• PREMIUM TIMES |
  • Tallata Hajar ka |
  • Adireshin mu |
  • PTCIJ |
  • Dubawa
Premium Times Hausa
  • Labarai
    • All
    • Duniya
    SADAKA GUZURIN KIYAMA: Tsohon gwamnan da ya taya akanta jidar naira biliyan 84, ya yi wa malamai da ‘yan APC watandar shanu 370, ragunan layya 3,500 a Zamfara

    SADAKA GUZURIN KIYAMA: Tsohon gwamnan da ya taya akanta jidar naira biliyan 84, ya yi wa malamai da ‘yan APC watandar shanu 370, ragunan layya 3,500 a Zamfara

    ZAƁEN GWAMNAN ANAMBRA: INEC za ta raba kayan aiki marasa hatsari daga Owerri

    ZAƁEN GWAMNAN OSUN: Matsalar tsaro da guguwar sayen ƙuri’u ne abin da ya fi damun mu -INEC

    Ƴan sanda sun ceto ƙananan yara 50 da aka kulle cikin kurkukun wani coci a ƙarƙashin ƙasa, a Ondo

    Ƴan sanda sun ceto ƙananan yara 50 da aka kulle cikin kurkukun wani coci a ƙarƙashin ƙasa, a Ondo

    ‘Na sadaukar da rayuwa ta ga Najeriya’ – Inji sojan da mahara su ka kashe a harin Shiroro

    ‘Na sadaukar da rayuwa ta ga Najeriya’ – Inji sojan da mahara su ka kashe a harin Shiroro

    TA’ADDANCI A JIHAR NEJA: Yadda ƴan ta’adda su ka ratsa garuruwa, kafin su  kai wa sojoji da mobal farmaki

    TA’ADDANCI A JIHAR NEJA: Yadda ƴan ta’adda su ka ratsa garuruwa, kafin su kai wa sojoji da mobal farmaki

    Dalilin da ya sa ƴan bindiga ke ci gaba da kai wa mutane hari a jihar Neja – SSG

    JIHAR NEJA TA KAMA WUTA: Mahara sun kashe sojoji 30, mobal 7, farar hula da dama

    HARIN JIRGIN KASA: Ɗaya daga cikin waɗanda ƴan bindiga suka saki ta yi zanga-zanga a Kaduna

    HARIN JIRGIN KASA: Ɗaya daga cikin waɗanda ƴan bindiga suka saki ta yi zanga-zanga a Kaduna

    Hasalallun Sanatocin APCn da su ka faɗi zaɓen fidda-gwani sun gana da Buhari

    Hasalallun Sanatocin APCn da su ka faɗi zaɓen fidda-gwani sun gana da Buhari

    Abubuwan da ya kamata a sani game da tsarin amfani da dabaru biyu wajen yin rajistar masu zabe – Nazarin DUBAWA

    INEC ba za ta rufe rajistar zaɓen 2023 a ƙarshen Yuni ba – Farfesa Yakubu

  • Labarai daga Jihohi
  • Wasanni
    LMC ta ci tarar Kano Pillars, ta kori shugabanta, Jambul bayan ya gobza wa ‘Rafiri’ naushi a haɓa

    LMC ta ci tarar Kano Pillars, ta kori shugabanta, Jambul bayan ya gobza wa ‘Rafiri’ naushi a haɓa

    Inganta Rayuwar Matasa Ta Hanyar Wasan Kwallon Kafa Da Gudunmawar Al’Ummah A Jigawa, Ahmed Ilallah

    Inganta Rayuwar Matasa Ta Hanyar Wasan Kwallon Kafa Da Gudunmawar Al’Ummah A Jigawa, Ahmed Ilallah

    CHAMPIONS LEAGUE: Ko dai tsinuwar Yaya Toure ta yi tasiri kan Pep Guardiola?

    CHAMPIONS LEAGUE: Ko dai tsinuwar Yaya Toure ta yi tasiri kan Pep Guardiola?

    PILLARS SUN KIRA RUWA: Daga yanzu a Abuja za su rika wasan gida kuma an zaftare musu maki 3

    PILLARS SUN KIRA RUWA: Daga yanzu a Abuja za su rika wasan gida kuma an zaftare musu maki 3

    Yadda Kanawa suka yi ragaraga da motar ƴan  Katsina United saboda Pillars ta buga kunnen doki a Kano

    Yadda Kanawa suka yi ragaraga da motar ƴan Katsina United saboda Pillars ta buga kunnen doki a Kano

    GHANA vs NAJERIYA: Ko Najeriya za ta kauce wa ɗauko buhun kunya na 26 a hannun ‘Black Stars’?

    GHANA vs NAJERIYA: Ko Najeriya za ta kauce wa ɗauko buhun kunya na 26 a hannun ‘Black Stars’?

    Barcelona ta yi wa Madrid dukan kabarin kishiya, ba sani ba sabo ta zura mata kwallaye 4 babu ko ɗaya

    Barcelona ta yi wa Madrid dukan kabarin kishiya, ba sani ba sabo ta zura mata kwallaye 4 babu ko ɗaya

    ‘CHAMPIONS LEAGUE’: Yadda Benzama ya ceto Madrid daga rijiya gaba dubu, ya kori PSG kuma ya dawo da martabar sa a duniyar ƙwallo

    ‘CHAMPIONS LEAGUE’: Yadda Benzama ya ceto Madrid daga rijiya gaba dubu, ya kori PSG kuma ya dawo da martabar sa a duniyar ƙwallo

    YAƘIN UKRANIYA YA CI ƘUNGIYAR CHELSEA: ‘Zan sayar da kulob ɗin na sadaukar da kuɗin ga tallafin waɗanda yaƙin Ukraniya ya kassara’ -Abramovich, mai ƙungiyar kuma ɗan asalin Rasha

    YAƘIN UKRANIYA YA CI ƘUNGIYAR CHELSEA: ‘Zan sayar da kulob ɗin na sadaukar da kuɗin ga tallafin waɗanda yaƙin Ukraniya ya kassara’ -Abramovich, mai ƙungiyar kuma ɗan asalin Rasha

  • Kiwon Lafiya
  • Nishadi
  • Bidiyo da Hotuna
    HOTUNA: Ɗan Autan marigayi tsohon sarkin Kano Ado Bayero, Mustapha Ado Bayero, ya auri mata biyu ranar Asabar a  Kano

    HOTUNA: Ɗan Autan marigayi tsohon sarkin Kano Ado Bayero, Mustapha Ado Bayero, ya auri mata biyu ranar Asabar a Kano

    BIDIYO: An yi wa ɗan takarar mu murɗiya a zaɓen fidda gwani na APC a Legas – Masu zanga-zanga

    BIDIYO: An yi wa ɗan takarar mu murɗiya a zaɓen fidda gwani na APC a Legas – Masu zanga-zanga

    KURUNKUS: Malami ya fito takarar gwamnan Kebbi, ya ce jama’ar jihar ne suka tilasta masa ya fito

    KURUNKUS: Malami ya fito takarar gwamnan Kebbi, ya ce jama’ar jihar ne suka tilasta masa ya fito

    2023: Ɗan takarar shugaban kasa, Rotimi Amaechi ya ziyarci masarautar Dutse

    2023: Ɗan takarar shugaban kasa, Rotimi Amaechi ya ziyarci masarautar Dutse

    LABARI CIKIN HOTUNA: Yadda ƴaƴan jam’iyyar APC da dubban mutanen Kaduna suka yi wa Sanata Uba Sani goma ta arziki

    LABARI CIKIN HOTUNA: Yadda ƴaƴan jam’iyyar APC da dubban mutanen Kaduna suka yi wa Sanata Uba Sani goma ta arziki

    BIDIYO: Shin zaka iya zama da mai dauke da cutar Kanjamau? – Ra’ayoyin mutane

    BIDIYO: Shin zaka iya zama da mai dauke da cutar Kanjamau? – Ra’ayoyin mutane

    Dalilin da ya sa muka yi tattaki har Dubai domin taya Aisha Buhari murnar zagayowar ranar haihuwar ta – Matan Gwamnonin Najeriya

    Dalilin da ya sa muka yi tattaki har Dubai domin taya Aisha Buhari murnar zagayowar ranar haihuwar ta – Matan Gwamnonin Najeriya

    BIDIYO: Yadda ‘yan bindiga suka rika jibga ta kafin a biya naira 50,000 kudin fansa – Dattijo Saidu Dabo

    BIDIYO: Yadda ‘yan bindiga suka rika jibga ta kafin a biya naira 50,000 kudin fansa – Dattijo Saidu Dabo

    ‘Yan mata marasa aure sun fi matan aure amfani da magungunan takaita Iyali – Ma’aikatar Lafiya

    ‘Yan mata marasa aure sun fi matan aure amfani da magungunan takaita Iyali – Ma’aikatar Lafiya

No Result
View All Result
  • Labarai
    • All
    • Duniya
    SADAKA GUZURIN KIYAMA: Tsohon gwamnan da ya taya akanta jidar naira biliyan 84, ya yi wa malamai da ‘yan APC watandar shanu 370, ragunan layya 3,500 a Zamfara

    SADAKA GUZURIN KIYAMA: Tsohon gwamnan da ya taya akanta jidar naira biliyan 84, ya yi wa malamai da ‘yan APC watandar shanu 370, ragunan layya 3,500 a Zamfara

    ZAƁEN GWAMNAN ANAMBRA: INEC za ta raba kayan aiki marasa hatsari daga Owerri

    ZAƁEN GWAMNAN OSUN: Matsalar tsaro da guguwar sayen ƙuri’u ne abin da ya fi damun mu -INEC

    Ƴan sanda sun ceto ƙananan yara 50 da aka kulle cikin kurkukun wani coci a ƙarƙashin ƙasa, a Ondo

    Ƴan sanda sun ceto ƙananan yara 50 da aka kulle cikin kurkukun wani coci a ƙarƙashin ƙasa, a Ondo

    ‘Na sadaukar da rayuwa ta ga Najeriya’ – Inji sojan da mahara su ka kashe a harin Shiroro

    ‘Na sadaukar da rayuwa ta ga Najeriya’ – Inji sojan da mahara su ka kashe a harin Shiroro

    TA’ADDANCI A JIHAR NEJA: Yadda ƴan ta’adda su ka ratsa garuruwa, kafin su  kai wa sojoji da mobal farmaki

    TA’ADDANCI A JIHAR NEJA: Yadda ƴan ta’adda su ka ratsa garuruwa, kafin su kai wa sojoji da mobal farmaki

    Dalilin da ya sa ƴan bindiga ke ci gaba da kai wa mutane hari a jihar Neja – SSG

    JIHAR NEJA TA KAMA WUTA: Mahara sun kashe sojoji 30, mobal 7, farar hula da dama

    HARIN JIRGIN KASA: Ɗaya daga cikin waɗanda ƴan bindiga suka saki ta yi zanga-zanga a Kaduna

    HARIN JIRGIN KASA: Ɗaya daga cikin waɗanda ƴan bindiga suka saki ta yi zanga-zanga a Kaduna

    Hasalallun Sanatocin APCn da su ka faɗi zaɓen fidda-gwani sun gana da Buhari

    Hasalallun Sanatocin APCn da su ka faɗi zaɓen fidda-gwani sun gana da Buhari

    Abubuwan da ya kamata a sani game da tsarin amfani da dabaru biyu wajen yin rajistar masu zabe – Nazarin DUBAWA

    INEC ba za ta rufe rajistar zaɓen 2023 a ƙarshen Yuni ba – Farfesa Yakubu

  • Labarai daga Jihohi
  • Wasanni
    LMC ta ci tarar Kano Pillars, ta kori shugabanta, Jambul bayan ya gobza wa ‘Rafiri’ naushi a haɓa

    LMC ta ci tarar Kano Pillars, ta kori shugabanta, Jambul bayan ya gobza wa ‘Rafiri’ naushi a haɓa

    Inganta Rayuwar Matasa Ta Hanyar Wasan Kwallon Kafa Da Gudunmawar Al’Ummah A Jigawa, Ahmed Ilallah

    Inganta Rayuwar Matasa Ta Hanyar Wasan Kwallon Kafa Da Gudunmawar Al’Ummah A Jigawa, Ahmed Ilallah

    CHAMPIONS LEAGUE: Ko dai tsinuwar Yaya Toure ta yi tasiri kan Pep Guardiola?

    CHAMPIONS LEAGUE: Ko dai tsinuwar Yaya Toure ta yi tasiri kan Pep Guardiola?

    PILLARS SUN KIRA RUWA: Daga yanzu a Abuja za su rika wasan gida kuma an zaftare musu maki 3

    PILLARS SUN KIRA RUWA: Daga yanzu a Abuja za su rika wasan gida kuma an zaftare musu maki 3

    Yadda Kanawa suka yi ragaraga da motar ƴan  Katsina United saboda Pillars ta buga kunnen doki a Kano

    Yadda Kanawa suka yi ragaraga da motar ƴan Katsina United saboda Pillars ta buga kunnen doki a Kano

    GHANA vs NAJERIYA: Ko Najeriya za ta kauce wa ɗauko buhun kunya na 26 a hannun ‘Black Stars’?

    GHANA vs NAJERIYA: Ko Najeriya za ta kauce wa ɗauko buhun kunya na 26 a hannun ‘Black Stars’?

    Barcelona ta yi wa Madrid dukan kabarin kishiya, ba sani ba sabo ta zura mata kwallaye 4 babu ko ɗaya

    Barcelona ta yi wa Madrid dukan kabarin kishiya, ba sani ba sabo ta zura mata kwallaye 4 babu ko ɗaya

    ‘CHAMPIONS LEAGUE’: Yadda Benzama ya ceto Madrid daga rijiya gaba dubu, ya kori PSG kuma ya dawo da martabar sa a duniyar ƙwallo

    ‘CHAMPIONS LEAGUE’: Yadda Benzama ya ceto Madrid daga rijiya gaba dubu, ya kori PSG kuma ya dawo da martabar sa a duniyar ƙwallo

    YAƘIN UKRANIYA YA CI ƘUNGIYAR CHELSEA: ‘Zan sayar da kulob ɗin na sadaukar da kuɗin ga tallafin waɗanda yaƙin Ukraniya ya kassara’ -Abramovich, mai ƙungiyar kuma ɗan asalin Rasha

    YAƘIN UKRANIYA YA CI ƘUNGIYAR CHELSEA: ‘Zan sayar da kulob ɗin na sadaukar da kuɗin ga tallafin waɗanda yaƙin Ukraniya ya kassara’ -Abramovich, mai ƙungiyar kuma ɗan asalin Rasha

  • Kiwon Lafiya
  • Nishadi
  • Bidiyo da Hotuna
    HOTUNA: Ɗan Autan marigayi tsohon sarkin Kano Ado Bayero, Mustapha Ado Bayero, ya auri mata biyu ranar Asabar a  Kano

    HOTUNA: Ɗan Autan marigayi tsohon sarkin Kano Ado Bayero, Mustapha Ado Bayero, ya auri mata biyu ranar Asabar a Kano

    BIDIYO: An yi wa ɗan takarar mu murɗiya a zaɓen fidda gwani na APC a Legas – Masu zanga-zanga

    BIDIYO: An yi wa ɗan takarar mu murɗiya a zaɓen fidda gwani na APC a Legas – Masu zanga-zanga

    KURUNKUS: Malami ya fito takarar gwamnan Kebbi, ya ce jama’ar jihar ne suka tilasta masa ya fito

    KURUNKUS: Malami ya fito takarar gwamnan Kebbi, ya ce jama’ar jihar ne suka tilasta masa ya fito

    2023: Ɗan takarar shugaban kasa, Rotimi Amaechi ya ziyarci masarautar Dutse

    2023: Ɗan takarar shugaban kasa, Rotimi Amaechi ya ziyarci masarautar Dutse

    LABARI CIKIN HOTUNA: Yadda ƴaƴan jam’iyyar APC da dubban mutanen Kaduna suka yi wa Sanata Uba Sani goma ta arziki

    LABARI CIKIN HOTUNA: Yadda ƴaƴan jam’iyyar APC da dubban mutanen Kaduna suka yi wa Sanata Uba Sani goma ta arziki

    BIDIYO: Shin zaka iya zama da mai dauke da cutar Kanjamau? – Ra’ayoyin mutane

    BIDIYO: Shin zaka iya zama da mai dauke da cutar Kanjamau? – Ra’ayoyin mutane

    Dalilin da ya sa muka yi tattaki har Dubai domin taya Aisha Buhari murnar zagayowar ranar haihuwar ta – Matan Gwamnonin Najeriya

    Dalilin da ya sa muka yi tattaki har Dubai domin taya Aisha Buhari murnar zagayowar ranar haihuwar ta – Matan Gwamnonin Najeriya

    BIDIYO: Yadda ‘yan bindiga suka rika jibga ta kafin a biya naira 50,000 kudin fansa – Dattijo Saidu Dabo

    BIDIYO: Yadda ‘yan bindiga suka rika jibga ta kafin a biya naira 50,000 kudin fansa – Dattijo Saidu Dabo

    ‘Yan mata marasa aure sun fi matan aure amfani da magungunan takaita Iyali – Ma’aikatar Lafiya

    ‘Yan mata marasa aure sun fi matan aure amfani da magungunan takaita Iyali – Ma’aikatar Lafiya

No Result
View All Result
Premium Times Hausa
No Result
View All Result

Kutunguilar menan mukamin Buratai ta ingiza manyan sojoji satar bilyoyin nairori – Inji Janar

Ashafa MurnaibyAshafa Murnai
September 18, 2019
in Manyan Labarai
0
Major-general, Hakeem Otiki

Major-general, Hakeem Otiki

Wata kotun cikin gida ta hukumar tsaron sojoji da aka kafa, ta fara binciken Manjo Janar Hakeem Otiki. An kafa kotun ce a kebance a Abuja, kuma ta fara zaman ta jiya Talata.

Masu kare Otiki na kokarin nuna cewa ‘yar-tsama da tseren neman mukamin da ke tsakanin Janar Otiki da Laftanar Janar Lamidi Adeosun na daga cikin dalilin da su ke ganin bai kamata Adeosun ya zama shi ne shugaban kotun hukunta Otiki ba.

Duk da cewa masu kare Otiki ba su bayyana dalilan ’yar-tsamar da ke tsakanin wadannan manyan sojoji biyu ba, amma dai wani babban jami’in soja da ke da kusanci da su biyun ya ce rajin jituwar ta su ta samo asali ne daga kutinguilar wanda zai gaji Babban Hafsan Sojojin Najeriya, Tukur Buratai, wanda shi ma Laftanar Janar ne.

Hakeem Otiki da ake tuhuma daga jiya Talata dai shi ne babban jami’in sojan da ake zargi an yi wa safarar zunzurutun kudi a cikin watan Yuli, daga Sokoto da niyyar kai su Abuja, amma kuma bayan an yada zango a Kaduna, sai sata ta saci sata.

Shi ne babban kwamandan Rundunar Sojoji ta 8 da ke Sokoto.

‘ Sata Ta Saci Sata’

PREMIUM TIMES HAUSA ta kawo musu labarin mai cike da abin kunya, inda wasu kananan sojojin da aka damka wa kudin su yi rakiyar su, su ka arce da su gaba daya.

Rahotanni sun bayyana cewa kudin sun kai naira milyan 800, yayin da wasu rahotannin kuma suka ce naira milyan 600 ne. Akwai kuma wadanda suka ruwaito cewa naira milyan 400 ne kudin.

Bayan sojojin sun arce da kudin, har yanzu shiru ka ke ji kuma har yau babu labarin kama su ko kuma yadda suka yi da kudin.

Bayan sojojin sun dibga wa Hakeem Otiki wannan sata, hukumar tsaro ta sojoji ta damke shi, inda aka yi masa daurin-talala a gida, aka tsare shi ba tare da ko da lekowa kofar gida ba. Daga nan an ritsa shi inda sojoji suka yi masa tambayoyin kwakwaf.

Daga nan kuma a jiya Talata ne kotun hukunta sojoji ta fara zaman ta a cikin ‘Officers’ Mess’ da ke Asokoro, Abuja.

Janar Otiki a Kotu, Kan Keken Guragu

An gabatar da Manjo Janar Otiki a kotun a kan keken guragu, kamar yadda ake ganin hoton sa a wannan labarin. Lauyan sa ya bayyana wa sojojin da ke shari’ar cewa wanda ya ke karewa, wato Otiki ba shi da cikakkar lafiya.

Mambobin Kotun Hukunta Otiki

An nada Laftanar Janar Adeosun matsayin shugaban kotun. Sauran mambobin sun hada da Manjo Janar A. Tarfa, Manjo Janar F.O Agbugor, Manjo Janar F.A Nadu, Manjo Janar N. Mohammed, Manjo Janar C.T Olukotu da kuma Manjo Janar C.C Okonkwo.

Karaji Da Gardandami a cikin Kotun

Sai dai kuma yayin da Laftanar Janar Janar Adeosun ya bude zaman kotu, sannan ya yi tambayar cewa shin ko duk an amince da wadannan mambobi na kotun hukunta Hakeem Otiki, a nan ne kallo ya koma sama,

Nan da nan sai Majo Janar Femi Oyebanjo Mai Ritaya, kuma daya daga cikin lauyoyin da ke kare Manjo Janar Hakeem Otiki, ya bayyana cewa, shikenan ai wanda ya ke karewa ya shiga ruguguwar matsala kenan, domin akwai jikakka da ‘yar-tsama tsakanin sa da shi shugaban kotun, Laftanar Janar Adeosun.

Daga nan sai ya fara irin karajin su na lauya cewa wanda ya ke karewa din ba zai samu adalci a kotun ba, saboda ‘yar-tsamar da ke tsakanin su. Haka ita ma jaridar Daily Trust ta ruwaito.

Trust ita ma ta tura wakili a kotun domin halartar sauraren shari’ar tare da wasu wakilan jaridu.

Amma kuma an ce dukkan ’yan jaridar su fice, yayin da hayaniya da gardandami suka harde a kotun.

‘KA NA NUKURA DA OTIKI’ – Lauya

“ Mu na da shaida da hujja cewa ka na nukura da wanda na ke karewa.” Haka aka ruwaito lauya kuma tsohon Janar na soja, Oyebanjo ya shaida wa Shugaban Kotu.

Mai Ritaya Oyebanjo, wanda ya na daya daga cikin lauyoyin da ke kare Otiki, ya taba rike Sashen Tsare-tsaren Al’amurran Sojoji kafin ritayar sa.

“Dalilin mu kuwa shi ne: a fili ta ke cewa Janar Otiki ya shiga NDA a ranar 10 Ga Janairu, 1983, yayin da kai kuma kashiga a ranar 4 Ga Yuli, 1983. Don haka ya riga ka shiga. Kowa ya san cewa Janar Otiki ya raine ka a cikin sojoji, kuma ya ba ka horo, wato ya yi tirenin din ka.” Inji Oyebanjo.

“Don haka mu na jin har yanzu ka na kullace da shi. Sannan kuma Janar Otiki ne ya karbi shugabancin Kwamandan Zaratan Sojojin Kasa (Infantry) daga hannun ka.

Tonon Silili a Kotu

“To mu na da sane da cewa tun daga ranar da aka kara maka girma zuwa Laftanar Janar, ya aika maka da sakon tes na taya ka murna, amma saboda ka na nukurar da shi, har yau ba ka maida masa amsa ba.

“Ranka ya dade bari ma ka kara jin wata sabuwa. Ai matsawar ma idan aka fara wannan shari’a ka’in-da-na’in, wasu batutuwa za su fito fili, wadanda sun shafi ofishin ka a lokacin da ke Shugaban Gudanar da Tsare-tsaren Yakin Sojoji. Wannan mukamin ne ka bari zuwa wanda a halin yanzu ka ke a kai.

“Yallabai a nan ina magana cewa Janar Otiki ya yi Shugaban GOC ta 8 inda ya gudanar da ‘Operation Sharan Daji’ da kuma ‘Operation Harbin Kunawa III.”

Daga nan sai lauya Oyebanjo ya kara da cewa, dukkan wadannan ayyuka an yi su ne a karkashin bangaren ka. Sannan kuma wadannan batutuwa duk za su taso acikin wannan shari’a. Don haka kai ma ka na ciki tsundum kenan.”

” Da Goyon Bayan Ka Sojoji Biyar Suka Sace Kudin” – Inji Lauya

Lauya Oyebanjo ya kara yin ikirarin cewa da sanin shugaban kotunwato Janar Adeosun da kuma goyon bayan sa aka wadancan sojoji biyar suka sace kudin.

“Daga karshe ina sanar da kai cewa a lokacin da Janar Otikin ya karbi ragamar shugabancin sojojin ‘Infantry’, ya kuma gaji dukkan sojojin da ke tsaron lafiyar ka, wadanda yaran ka ne, kuma su ne suka zama jami’an tsaron shi Otiki din.”

“Wadannan jami’an tsaro ne suka haifar mana da dalilin da ya sa mu ke a nan a halin yanzu. Maganar gaskiya (wadanda suka saci kudin) sojojin ka ne, hadiman ka ne. Daga hannun ka ya gaje su. Su ne kuma suka kuntika abin da ya yi sanadiyyar zaman mu a wannan kotun a yau.

“ Ran Mai Shari’a ya dade, da wadannan dalilai ne na ke cewa kai ma ka na cikin wannan shari’a tsamo-tsamo. Idan mu na magana za mu rika yanko wata rawa da ka taka da kuma karanto sunayen ka a wurare da dama. Kenan idan za ka zama shugaban wannan kotu, to ka sani sunan ka zai rika fitowa a cikin bayanai da batutuwan da za mu rika gabatarwa a gaban ka.

“ Yallabai da wannan dalili ne na ke cewa ya kamata ka sauka daga shugabancin wannan kotu kawai.”

Ba a tabbatar ba ko shugaban kotun ya maida raddin amsa wadannan zarge-garge da aka yi masa.

Kakakin Hukumar Tsaro na Sojoji ya ki daukar wayar da Premium Times ta yi masa domin jin ta bakin sa.

Sannan kuma ba a san ranar da aka aza domin ci gaba da sauraren shari’ar ba.

Tags: AbujaAdeosunAsokoroFemi OyebanjoGOCOtikiSojoji‘yar-tsama
Previous Post

Yunwa na sa a yanke hukuncin da za a yi da na sani daga baya – Binciken Likita

Next Post

HARAJI: Bankin CBN ya zabga harajin ajiya da cirar kudi a bankuna

Next Post
Godwin Emefiele

HARAJI: Bankin CBN ya zabga harajin ajiya da cirar kudi a bankuna

Binciko

No Result
View All Result
Karanta

Ramadan Kareem AD

Sabbin Labarai

  • SADAKA GUZURIN KIYAMA: Tsohon gwamnan da ya taya akanta jidar naira biliyan 84, ya yi wa malamai da ‘yan APC watandar shanu 370, ragunan layya 3,500 a Zamfara
  • FARGAR JAJI: Zamfara ta kafa Hukumar Tsaron Jama’a
  • ZAƁEN GWAMNAN OSUN: Matsalar tsaro da guguwar sayen ƙuri’u ne abin da ya fi damun mu -INEC
  • Ka zo ka yi mini mataimaki kawai – Kwankwaso ga Peter Obi
  • RIKICIN KWANCE WA ATIKU ZANI A KASUWA: Rundunar PDP ɓangaren Wike sun nemi a tsige Ayu, Shugaban Jam’iyya

Abinda masu karatu ke fadi

  • Google on Masarautar Kano: Hassada Ta Sa Wasu Na Neman Wofintar Da Kokarin Su Danfodiyo! Daga Imam Murtadha Gusau
  • Kuşburnu Çekirdek Yağı on Dalilin da ya sa muka yi sallar Idi ranar Laraba a Bauchi, muka ki bin sanarwar Sarkin musulmi – Sheikh Dahiru Bauchi
  • Google on HARKALLAR BILIYAN 3.6: Ba nine Balan da ke jerin sunayen masu mallakin kamfanin Adda ba – Gwamna Bala
  • Google on SIYASAR ZAMFARA : Maitaimakawa tsohon dan takarar gwamna a APC akan harkar jarida ya sauya sheka
  • Google on RAMIN MUGUNTA: Yadda Boko Haram suka afkawa bam din da suka dana wa Sojojin Najeriya

Fanni

Tweets by PTimesHausa
  • All Homepage Blocks
  • Home
  • Home
  • Main Home

© 2022 JNews - Premium WordPress news & magazine theme by Jegtheme.

No Result
View All Result
  • Labarai
  • Labarai daga Jihohi
  • Wasanni
  • Kiwon Lafiya
  • Nishadi
  • Bidiyo da Hotuna

© 2022 JNews - Premium WordPress news & magazine theme by Jegtheme.