da cewa ’yan sanda ba su karyata kai wa Natasha hari da magoya bayan Gwamna Bello suka yi ba, har yau ko mutum daya ba su kama ba.

Dan takarar gwamna a karkashin jam’iyyar GDPN, Dele Williams ya bayyana wa PREMIUM TIMES a cikin wata tattaunawa da jaridar nan ta yi da shi cewa an sha kai wa kwanba din kamfen din sa hari a kwanakin da ya shafe ya na rangaden yakin neman zaben da ya fito takara, wanda za a gudanar ranar Asabar mai zuwa.

Ya ce wasu shugabannin jam’iyyar su ko dai sun fice daga jihar saboda tsoron rasa rayukan su, ko kuma wasun su sun fice da iyalan su daga jihar, saboda tsoron kada a kai wa iyalan na su hari.

“Baya ga cin zarafin mu a lokacin kamfen, har barazanar rasa raina sai da aka yi min.” Inji Williams.

Ya kara da cewa duk da sun kai koke-koken su ga Sufeto Janar na ‘yan sandan kasar nan, har yau ko fara ba a kama ba. Ga shi kuma rashin tsaron sai kara muni ya ke yi a daidai lokacin da ranar zaben ke kara gabatowa.

Sai dai kuma Sakataren Jam’iyyar APC na Jihar Kogi, Jibrin Abu, ya shaida wa PREMIUM TIMES cewa bai kamata a rika ta’allaka rikicin da magoya bayan APC ba, saboda magoya bayan jam’iyyar a cewar sa, masu bin doka da oda ne.

Kisan Mutum Shida A Bayelsa Tun Kafin Ranar Zabe

Harin da aka kai wa mambobin jam’iyyar PDP a garin Ogbolomabiri-Nembe, wanda ya yi sanadiyyar kisan mutane shida, ciki har da ma’aikacin gidan talbijin wata jarida mallakar jihar, mai suna Simon ya sa dan takarar jam’iyyar PDP a zaben na gwamnan Jihar Bayelsa, Sanata Douye Diri, ya yi kira da a sa dokar-tabaci a yankunan da ake tashe-tashen hankulan siyasa a dalilin wannan zabe na gwamna.

Diri ya bayyana shakkun yadda za a iya barin INEC har ta gudanar da zabe a cikin adalci, sahihi, ingantacce, kuma karbabbe a wadannan yankuna da ake rikicin siyasa.

Dan takarar ya kara da cewa matsawar jami’an tsaro ba su dauki kwakkwaran mataki a yankin garuruwan Bassambiri da Ogbolomabiri da Nembe ba, to harigido kawai za a yi, ba za a bar jami’an INEC su yi zaben da ya dace ba.

Kamar wasu ‘yan siyasa a jihar Kogi, shi ma Diri ya ce wasu ‘yan siyasar yankin Nembe da ke Bayelsa, tuni sun washe iyalan su daga yankin, saboda tsoron yadda za ta kasance a lokacin zaben.

Tags: Dele WilliamsGDPNINECJibrin AbuJohnson AbejinrinKabbaKogiLokojaMotociNajeriyaNatasha AkpotiObagbayiOgbolomabiri-NembePREMIUM TIMESSDPWTVYIAGA
Previous Post

ZABEN KOGI: Gwagwagwar Ha-maza-ha-mata

Next Post

ZABEN BAYELSA: Iya Ruwa Fidda Kai, ba a zabe a yankin Ijaw – Gwamna Seriake

Next Post
ZABEN BAYELSA: Iya Ruwa Fidda Kai, ba a zabe a yankin Ijaw – Gwamna Seriake

ZABEN BAYELSA: Iya Ruwa Fidda Kai, ba a zabe a yankin Ijaw - Gwamna Seriake

Binciko

No Result
View All Result
Karanta

Ramadan Kareem AD

Sabbin Labarai

  • JA-IN-JA KAN SABUWAR DOKAR ZAƁE: Buhari da Minista Malami sun maka Majalisar Tarayya Kotun Ƙoli saboda fatawar Sashen 84(12) na Sabuwar Dokar Zaɓe
  • DA ZAFI-ZAFI KAN BUGI ƘARFE: Mulkin Buhari bai kawo sauƙi ba, saboda ya kewaye kan sa da maƙaryata da ‘yan-amshin-Shata – Bala Gwamnan Bauchi
  • KANO: Ba ruwan Ganduje da takarar sanatan da zan yi kuma ba zan janye wa Shekarau ba-Sanata Lado
  • APC: WAKILAN KADUNA SUN YI BAKI BIYU: ‘Ba za mu yi Tinubu ba, Amaechi za mu yi yanzu’
  • FARMAKIN JIRGIN ƘASA: ‘Yan ta’adda sun saki ɗaya mai cikin saboda tausayin laulayin da ta ke yi

Abinda masu karatu ke fadi

  • Google on Masarautar Kano: Hassada Ta Sa Wasu Na Neman Wofintar Da Kokarin Su Danfodiyo! Daga Imam Murtadha Gusau
  • Kuşburnu Çekirdek Yağı on Dalilin da ya sa muka yi sallar Idi ranar Laraba a Bauchi, muka ki bin sanarwar Sarkin musulmi – Sheikh Dahiru Bauchi
  • Google on HARKALLAR BILIYAN 3.6: Ba nine Balan da ke jerin sunayen masu mallakin kamfanin Adda ba – Gwamna Bala
  • Google on SIYASAR ZAMFARA : Maitaimakawa tsohon dan takarar gwamna a APC akan harkar jarida ya sauya sheka
  • Google on RAMIN MUGUNTA: Yadda Boko Haram suka afkawa bam din da suka dana wa Sojojin Najeriya

Fanni

Tweets by PTimesHausa
  • All Homepage Blocks
  • Home
  • Home
  • Main Home

© 2022 JNews - Premium WordPress news & magazine theme by Jegtheme.

No Result
View All Result
  • Labarai
  • Labarai daga Jihohi
  • Wasanni
  • Kiwon Lafiya
  • Nishadi
  • Bidiyo da Hotuna

© 2022 JNews - Premium WordPress news & magazine theme by Jegtheme.