• PREMIUM TIMES |
  • Tallata Hajar ka |
  • Adireshin mu |
  • PTCIJ |
  • Dubawa
Premium Times Hausa
  • Labarai
    • All
    • Duniya
    GANAWAR TINUBU DA NLC: Ƙungiyar Ƙwadago ta ce a tilas a soke ƙarin kuɗin mai, an shammaci ‘yan Najeriya

    GANAWAR TINUBU DA NLC: Ƙungiyar Ƙwadago ta ce a tilas a soke ƙarin kuɗin mai, an shammaci ‘yan Najeriya

    Buhari-signing-2020-budget

    Gwamnatin tsohon shugaban kasa Buhari ta sanar da sabbin nade-nade a daidai ana rantsar da Tinubu shugaban kasa

    Minista Sadiya ta miƙa ragamar Ma’aikatar Harkokin Jinƙai ga Babban Sakatare

    Minista Sadiya ta miƙa ragamar Ma’aikatar Harkokin Jinƙai ga Babban Sakatare

    2015-2023: ‘Na yi sukuwa ta lafiya, na kai zamiya lafiya’ – Buhari

    BANKWANA DA BUHARI: ‘Tinubu yau mafarkin ka ya zama gaskiya, Allah ya sa ka kai Najeriya fiye da inda na kai ta’ – Nasihar Buhari ga Asiwaju

    Tsakanin Sanata Barau da Gwamna Ganduje, Daga Jaafar Jaafar

    Ba zan jira Litinin ba, tun Lahadi zan mika mulki ga Abba Gida-Gida in kama gaba na – Ganduje

    RANTSAR DA TINUBU: Kotun Koli ta yi watsi da karar rashin cancantar Tinubu shiga zaɓen 2023

    RANTSAR DA TINUBU: Kotun Koli ta yi watsi da karar rashin cancantar Tinubu shiga zaɓen 2023

    RANAR RANTSAR DA TINUBU: Za mu hana makiyaya karakaina da shanu a cikin Abuja – Shugaban Miyetti Allah

    RANAR RANTSAR DA TINUBU: Za mu hana makiyaya karakaina da shanu a cikin Abuja – Shugaban Miyetti Allah

    An Karrama gidan Jaridar PREMIUM TIMES da kyauta mafi daukaka a aikin Jarida na kasar Amurka

    BA DA MU BA, TAYA ƁERA ƁARI: PREMIUM TIMES ta nesanta kan ta daga ƙungiyar da ta jona sunan ta a shirya taron karrama wasu mutane

    KIRAN RUWA: ‘Ka wa Allah ka ɗaga mana kafa, kada ka kwace mana filayen mu har 9 da ka kunno kai a kan su – Makarfi ga El-Rufai

    KIRAN RUWA: ‘Ka wa Allah ka ɗaga mana kafa, kada ka kwace mana filayen mu har 9 da ka kunno kai a kan su – Makarfi ga El-Rufai

  • Labarai daga Jihohi
  • Wasanni
    TSOHO MAI RAN ƘARFE: Obasanjo ya zura ƙwallaye uku a wasan sada zumuntar tsoffin ɗaliban sakandare

    TSOHO MAI RAN ƘARFE: Obasanjo ya zura ƙwallaye uku a wasan sada zumuntar tsoffin ɗaliban sakandare

    QATAR 2022: Yadda Croatia, ƙasa mai mutum miliyan 4 ta kori Brazil ƙasa mai mutum miliyan 216

    QATAR 2022: Yadda Croatia, ƙasa mai mutum miliyan 4 ta kori Brazil ƙasa mai mutum miliyan 216

    AMBALIYAR QATAR 2022: Spain ta kori kociya Luis Enrique bayan ta kwashi buhun kunya a hannun Marocco

    AMBALIYAR QATAR 2022: Spain ta kori kociya Luis Enrique bayan ta kwashi buhun kunya a hannun Marocco

    QATAR 2023: Yadda Walid, kociyan Morocco ya rikita duniyar ƙwallon ƙafa cikin watanni 4 kacal

    QATAR 2023: Yadda Walid, kociyan Morocco ya rikita duniyar ƙwallon ƙafa cikin watanni 4 kacal

    QATAR 2022: Dukkan ƙasashen Afrika 4 da su ka taɓa kai wasan kaiwa ga na kusa da na ƙarshe, su na da tauraro a jikin tutocin su

    QATAR 2022: Dukkan ƙasashen Afrika 4 da su ka taɓa kai wasan kaiwa ga na kusa da na ƙarshe, su na da tauraro a jikin tutocin su

    Abubuwan al’ajabi dangane da fatattakar da Morocco ta yi wa Spain daga Qatar 2022

    Abubuwan al’ajabi dangane da fatattakar da Morocco ta yi wa Spain daga Qatar 2022

    QATAR 2022: Ko ƙasashen Afrika za su fidda nahiyar jin kunya a duniyar ‘yan ƙwallo

    QATAR 2022: Ko ƙasashen Afrika za su fidda nahiyar jin kunya a duniyar ‘yan ƙwallo

    DAGARGAZA ARGENTINA: Ƙasar Saudiyya ta ba da hutun kwana Ɗaya a wataya

    DAGARGAZA ARGENTINA: Ƙasar Saudiyya ta ba da hutun kwana Ɗaya a wataya

    QATAR 2022: 2:1: Saudiyya ta kafa tarihin karya gadara da tutiyar buga wasan Agentina 36 a jere babu rashin nasara

    QATAR 2022: 2:1: Saudiyya ta kafa tarihin karya gadara da tutiyar buga wasan Agentina 36 a jere babu rashin nasara

  • Kiwon Lafiya
  • Nishadi
  • Bidiyo da Hotuna
    Buhari ya tashi zuwa Saudiyya, zai yi Umra ta ƙarshe a matsayin sa na shugaban kasa

    Buhari ya tashi zuwa Saudiyya, zai yi Umra ta ƙarshe a matsayin sa na shugaban kasa

    BIDIYO: Buri da fata na a 2023: Ra’ayoyin jama’a

    BIDIYO: Buri da fata na a 2023: Ra’ayoyin jama’a

    BIDIYO: Ƙogon Al’ajabi, ƙogon Waraka, Ƙogon biyan bukata a jihar Enugu

    BIDIYO: Ƙogon Al’ajabi, ƙogon Waraka, Ƙogon biyan bukata a jihar Enugu

    Mutanen Arewa na da alƙawari da sanin ya kamata, Tinubu za su yi saboda ƙauna da biyayyar da ya nuna wa Buhari – El- Rufai

    Mutanen Arewa na da alƙawari da sanin ya kamata, Tinubu za su yi saboda ƙauna da biyayyar da ya nuna wa Buhari – El- Rufai

    BIDIYO: NAJERIYA @62: Ra’ayoyin ‘yan Najeriya game da mulkin Buhari a tsawon shekaru 7 da suka gabata

    BIDIYO: NAJERIYA @62: Ra’ayoyin ‘yan Najeriya game da mulkin Buhari a tsawon shekaru 7 da suka gabata

    Buhari bai san ƴan ta’adda sun fidda bidiyon da suka ce sai sun sace shi da ni ba sai da na ziyarce shi – El-Rufai

    Buhari bai san ƴan ta’adda sun fidda bidiyon da suka ce sai sun sace shi da ni ba sai da na ziyarce shi – El-Rufai

    Dalilin da ya sa na raɗa wa wasu fitattun gine-gine, da titunan jihar Kaduna sunayen wasu fittattun ƴan asalin jihar

    Dalilin da ya sa na raɗa wa wasu fitattun gine-gine, da titunan jihar Kaduna sunayen wasu fittattun ƴan asalin jihar

    HOTUNA: Ɗan Autan marigayi tsohon sarkin Kano Ado Bayero, Mustapha Ado Bayero, ya auri mata biyu ranar Asabar a  Kano

    HOTUNA: Ɗan Autan marigayi tsohon sarkin Kano Ado Bayero, Mustapha Ado Bayero, ya auri mata biyu ranar Asabar a Kano

    BIDIYO: An yi wa ɗan takarar mu murɗiya a zaɓen fidda gwani na APC a Legas – Masu zanga-zanga

    BIDIYO: An yi wa ɗan takarar mu murɗiya a zaɓen fidda gwani na APC a Legas – Masu zanga-zanga

No Result
View All Result
  • Labarai
    • All
    • Duniya
    GANAWAR TINUBU DA NLC: Ƙungiyar Ƙwadago ta ce a tilas a soke ƙarin kuɗin mai, an shammaci ‘yan Najeriya

    GANAWAR TINUBU DA NLC: Ƙungiyar Ƙwadago ta ce a tilas a soke ƙarin kuɗin mai, an shammaci ‘yan Najeriya

    Buhari-signing-2020-budget

    Gwamnatin tsohon shugaban kasa Buhari ta sanar da sabbin nade-nade a daidai ana rantsar da Tinubu shugaban kasa

    Minista Sadiya ta miƙa ragamar Ma’aikatar Harkokin Jinƙai ga Babban Sakatare

    Minista Sadiya ta miƙa ragamar Ma’aikatar Harkokin Jinƙai ga Babban Sakatare

    2015-2023: ‘Na yi sukuwa ta lafiya, na kai zamiya lafiya’ – Buhari

    BANKWANA DA BUHARI: ‘Tinubu yau mafarkin ka ya zama gaskiya, Allah ya sa ka kai Najeriya fiye da inda na kai ta’ – Nasihar Buhari ga Asiwaju

    Tsakanin Sanata Barau da Gwamna Ganduje, Daga Jaafar Jaafar

    Ba zan jira Litinin ba, tun Lahadi zan mika mulki ga Abba Gida-Gida in kama gaba na – Ganduje

    RANTSAR DA TINUBU: Kotun Koli ta yi watsi da karar rashin cancantar Tinubu shiga zaɓen 2023

    RANTSAR DA TINUBU: Kotun Koli ta yi watsi da karar rashin cancantar Tinubu shiga zaɓen 2023

    RANAR RANTSAR DA TINUBU: Za mu hana makiyaya karakaina da shanu a cikin Abuja – Shugaban Miyetti Allah

    RANAR RANTSAR DA TINUBU: Za mu hana makiyaya karakaina da shanu a cikin Abuja – Shugaban Miyetti Allah

    An Karrama gidan Jaridar PREMIUM TIMES da kyauta mafi daukaka a aikin Jarida na kasar Amurka

    BA DA MU BA, TAYA ƁERA ƁARI: PREMIUM TIMES ta nesanta kan ta daga ƙungiyar da ta jona sunan ta a shirya taron karrama wasu mutane

    KIRAN RUWA: ‘Ka wa Allah ka ɗaga mana kafa, kada ka kwace mana filayen mu har 9 da ka kunno kai a kan su – Makarfi ga El-Rufai

    KIRAN RUWA: ‘Ka wa Allah ka ɗaga mana kafa, kada ka kwace mana filayen mu har 9 da ka kunno kai a kan su – Makarfi ga El-Rufai

  • Labarai daga Jihohi
  • Wasanni
    TSOHO MAI RAN ƘARFE: Obasanjo ya zura ƙwallaye uku a wasan sada zumuntar tsoffin ɗaliban sakandare

    TSOHO MAI RAN ƘARFE: Obasanjo ya zura ƙwallaye uku a wasan sada zumuntar tsoffin ɗaliban sakandare

    QATAR 2022: Yadda Croatia, ƙasa mai mutum miliyan 4 ta kori Brazil ƙasa mai mutum miliyan 216

    QATAR 2022: Yadda Croatia, ƙasa mai mutum miliyan 4 ta kori Brazil ƙasa mai mutum miliyan 216

    AMBALIYAR QATAR 2022: Spain ta kori kociya Luis Enrique bayan ta kwashi buhun kunya a hannun Marocco

    AMBALIYAR QATAR 2022: Spain ta kori kociya Luis Enrique bayan ta kwashi buhun kunya a hannun Marocco

    QATAR 2023: Yadda Walid, kociyan Morocco ya rikita duniyar ƙwallon ƙafa cikin watanni 4 kacal

    QATAR 2023: Yadda Walid, kociyan Morocco ya rikita duniyar ƙwallon ƙafa cikin watanni 4 kacal

    QATAR 2022: Dukkan ƙasashen Afrika 4 da su ka taɓa kai wasan kaiwa ga na kusa da na ƙarshe, su na da tauraro a jikin tutocin su

    QATAR 2022: Dukkan ƙasashen Afrika 4 da su ka taɓa kai wasan kaiwa ga na kusa da na ƙarshe, su na da tauraro a jikin tutocin su

    Abubuwan al’ajabi dangane da fatattakar da Morocco ta yi wa Spain daga Qatar 2022

    Abubuwan al’ajabi dangane da fatattakar da Morocco ta yi wa Spain daga Qatar 2022

    QATAR 2022: Ko ƙasashen Afrika za su fidda nahiyar jin kunya a duniyar ‘yan ƙwallo

    QATAR 2022: Ko ƙasashen Afrika za su fidda nahiyar jin kunya a duniyar ‘yan ƙwallo

    DAGARGAZA ARGENTINA: Ƙasar Saudiyya ta ba da hutun kwana Ɗaya a wataya

    DAGARGAZA ARGENTINA: Ƙasar Saudiyya ta ba da hutun kwana Ɗaya a wataya

    QATAR 2022: 2:1: Saudiyya ta kafa tarihin karya gadara da tutiyar buga wasan Agentina 36 a jere babu rashin nasara

    QATAR 2022: 2:1: Saudiyya ta kafa tarihin karya gadara da tutiyar buga wasan Agentina 36 a jere babu rashin nasara

  • Kiwon Lafiya
  • Nishadi
  • Bidiyo da Hotuna
    Buhari ya tashi zuwa Saudiyya, zai yi Umra ta ƙarshe a matsayin sa na shugaban kasa

    Buhari ya tashi zuwa Saudiyya, zai yi Umra ta ƙarshe a matsayin sa na shugaban kasa

    BIDIYO: Buri da fata na a 2023: Ra’ayoyin jama’a

    BIDIYO: Buri da fata na a 2023: Ra’ayoyin jama’a

    BIDIYO: Ƙogon Al’ajabi, ƙogon Waraka, Ƙogon biyan bukata a jihar Enugu

    BIDIYO: Ƙogon Al’ajabi, ƙogon Waraka, Ƙogon biyan bukata a jihar Enugu

    Mutanen Arewa na da alƙawari da sanin ya kamata, Tinubu za su yi saboda ƙauna da biyayyar da ya nuna wa Buhari – El- Rufai

    Mutanen Arewa na da alƙawari da sanin ya kamata, Tinubu za su yi saboda ƙauna da biyayyar da ya nuna wa Buhari – El- Rufai

    BIDIYO: NAJERIYA @62: Ra’ayoyin ‘yan Najeriya game da mulkin Buhari a tsawon shekaru 7 da suka gabata

    BIDIYO: NAJERIYA @62: Ra’ayoyin ‘yan Najeriya game da mulkin Buhari a tsawon shekaru 7 da suka gabata

    Buhari bai san ƴan ta’adda sun fidda bidiyon da suka ce sai sun sace shi da ni ba sai da na ziyarce shi – El-Rufai

    Buhari bai san ƴan ta’adda sun fidda bidiyon da suka ce sai sun sace shi da ni ba sai da na ziyarce shi – El-Rufai

    Dalilin da ya sa na raɗa wa wasu fitattun gine-gine, da titunan jihar Kaduna sunayen wasu fittattun ƴan asalin jihar

    Dalilin da ya sa na raɗa wa wasu fitattun gine-gine, da titunan jihar Kaduna sunayen wasu fittattun ƴan asalin jihar

    HOTUNA: Ɗan Autan marigayi tsohon sarkin Kano Ado Bayero, Mustapha Ado Bayero, ya auri mata biyu ranar Asabar a  Kano

    HOTUNA: Ɗan Autan marigayi tsohon sarkin Kano Ado Bayero, Mustapha Ado Bayero, ya auri mata biyu ranar Asabar a Kano

    BIDIYO: An yi wa ɗan takarar mu murɗiya a zaɓen fidda gwani na APC a Legas – Masu zanga-zanga

    BIDIYO: An yi wa ɗan takarar mu murɗiya a zaɓen fidda gwani na APC a Legas – Masu zanga-zanga

No Result
View All Result
Premium Times Hausa
No Result
View All Result

Kutunguilar menan mukamin Buratai ta ingiza manyan sojoji satar bilyoyin nairori – Inji Janar

Ashafa MurnaibyAshafa Murnai
September 18, 2019
in Manyan Labarai
0
Major-general, Hakeem Otiki

Major-general, Hakeem Otiki

Wata kotun cikin gida ta hukumar tsaron sojoji da aka kafa, ta fara binciken Manjo Janar Hakeem Otiki. An kafa kotun ce a kebance a Abuja, kuma ta fara zaman ta jiya Talata.

Masu kare Otiki na kokarin nuna cewa ‘yar-tsama da tseren neman mukamin da ke tsakanin Janar Otiki da Laftanar Janar Lamidi Adeosun na daga cikin dalilin da su ke ganin bai kamata Adeosun ya zama shi ne shugaban kotun hukunta Otiki ba.

Duk da cewa masu kare Otiki ba su bayyana dalilan ’yar-tsamar da ke tsakanin wadannan manyan sojoji biyu ba, amma dai wani babban jami’in soja da ke da kusanci da su biyun ya ce rajin jituwar ta su ta samo asali ne daga kutinguilar wanda zai gaji Babban Hafsan Sojojin Najeriya, Tukur Buratai, wanda shi ma Laftanar Janar ne.

Hakeem Otiki da ake tuhuma daga jiya Talata dai shi ne babban jami’in sojan da ake zargi an yi wa safarar zunzurutun kudi a cikin watan Yuli, daga Sokoto da niyyar kai su Abuja, amma kuma bayan an yada zango a Kaduna, sai sata ta saci sata.

Shi ne babban kwamandan Rundunar Sojoji ta 8 da ke Sokoto.

‘ Sata Ta Saci Sata’

PREMIUM TIMES HAUSA ta kawo musu labarin mai cike da abin kunya, inda wasu kananan sojojin da aka damka wa kudin su yi rakiyar su, su ka arce da su gaba daya.

Rahotanni sun bayyana cewa kudin sun kai naira milyan 800, yayin da wasu rahotannin kuma suka ce naira milyan 600 ne. Akwai kuma wadanda suka ruwaito cewa naira milyan 400 ne kudin.

Bayan sojojin sun arce da kudin, har yanzu shiru ka ke ji kuma har yau babu labarin kama su ko kuma yadda suka yi da kudin.

Bayan sojojin sun dibga wa Hakeem Otiki wannan sata, hukumar tsaro ta sojoji ta damke shi, inda aka yi masa daurin-talala a gida, aka tsare shi ba tare da ko da lekowa kofar gida ba. Daga nan an ritsa shi inda sojoji suka yi masa tambayoyin kwakwaf.

Daga nan kuma a jiya Talata ne kotun hukunta sojoji ta fara zaman ta a cikin ‘Officers’ Mess’ da ke Asokoro, Abuja.

Janar Otiki a Kotu, Kan Keken Guragu

An gabatar da Manjo Janar Otiki a kotun a kan keken guragu, kamar yadda ake ganin hoton sa a wannan labarin. Lauyan sa ya bayyana wa sojojin da ke shari’ar cewa wanda ya ke karewa, wato Otiki ba shi da cikakkar lafiya.

Mambobin Kotun Hukunta Otiki

An nada Laftanar Janar Adeosun matsayin shugaban kotun. Sauran mambobin sun hada da Manjo Janar A. Tarfa, Manjo Janar F.O Agbugor, Manjo Janar F.A Nadu, Manjo Janar N. Mohammed, Manjo Janar C.T Olukotu da kuma Manjo Janar C.C Okonkwo.

Karaji Da Gardandami a cikin Kotun

Sai dai kuma yayin da Laftanar Janar Janar Adeosun ya bude zaman kotu, sannan ya yi tambayar cewa shin ko duk an amince da wadannan mambobi na kotun hukunta Hakeem Otiki, a nan ne kallo ya koma sama,

Nan da nan sai Majo Janar Femi Oyebanjo Mai Ritaya, kuma daya daga cikin lauyoyin da ke kare Manjo Janar Hakeem Otiki, ya bayyana cewa, shikenan ai wanda ya ke karewa ya shiga ruguguwar matsala kenan, domin akwai jikakka da ‘yar-tsama tsakanin sa da shi shugaban kotun, Laftanar Janar Adeosun.

Daga nan sai ya fara irin karajin su na lauya cewa wanda ya ke karewa din ba zai samu adalci a kotun ba, saboda ‘yar-tsamar da ke tsakanin su. Haka ita ma jaridar Daily Trust ta ruwaito.

Trust ita ma ta tura wakili a kotun domin halartar sauraren shari’ar tare da wasu wakilan jaridu.

Amma kuma an ce dukkan ’yan jaridar su fice, yayin da hayaniya da gardandami suka harde a kotun.

‘KA NA NUKURA DA OTIKI’ – Lauya

“ Mu na da shaida da hujja cewa ka na nukura da wanda na ke karewa.” Haka aka ruwaito lauya kuma tsohon Janar na soja, Oyebanjo ya shaida wa Shugaban Kotu.

Mai Ritaya Oyebanjo, wanda ya na daya daga cikin lauyoyin da ke kare Otiki, ya taba rike Sashen Tsare-tsaren Al’amurran Sojoji kafin ritayar sa.

“Dalilin mu kuwa shi ne: a fili ta ke cewa Janar Otiki ya shiga NDA a ranar 10 Ga Janairu, 1983, yayin da kai kuma kashiga a ranar 4 Ga Yuli, 1983. Don haka ya riga ka shiga. Kowa ya san cewa Janar Otiki ya raine ka a cikin sojoji, kuma ya ba ka horo, wato ya yi tirenin din ka.” Inji Oyebanjo.

“Don haka mu na jin har yanzu ka na kullace da shi. Sannan kuma Janar Otiki ne ya karbi shugabancin Kwamandan Zaratan Sojojin Kasa (Infantry) daga hannun ka.

Tonon Silili a Kotu

“To mu na da sane da cewa tun daga ranar da aka kara maka girma zuwa Laftanar Janar, ya aika maka da sakon tes na taya ka murna, amma saboda ka na nukurar da shi, har yau ba ka maida masa amsa ba.

“Ranka ya dade bari ma ka kara jin wata sabuwa. Ai matsawar ma idan aka fara wannan shari’a ka’in-da-na’in, wasu batutuwa za su fito fili, wadanda sun shafi ofishin ka a lokacin da ke Shugaban Gudanar da Tsare-tsaren Yakin Sojoji. Wannan mukamin ne ka bari zuwa wanda a halin yanzu ka ke a kai.

“Yallabai a nan ina magana cewa Janar Otiki ya yi Shugaban GOC ta 8 inda ya gudanar da ‘Operation Sharan Daji’ da kuma ‘Operation Harbin Kunawa III.”

Daga nan sai lauya Oyebanjo ya kara da cewa, dukkan wadannan ayyuka an yi su ne a karkashin bangaren ka. Sannan kuma wadannan batutuwa duk za su taso acikin wannan shari’a. Don haka kai ma ka na ciki tsundum kenan.”

” Da Goyon Bayan Ka Sojoji Biyar Suka Sace Kudin” – Inji Lauya

Lauya Oyebanjo ya kara yin ikirarin cewa da sanin shugaban kotunwato Janar Adeosun da kuma goyon bayan sa aka wadancan sojoji biyar suka sace kudin.

“Daga karshe ina sanar da kai cewa a lokacin da Janar Otikin ya karbi ragamar shugabancin sojojin ‘Infantry’, ya kuma gaji dukkan sojojin da ke tsaron lafiyar ka, wadanda yaran ka ne, kuma su ne suka zama jami’an tsaron shi Otiki din.”

“Wadannan jami’an tsaro ne suka haifar mana da dalilin da ya sa mu ke a nan a halin yanzu. Maganar gaskiya (wadanda suka saci kudin) sojojin ka ne, hadiman ka ne. Daga hannun ka ya gaje su. Su ne kuma suka kuntika abin da ya yi sanadiyyar zaman mu a wannan kotun a yau.

“ Ran Mai Shari’a ya dade, da wadannan dalilai ne na ke cewa kai ma ka na cikin wannan shari’a tsamo-tsamo. Idan mu na magana za mu rika yanko wata rawa da ka taka da kuma karanto sunayen ka a wurare da dama. Kenan idan za ka zama shugaban wannan kotu, to ka sani sunan ka zai rika fitowa a cikin bayanai da batutuwan da za mu rika gabatarwa a gaban ka.

“ Yallabai da wannan dalili ne na ke cewa ya kamata ka sauka daga shugabancin wannan kotu kawai.”

Ba a tabbatar ba ko shugaban kotun ya maida raddin amsa wadannan zarge-garge da aka yi masa.

Kakakin Hukumar Tsaro na Sojoji ya ki daukar wayar da Premium Times ta yi masa domin jin ta bakin sa.

Sannan kuma ba a san ranar da aka aza domin ci gaba da sauraren shari’ar ba.

Tags: AbujaAdeosunAsokoroFemi OyebanjoGOCOtikiSojoji‘yar-tsama
Previous Post

Yunwa na sa a yanke hukuncin da za a yi da na sani daga baya – Binciken Likita

Next Post

HARAJI: Bankin CBN ya zabga harajin ajiya da cirar kudi a bankuna

Ashafa Murnai

Ashafa Murnai

Next Post
Godwin Emefiele

HARAJI: Bankin CBN ya zabga harajin ajiya da cirar kudi a bankuna

Binciko

No Result
View All Result
Karanta

Ramadan Kareem AD

Sabbin Labarai

  • SHARI’AR ZAƁEN SHUGABAN ƘASA: Tinubu da INEC sun ƙi amincewa da tulin kwafe takardun da Atiku ya kwafo daga iReV
  • GANAWAR TINUBU DA NLC: Ƙungiyar Ƙwadago ta ce a tilas a soke ƙarin kuɗin mai, an shammaci ‘yan Najeriya
  • HAJJI 2023: Gwamnatin Filato ta bar mahajjatan jihar su na hajijiya a Madina
  • Kada ku tausaya min don na faɗi zaɓen Sanatan Zamfara – Sanata Marafa
  • JIRAN TSAMMANI: Tinubu zai saka wa waɗanda su ka yi wa APC hidima da waɗanda su ka wahala saboda jam’iyya – Marafa

Abinda masu karatu ke fadi

  • auto verkopen on ZAMFARA: Mahara sun gudu sun bar bindigar harbo jiragen sama a dajin Gumi da Bukkuyum -Inji ‘Yan Sanda
  • Laser-Haarentfernung mit hygienischen Bedingungen und aktuellen Gesundheitsstandards in der Türkei on An yi min murɗiya ne a zaɓen APC, ban yarda ba sai an sake zaɓe – Korafin Bashir Ahmad
  • Call Girls Sehore on Ƙungiya ta yi kira ga gwamnati ta ware kuɗaɗe domin samar da dabarun bada tazarar Iyali
  • buy aged stripe account on Hukumar NBC ta gayyaci mai gabatar da shirin ‘Berekete’, bayan macen da ta kona gashin kan yarinya barkatai, ta sha mari barkatai a hannun sa
  • research and survey on Gwamnan Edo ya bijire wa umarnin kotu, ya ce sai mai shaidar rigakafin korona zai yi sallar jam’i a masallaci

Fanni

Tweets by PTimesHausa
  • All Homepage Blocks
  • Home
  • Home
  • Main Home

© 2023 JNews - Premium WordPress news & magazine theme by Jegtheme.

No Result
View All Result
  • Labarai
  • Labarai daga Jihohi
  • Wasanni
  • Kiwon Lafiya
  • Nishadi
  • Bidiyo da Hotuna

© 2023 JNews - Premium WordPress news & magazine theme by Jegtheme.