• PREMIUM TIMES |
  • Tallata Hajar ka |
  • Adireshin mu |
  • PTCIJ |
  • Dubawa
Premium Times Hausa
  • Labarai
    • All
    • Duniya
    HANYAR DAMATURU ZUWA BIU: Yadda matafiya ke cin kwakwa Tsawon shekaru 9 an kasa kammala gyaran titin kilomita 125

    HANYAR DAMATURU ZUWA BIU: Yadda matafiya ke cin kwakwa Tsawon shekaru 9 an kasa kammala gyaran titin kilomita 125

    Kotu ta kwato maka-makan gidaje 48 a hannun tsohuwar Shugabar Hukumar NSITF

    KARKATAR DA NAIRA MILIYAN 289: EFCC ta gurfanar da wasu jami’an gwamnatin Katsina a kotu

    Gwamna Uba Sani ne ya yi  Ruwa ya yi Tsaki a takara ta ba mahaifina El-Rufai ba – Bello El-Rufai

    Gwamna Uba Sani ne ya yi Ruwa ya yi Tsaki a takara ta ba mahaifina El-Rufai ba – Bello El-Rufai

    FALLASA RUFA-RUFAR HADI SIRIKA: Majalisar Tarayya ta nemi Gwamnatin Tarayya ta dakatar da Nigeria Air

    FALLASA RUFA-RUFAR HADI SIRIKA: Majalisar Tarayya ta nemi Gwamnatin Tarayya ta dakatar da Nigeria Air

    Sanata Wamakko ya yi tir da kisan kiyashin da aka yi a tangaza, jihar Sokoto

    Sanata Wamakko ya yi tir da kisan kiyashin da aka yi a tangaza, jihar Sokoto

    Atiku ya kafa gaggan lauyoyi 18, ya ce su tashi tsaye su ƙwato masa ‘nasarar zaɓen sa’ daga hannun Tinubu

    SHARI’AR ZAƁEN SHUGABAN ƘASA: Atiku ya zargi INEC ta ƙin ba shi kwafen bayanan zaɓe duk da ya biya haƙƙin Naira miliyan 6 kuɗin karɓar bayanan

    Gwamnatin Zamfara ta zargin tsohon gwamna Matawalle da sace motocin gwamnatin jihar da wasu kayan gwamnati

    Gwamnatin Zamfara ta zargin tsohon gwamna Matawalle da sace motocin gwamnatin jihar da wasu kayan gwamnati

    Gwamnatin Kano ta rusa katafaren bene mai hawa uku da aka yi bisa filin gwamnati da Ganduje ya raba wa ƴan uwa da abokan arziki

    Gwamnatin Kano ta rusa katafaren bene mai hawa uku da aka yi bisa filin gwamnati da Ganduje ya raba wa ƴan uwa da abokan arziki

    TA’ADDANCI A JIHAR NEJA: Yadda ƴan ta’adda su ka ratsa garuruwa, kafin su  kai wa sojoji da mobal farmaki

    TSAUTSAYI: Yadda ‘yan bindiga suka ware da Lami Awarware da Haulatu bayan halartar taron rantsar da Uba Sani a Kaduna

  • Labarai daga Jihohi
  • Wasanni
    DARAJAR ƘWALLON ƘAFA TA KOMA SAUDIYA: Karim Benzema zai riƙa ɗaukar albashin kusan Naira Biliyan 100 a shekara, a ƙungiyar Al-Ittihad

    DARAJAR ƘWALLON ƘAFA TA KOMA SAUDIYA: Karim Benzema zai riƙa ɗaukar albashin kusan Naira Biliyan 100 a shekara, a ƙungiyar Al-Ittihad

    TSOHO MAI RAN ƘARFE: Obasanjo ya zura ƙwallaye uku a wasan sada zumuntar tsoffin ɗaliban sakandare

    TSOHO MAI RAN ƘARFE: Obasanjo ya zura ƙwallaye uku a wasan sada zumuntar tsoffin ɗaliban sakandare

    QATAR 2022: Yadda Croatia, ƙasa mai mutum miliyan 4 ta kori Brazil ƙasa mai mutum miliyan 216

    QATAR 2022: Yadda Croatia, ƙasa mai mutum miliyan 4 ta kori Brazil ƙasa mai mutum miliyan 216

    AMBALIYAR QATAR 2022: Spain ta kori kociya Luis Enrique bayan ta kwashi buhun kunya a hannun Marocco

    AMBALIYAR QATAR 2022: Spain ta kori kociya Luis Enrique bayan ta kwashi buhun kunya a hannun Marocco

    QATAR 2023: Yadda Walid, kociyan Morocco ya rikita duniyar ƙwallon ƙafa cikin watanni 4 kacal

    QATAR 2023: Yadda Walid, kociyan Morocco ya rikita duniyar ƙwallon ƙafa cikin watanni 4 kacal

    QATAR 2022: Dukkan ƙasashen Afrika 4 da su ka taɓa kai wasan kaiwa ga na kusa da na ƙarshe, su na da tauraro a jikin tutocin su

    QATAR 2022: Dukkan ƙasashen Afrika 4 da su ka taɓa kai wasan kaiwa ga na kusa da na ƙarshe, su na da tauraro a jikin tutocin su

    Abubuwan al’ajabi dangane da fatattakar da Morocco ta yi wa Spain daga Qatar 2022

    Abubuwan al’ajabi dangane da fatattakar da Morocco ta yi wa Spain daga Qatar 2022

    QATAR 2022: Ko ƙasashen Afrika za su fidda nahiyar jin kunya a duniyar ‘yan ƙwallo

    QATAR 2022: Ko ƙasashen Afrika za su fidda nahiyar jin kunya a duniyar ‘yan ƙwallo

    DAGARGAZA ARGENTINA: Ƙasar Saudiyya ta ba da hutun kwana Ɗaya a wataya

    DAGARGAZA ARGENTINA: Ƙasar Saudiyya ta ba da hutun kwana Ɗaya a wataya

  • Kiwon Lafiya
  • Nishadi
  • Bidiyo da Hotuna
    Buhari ya tashi zuwa Saudiyya, zai yi Umra ta ƙarshe a matsayin sa na shugaban kasa

    Buhari ya tashi zuwa Saudiyya, zai yi Umra ta ƙarshe a matsayin sa na shugaban kasa

    BIDIYO: Buri da fata na a 2023: Ra’ayoyin jama’a

    BIDIYO: Buri da fata na a 2023: Ra’ayoyin jama’a

    BIDIYO: Ƙogon Al’ajabi, ƙogon Waraka, Ƙogon biyan bukata a jihar Enugu

    BIDIYO: Ƙogon Al’ajabi, ƙogon Waraka, Ƙogon biyan bukata a jihar Enugu

    Mutanen Arewa na da alƙawari da sanin ya kamata, Tinubu za su yi saboda ƙauna da biyayyar da ya nuna wa Buhari – El- Rufai

    Mutanen Arewa na da alƙawari da sanin ya kamata, Tinubu za su yi saboda ƙauna da biyayyar da ya nuna wa Buhari – El- Rufai

    BIDIYO: NAJERIYA @62: Ra’ayoyin ‘yan Najeriya game da mulkin Buhari a tsawon shekaru 7 da suka gabata

    BIDIYO: NAJERIYA @62: Ra’ayoyin ‘yan Najeriya game da mulkin Buhari a tsawon shekaru 7 da suka gabata

    Buhari bai san ƴan ta’adda sun fidda bidiyon da suka ce sai sun sace shi da ni ba sai da na ziyarce shi – El-Rufai

    Buhari bai san ƴan ta’adda sun fidda bidiyon da suka ce sai sun sace shi da ni ba sai da na ziyarce shi – El-Rufai

    Dalilin da ya sa na raɗa wa wasu fitattun gine-gine, da titunan jihar Kaduna sunayen wasu fittattun ƴan asalin jihar

    Dalilin da ya sa na raɗa wa wasu fitattun gine-gine, da titunan jihar Kaduna sunayen wasu fittattun ƴan asalin jihar

    HOTUNA: Ɗan Autan marigayi tsohon sarkin Kano Ado Bayero, Mustapha Ado Bayero, ya auri mata biyu ranar Asabar a  Kano

    HOTUNA: Ɗan Autan marigayi tsohon sarkin Kano Ado Bayero, Mustapha Ado Bayero, ya auri mata biyu ranar Asabar a Kano

    BIDIYO: An yi wa ɗan takarar mu murɗiya a zaɓen fidda gwani na APC a Legas – Masu zanga-zanga

    BIDIYO: An yi wa ɗan takarar mu murɗiya a zaɓen fidda gwani na APC a Legas – Masu zanga-zanga

No Result
View All Result
  • Labarai
    • All
    • Duniya
    HANYAR DAMATURU ZUWA BIU: Yadda matafiya ke cin kwakwa Tsawon shekaru 9 an kasa kammala gyaran titin kilomita 125

    HANYAR DAMATURU ZUWA BIU: Yadda matafiya ke cin kwakwa Tsawon shekaru 9 an kasa kammala gyaran titin kilomita 125

    Kotu ta kwato maka-makan gidaje 48 a hannun tsohuwar Shugabar Hukumar NSITF

    KARKATAR DA NAIRA MILIYAN 289: EFCC ta gurfanar da wasu jami’an gwamnatin Katsina a kotu

    Gwamna Uba Sani ne ya yi  Ruwa ya yi Tsaki a takara ta ba mahaifina El-Rufai ba – Bello El-Rufai

    Gwamna Uba Sani ne ya yi Ruwa ya yi Tsaki a takara ta ba mahaifina El-Rufai ba – Bello El-Rufai

    FALLASA RUFA-RUFAR HADI SIRIKA: Majalisar Tarayya ta nemi Gwamnatin Tarayya ta dakatar da Nigeria Air

    FALLASA RUFA-RUFAR HADI SIRIKA: Majalisar Tarayya ta nemi Gwamnatin Tarayya ta dakatar da Nigeria Air

    Sanata Wamakko ya yi tir da kisan kiyashin da aka yi a tangaza, jihar Sokoto

    Sanata Wamakko ya yi tir da kisan kiyashin da aka yi a tangaza, jihar Sokoto

    Atiku ya kafa gaggan lauyoyi 18, ya ce su tashi tsaye su ƙwato masa ‘nasarar zaɓen sa’ daga hannun Tinubu

    SHARI’AR ZAƁEN SHUGABAN ƘASA: Atiku ya zargi INEC ta ƙin ba shi kwafen bayanan zaɓe duk da ya biya haƙƙin Naira miliyan 6 kuɗin karɓar bayanan

    Gwamnatin Zamfara ta zargin tsohon gwamna Matawalle da sace motocin gwamnatin jihar da wasu kayan gwamnati

    Gwamnatin Zamfara ta zargin tsohon gwamna Matawalle da sace motocin gwamnatin jihar da wasu kayan gwamnati

    Gwamnatin Kano ta rusa katafaren bene mai hawa uku da aka yi bisa filin gwamnati da Ganduje ya raba wa ƴan uwa da abokan arziki

    Gwamnatin Kano ta rusa katafaren bene mai hawa uku da aka yi bisa filin gwamnati da Ganduje ya raba wa ƴan uwa da abokan arziki

    TA’ADDANCI A JIHAR NEJA: Yadda ƴan ta’adda su ka ratsa garuruwa, kafin su  kai wa sojoji da mobal farmaki

    TSAUTSAYI: Yadda ‘yan bindiga suka ware da Lami Awarware da Haulatu bayan halartar taron rantsar da Uba Sani a Kaduna

  • Labarai daga Jihohi
  • Wasanni
    DARAJAR ƘWALLON ƘAFA TA KOMA SAUDIYA: Karim Benzema zai riƙa ɗaukar albashin kusan Naira Biliyan 100 a shekara, a ƙungiyar Al-Ittihad

    DARAJAR ƘWALLON ƘAFA TA KOMA SAUDIYA: Karim Benzema zai riƙa ɗaukar albashin kusan Naira Biliyan 100 a shekara, a ƙungiyar Al-Ittihad

    TSOHO MAI RAN ƘARFE: Obasanjo ya zura ƙwallaye uku a wasan sada zumuntar tsoffin ɗaliban sakandare

    TSOHO MAI RAN ƘARFE: Obasanjo ya zura ƙwallaye uku a wasan sada zumuntar tsoffin ɗaliban sakandare

    QATAR 2022: Yadda Croatia, ƙasa mai mutum miliyan 4 ta kori Brazil ƙasa mai mutum miliyan 216

    QATAR 2022: Yadda Croatia, ƙasa mai mutum miliyan 4 ta kori Brazil ƙasa mai mutum miliyan 216

    AMBALIYAR QATAR 2022: Spain ta kori kociya Luis Enrique bayan ta kwashi buhun kunya a hannun Marocco

    AMBALIYAR QATAR 2022: Spain ta kori kociya Luis Enrique bayan ta kwashi buhun kunya a hannun Marocco

    QATAR 2023: Yadda Walid, kociyan Morocco ya rikita duniyar ƙwallon ƙafa cikin watanni 4 kacal

    QATAR 2023: Yadda Walid, kociyan Morocco ya rikita duniyar ƙwallon ƙafa cikin watanni 4 kacal

    QATAR 2022: Dukkan ƙasashen Afrika 4 da su ka taɓa kai wasan kaiwa ga na kusa da na ƙarshe, su na da tauraro a jikin tutocin su

    QATAR 2022: Dukkan ƙasashen Afrika 4 da su ka taɓa kai wasan kaiwa ga na kusa da na ƙarshe, su na da tauraro a jikin tutocin su

    Abubuwan al’ajabi dangane da fatattakar da Morocco ta yi wa Spain daga Qatar 2022

    Abubuwan al’ajabi dangane da fatattakar da Morocco ta yi wa Spain daga Qatar 2022

    QATAR 2022: Ko ƙasashen Afrika za su fidda nahiyar jin kunya a duniyar ‘yan ƙwallo

    QATAR 2022: Ko ƙasashen Afrika za su fidda nahiyar jin kunya a duniyar ‘yan ƙwallo

    DAGARGAZA ARGENTINA: Ƙasar Saudiyya ta ba da hutun kwana Ɗaya a wataya

    DAGARGAZA ARGENTINA: Ƙasar Saudiyya ta ba da hutun kwana Ɗaya a wataya

  • Kiwon Lafiya
  • Nishadi
  • Bidiyo da Hotuna
    Buhari ya tashi zuwa Saudiyya, zai yi Umra ta ƙarshe a matsayin sa na shugaban kasa

    Buhari ya tashi zuwa Saudiyya, zai yi Umra ta ƙarshe a matsayin sa na shugaban kasa

    BIDIYO: Buri da fata na a 2023: Ra’ayoyin jama’a

    BIDIYO: Buri da fata na a 2023: Ra’ayoyin jama’a

    BIDIYO: Ƙogon Al’ajabi, ƙogon Waraka, Ƙogon biyan bukata a jihar Enugu

    BIDIYO: Ƙogon Al’ajabi, ƙogon Waraka, Ƙogon biyan bukata a jihar Enugu

    Mutanen Arewa na da alƙawari da sanin ya kamata, Tinubu za su yi saboda ƙauna da biyayyar da ya nuna wa Buhari – El- Rufai

    Mutanen Arewa na da alƙawari da sanin ya kamata, Tinubu za su yi saboda ƙauna da biyayyar da ya nuna wa Buhari – El- Rufai

    BIDIYO: NAJERIYA @62: Ra’ayoyin ‘yan Najeriya game da mulkin Buhari a tsawon shekaru 7 da suka gabata

    BIDIYO: NAJERIYA @62: Ra’ayoyin ‘yan Najeriya game da mulkin Buhari a tsawon shekaru 7 da suka gabata

    Buhari bai san ƴan ta’adda sun fidda bidiyon da suka ce sai sun sace shi da ni ba sai da na ziyarce shi – El-Rufai

    Buhari bai san ƴan ta’adda sun fidda bidiyon da suka ce sai sun sace shi da ni ba sai da na ziyarce shi – El-Rufai

    Dalilin da ya sa na raɗa wa wasu fitattun gine-gine, da titunan jihar Kaduna sunayen wasu fittattun ƴan asalin jihar

    Dalilin da ya sa na raɗa wa wasu fitattun gine-gine, da titunan jihar Kaduna sunayen wasu fittattun ƴan asalin jihar

    HOTUNA: Ɗan Autan marigayi tsohon sarkin Kano Ado Bayero, Mustapha Ado Bayero, ya auri mata biyu ranar Asabar a  Kano

    HOTUNA: Ɗan Autan marigayi tsohon sarkin Kano Ado Bayero, Mustapha Ado Bayero, ya auri mata biyu ranar Asabar a Kano

    BIDIYO: An yi wa ɗan takarar mu murɗiya a zaɓen fidda gwani na APC a Legas – Masu zanga-zanga

    BIDIYO: An yi wa ɗan takarar mu murɗiya a zaɓen fidda gwani na APC a Legas – Masu zanga-zanga

No Result
View All Result
Premium Times Hausa
No Result
View All Result

FALLASA: Yadda Shan Kwaya, Luwadi, Kawalci da Wuru-wuru Suka Yi Katutu Cikin Kurkukun Najeriya

Ashafa MurnaibyAshafa Murnai
October 22, 2019
in Babban Labari, Rahotanni
0
Ikoyi-Prison-Warders

Ikoyi-Prison-Warders

PREMIUM TIMES ta tura wakilin ta ya yi shigar-burtu, aka maka shi kotu, aka tura shi kurkuku, amma ba a san ya shiga ne domin tabbatar da zarge-zargen da ake yi na munanan aikata ayyuka a cikin kurkukun ba. Ga abin da FISAYO SOYOMBO ya gano.

‘MAI KUDI SARKI NE A KURKUKUN IKOYI’

A kurkukun tun farkon kai ni na ji wasu jami’ai su na tattauna irin badalaka da harkallar da ake aikatawa, sai na ga tunda ba su yi waicin gani na ba, ko jin nauyin ina kusa da su, amma su na wannan kasassaba ba, sai ni ma na matsa na tambaye su abin da zan dan bayar na cin hanci domin a ba ni wurin kwanciya mai dan dama-dama.

“Idan ka na da naira 30,000 za a iya ba ka daki, akwai kuma na naira 100,000, kai har na 150,000 ko naira milyan 1.5 duk akwai.

“Domin ko lokacin da aka kulle Ayodele Fayose a nan kurkukun Ikoyi, shin ka na zaton a cikin wane irin kurkuku aka tsare shi?
“Aboki na, kada ka damu. Idan ka na da kudi to fa ba za ka taba shan wahala a cikin kurkukun nan ba.”

YADDA MA’AIKATAN KOTU DA JAMI’AN KURKUKU KE SHIRYA BELI NA HARKALLA

Tun ba a wuce awa biyu rak da bayar da beli na ba, sai wani jami’in Gidan kurkuku ya tunkare ni ya ce, “shin ka fara shirye-shiryen beli dai ko?” Na ce masa lauya na ya na kan kokarin beli na.

“To ai ni ina da wani lauya wanda zai shirya maka yadda zai yi belin ka a yau din nan idan ka na bukata. Kai a yanzu ma haka idan ka amince, kafin a karasa da kai kurkuku an gama komai. Ba ma za mu kai ka kurkukun ba.

Kafin ka ce me, har lauyan wani mai kimanin shekaru 40 haka ya kawo kan sa.

Sai ya fara tambaya ta, mene ne laifin da na yi? Ya ce matsalar da ta dabaibaye laifi na duk za a iya shafe ta a yau din nan, amma fa zan kashe kudi.

Sai ya sake tambaya ta, “nawa Mai Shari’a ya ce ka biya a asusun ajiyar Rajistara?”

Na ce masa naira 300,000. Wato kowane mai beli mutum daya naira 150,000 kenan.

Na ce masa kudin sun yi yawa, ya zan dora har naira 50,000 a kowace naira 150,000? A karshe dai mu ka daddale a kan naira 170,000 kowane mai beli daya. Ya ce yanzu karfe 3:00 na rana, na hanzarta kiran a kawo min kudi na ba shi.

A karshe dai na ce ya ba ni lambar sa, sai gobe na sa a kawo kudin. Ban sake kiran sa ba, saboda ni dama muradi na shi ne a kulle shi a kurkukun Ikoyi.

Daga kuma ina tare da wata ‘yar na’ura, wadda na ke rikodin din duk wata magana da na yi da wani, da abin da ya rika faruwa tun daga kotu har cikin jami’an kurkuku.

An tura ni wani bangare na rikakkun masu laifi, domin su koya min hankali, lokacin da aka gano ‘yar na’urar da na ke daukar maganganu.

Washegari da safe, wani babban jami’in gidan kurkuku mai suna Sunkanmi Ijadunola, ya kira ni, ya nemi na fada masa gaskiyar ni kowane.

Amma ban fada masa gaskiya cewa ni dan jarida ba ne. Kafin sannan kuwa duk hankalin su ya tashi, saboda duk sun kalli bidiyon da na yi rikodin, wanda aka nuno yadda ake shirya harkalla da cuwa-cuwa a kotu da kuma irin wadda jami’an gidan kurkuke ke yi.

Da jami’in nan ya ga cewa ban fada masa gaskiya ba, sai ya ce to ya gane na yi rikodin ne don na gano yadda zan shirya tserewa. Ya ce na yi nufin aikawa da bidiyon ga abokai na ‘yan Boko Haram domin su zo su ceto ni. Ya ce wai ni dan Boko Haram ne.

Daga nan sai ya sa aka samo masa wata zabgegiyar tsabga, ya sa na tube riga ta da wando. Daga ni sai singileti da dan kamfai. Ya yi ta zabga min bulala, har ya yi min jina-jina. Duk da haka dai ban yarda na ce musu ni dan jarida ba ne.

Kwana dayan da na kara yi, na kara bude ido na dangane da irin tabargatsa, bahallatsa da harkallar da ake aikatawa a cikin kurkukun.
Duk wanda za a kawo kurkuku, zai bayar da naira 1,000 cuwa-cuwa ga wani jami’ain kurkuku a lokacin da zai bayar da ajiyar kudin sa. Haka na bayar da naira 1,000 daga cikin naira 7,200 da aka kai ni kurkuku tare da ita.

ASIRI NA YA TONU

Bayan sun gano akwai wasu abokan aiki na biyu da su ma aka kulle a kurkukun, na ga dai ba yadda zan yi sai nawai na ce musu ni dan jarida ne, don kada su ma su sha irin bakar azabar da na sha.

Abincin da ake bai wa daurarru a kurkuku, ko wanda aka yanke wa hukuncin kisa, kuma ake shirin kashe shi yanzu-yanzu, bai kamata a ce an ba shi abincin ba.

DA NAIRA N10,000 SAI A SHAFE TARIHIN ZAMAN KA A KURKUKU

“Na yi wani dan kusanci na takaitaccen lokaci da wani dan ‘yahoo boys’, wanda ya ce min idan ka bada cin hancin naira 5,000, za a iya bari a shigo maka da duk wani abin da ka ke bukata.

“Idan ka na bukata, za ka biya naira 10,000 a hada ka da wanda zai maka hanyar a shafe sunan ka daga kurkuku, tamkar ba a taba daure ka ba. Ko an nemi sunan ka ba za a taba gani ba.”

LUWADI, SHAN GIYA, KWAYA DA KWANA DA KARUWA A CIKIN KURKUKU

Idan wanda ke zaman gidan kurkuku a Ikoyi na da kudi, to akwai kwayoyi, gida da zai sha. Kuma ana neman maza sosai.

Sunayen dakuna ko kurkukun musamman na alfarma da ake ajiye masu kudi idan sun biya, akwai ‘Nicon Luxury’, wanda za ka biya naira 20,000 ko naira 50,000 a kowace rana.

“Idan ka na bukatar giya, taba, wiwi, kwaya ko ‘yan mata, duk za a kawo maka.

“Akwai AC a ciki, da kushin masu kyau da katifa. Amma fa a dakunan ya-ku-bayi za ku kai ku 118. Kuma an yi dakin ne domin ya dauki mutum 30 kacal. Wadanda ke cikin ‘Nicon Luxury’ kuwa sai masu kudi.

A na kai wa mutum karuwai har cikin kurkuku. Za ka biya kudi, a kira karuwa, ka kwanta da ita ka biya ta, ta kama gaban ta.

“Akwai muggan kwayoyi birjik a kurkuku, wadanda idan ba da hadin kan jami’an kurkuku ba, babu yadda za a yi a rika sayar da su a cikin kurkuku.

Muggan kwayoyin da za ka iya samu a cikin kurkuku sun hada da ‘Colorado’, Tramadol, refnol da sauran su. Amma an fi amfani da Colorado, wadda naira 5,000 ake sayar da ita a cikin kurkukun.

“Samun man shafa na Vasiline na da wahala a kurkuku. Amma ba shi da wahalar samu ga daurarrun da ke luwadi a cikin kurkukun na Ikoyi.

Jami’an kurkuku sun sani sarai daurarru na yin luwadi da junan su. Kuma su ne ke sayo musu Vasiline, domin duk wanda zai zo ziyara, sai an caje shi, ba a bari ya shiga da ko tsinken allura.”

A kurkukun Ikoyi dai babu wata maganar gyaran halin mai laifi ya zama nagari. Maimakon haka, kara kangarewa masu kananan laifuka su ke yi.

Wanda ya ce wanda aka dauke a can kan iya gyara halayen sa, to karya ya keyi. Kurkuku ba gidan gyaran mai gurbatacciyar tarbiyya ba ne. Sai ma kara dulmiya shi yin nitso cikin kogin aikata manyan laifuka idan ya fito kawai.

Tags: AbujaAlluraAyodele FayoseFursinaHausaIjadunolaIkoyiKurkukukwayoyi birjikLabaraiLegasNewsPREMIUM TIMESPrisonrefnolTramadolVasiline
Previous Post

KWACE GIDAJE: EFCC ta yaudari mai shari’a -Saraki

Next Post

Lalaci, rashin kuzari a wajen saduwa da mace sai ma’aikacin jarida – Bincike

Ashafa Murnai

Ashafa Murnai

Next Post
Journalist on Mic

Lalaci, rashin kuzari a wajen saduwa da mace sai ma'aikacin jarida - Bincike

Discussion about this post

Binciko

No Result
View All Result
Karanta

Ramadan Kareem AD

Sabbin Labarai

  • HAJJI 2023: Hukumar Alhazai ta gindiya sabbin sharuɗɗan adadin kwanakin ziyara Madina
  • HANYAR DAMATURU ZUWA BIU: Yadda matafiya ke cin kwakwa Tsawon shekaru 9 an kasa kammala gyaran titin kilomita 125
  • KARKATAR DA NAIRA MILIYAN 289: EFCC ta gurfanar da wasu jami’an gwamnatin Katsina a kotu
  • DARAJAR ƘWALLON ƘAFA TA KOMA SAUDIYA: Karim Benzema zai riƙa ɗaukar albashin kusan Naira Biliyan 100 a shekara, a ƙungiyar Al-Ittihad
  • SHARI’AR ZABEN SHUGABAN ƘASA: Kotu ta karɓi sakamakon zaɓen jihohi 17 daga hannun Peter Obi domin tantance sahihancin su

Abinda masu karatu ke fadi

  • auto verkopen on ZAMFARA: Mahara sun gudu sun bar bindigar harbo jiragen sama a dajin Gumi da Bukkuyum -Inji ‘Yan Sanda
  • Laser-Haarentfernung mit hygienischen Bedingungen und aktuellen Gesundheitsstandards in der Türkei on An yi min murɗiya ne a zaɓen APC, ban yarda ba sai an sake zaɓe – Korafin Bashir Ahmad
  • Call Girls Sehore on Ƙungiya ta yi kira ga gwamnati ta ware kuɗaɗe domin samar da dabarun bada tazarar Iyali
  • buy aged stripe account on Hukumar NBC ta gayyaci mai gabatar da shirin ‘Berekete’, bayan macen da ta kona gashin kan yarinya barkatai, ta sha mari barkatai a hannun sa
  • research and survey on Gwamnan Edo ya bijire wa umarnin kotu, ya ce sai mai shaidar rigakafin korona zai yi sallar jam’i a masallaci

Fanni

Tweets by PTimesHausa
  • All Homepage Blocks
  • Home
  • Home
  • Main Home

© 2023 JNews - Premium WordPress news & magazine theme by Jegtheme.

No Result
View All Result
  • Labarai
  • Labarai daga Jihohi
  • Wasanni
  • Kiwon Lafiya
  • Nishadi
  • Bidiyo da Hotuna

© 2023 JNews - Premium WordPress news & magazine theme by Jegtheme.