• PREMIUM TIMES |
  • Tallata Hajar ka |
  • Adireshin mu |
  • PTCIJ |
  • Dubawa
Premium Times Hausa
  • Labarai
    • All
    • Duniya
    Barayi sun lalata tiransifoma 20 cikin makonni uku – Kamfanin Raba Wutar Lantarki

    Barayi sun lalata tiransifoma 20 cikin makonni uku – Kamfanin Raba Wutar Lantarki

    SADAKA GUZURIN KIYAMA: Tsohon gwamnan da ya taya akanta jidar naira biliyan 84, ya yi wa malamai da ‘yan APC watandar shanu 370, ragunan layya 3,500 a Zamfara

    SADAKA GUZURIN KIYAMA: Tsohon gwamnan da ya taya akanta jidar naira biliyan 84, ya yi wa malamai da ‘yan APC watandar shanu 370, ragunan layya 3,500 a Zamfara

    ZAƁEN GWAMNAN ANAMBRA: INEC za ta raba kayan aiki marasa hatsari daga Owerri

    ZAƁEN GWAMNAN OSUN: Matsalar tsaro da guguwar sayen ƙuri’u ne abin da ya fi damun mu -INEC

    Ƴan sanda sun ceto ƙananan yara 50 da aka kulle cikin kurkukun wani coci a ƙarƙashin ƙasa, a Ondo

    Ƴan sanda sun ceto ƙananan yara 50 da aka kulle cikin kurkukun wani coci a ƙarƙashin ƙasa, a Ondo

    ‘Na sadaukar da rayuwa ta ga Najeriya’ – Inji sojan da mahara su ka kashe a harin Shiroro

    ‘Na sadaukar da rayuwa ta ga Najeriya’ – Inji sojan da mahara su ka kashe a harin Shiroro

    TA’ADDANCI A JIHAR NEJA: Yadda ƴan ta’adda su ka ratsa garuruwa, kafin su  kai wa sojoji da mobal farmaki

    TA’ADDANCI A JIHAR NEJA: Yadda ƴan ta’adda su ka ratsa garuruwa, kafin su kai wa sojoji da mobal farmaki

    Dalilin da ya sa ƴan bindiga ke ci gaba da kai wa mutane hari a jihar Neja – SSG

    JIHAR NEJA TA KAMA WUTA: Mahara sun kashe sojoji 30, mobal 7, farar hula da dama

    HARIN JIRGIN KASA: Ɗaya daga cikin waɗanda ƴan bindiga suka saki ta yi zanga-zanga a Kaduna

    HARIN JIRGIN KASA: Ɗaya daga cikin waɗanda ƴan bindiga suka saki ta yi zanga-zanga a Kaduna

    Hasalallun Sanatocin APCn da su ka faɗi zaɓen fidda-gwani sun gana da Buhari

    Hasalallun Sanatocin APCn da su ka faɗi zaɓen fidda-gwani sun gana da Buhari

  • Labarai daga Jihohi
  • Wasanni
    LMC ta ci tarar Kano Pillars, ta kori shugabanta, Jambul bayan ya gobza wa ‘Rafiri’ naushi a haɓa

    LMC ta ci tarar Kano Pillars, ta kori shugabanta, Jambul bayan ya gobza wa ‘Rafiri’ naushi a haɓa

    Inganta Rayuwar Matasa Ta Hanyar Wasan Kwallon Kafa Da Gudunmawar Al’Ummah A Jigawa, Ahmed Ilallah

    Inganta Rayuwar Matasa Ta Hanyar Wasan Kwallon Kafa Da Gudunmawar Al’Ummah A Jigawa, Ahmed Ilallah

    CHAMPIONS LEAGUE: Ko dai tsinuwar Yaya Toure ta yi tasiri kan Pep Guardiola?

    CHAMPIONS LEAGUE: Ko dai tsinuwar Yaya Toure ta yi tasiri kan Pep Guardiola?

    PILLARS SUN KIRA RUWA: Daga yanzu a Abuja za su rika wasan gida kuma an zaftare musu maki 3

    PILLARS SUN KIRA RUWA: Daga yanzu a Abuja za su rika wasan gida kuma an zaftare musu maki 3

    Yadda Kanawa suka yi ragaraga da motar ƴan  Katsina United saboda Pillars ta buga kunnen doki a Kano

    Yadda Kanawa suka yi ragaraga da motar ƴan Katsina United saboda Pillars ta buga kunnen doki a Kano

    GHANA vs NAJERIYA: Ko Najeriya za ta kauce wa ɗauko buhun kunya na 26 a hannun ‘Black Stars’?

    GHANA vs NAJERIYA: Ko Najeriya za ta kauce wa ɗauko buhun kunya na 26 a hannun ‘Black Stars’?

    Barcelona ta yi wa Madrid dukan kabarin kishiya, ba sani ba sabo ta zura mata kwallaye 4 babu ko ɗaya

    Barcelona ta yi wa Madrid dukan kabarin kishiya, ba sani ba sabo ta zura mata kwallaye 4 babu ko ɗaya

    ‘CHAMPIONS LEAGUE’: Yadda Benzama ya ceto Madrid daga rijiya gaba dubu, ya kori PSG kuma ya dawo da martabar sa a duniyar ƙwallo

    ‘CHAMPIONS LEAGUE’: Yadda Benzama ya ceto Madrid daga rijiya gaba dubu, ya kori PSG kuma ya dawo da martabar sa a duniyar ƙwallo

    YAƘIN UKRANIYA YA CI ƘUNGIYAR CHELSEA: ‘Zan sayar da kulob ɗin na sadaukar da kuɗin ga tallafin waɗanda yaƙin Ukraniya ya kassara’ -Abramovich, mai ƙungiyar kuma ɗan asalin Rasha

    YAƘIN UKRANIYA YA CI ƘUNGIYAR CHELSEA: ‘Zan sayar da kulob ɗin na sadaukar da kuɗin ga tallafin waɗanda yaƙin Ukraniya ya kassara’ -Abramovich, mai ƙungiyar kuma ɗan asalin Rasha

  • Kiwon Lafiya
  • Nishadi
  • Bidiyo da Hotuna
    HOTUNA: Ɗan Autan marigayi tsohon sarkin Kano Ado Bayero, Mustapha Ado Bayero, ya auri mata biyu ranar Asabar a  Kano

    HOTUNA: Ɗan Autan marigayi tsohon sarkin Kano Ado Bayero, Mustapha Ado Bayero, ya auri mata biyu ranar Asabar a Kano

    BIDIYO: An yi wa ɗan takarar mu murɗiya a zaɓen fidda gwani na APC a Legas – Masu zanga-zanga

    BIDIYO: An yi wa ɗan takarar mu murɗiya a zaɓen fidda gwani na APC a Legas – Masu zanga-zanga

    KURUNKUS: Malami ya fito takarar gwamnan Kebbi, ya ce jama’ar jihar ne suka tilasta masa ya fito

    KURUNKUS: Malami ya fito takarar gwamnan Kebbi, ya ce jama’ar jihar ne suka tilasta masa ya fito

    2023: Ɗan takarar shugaban kasa, Rotimi Amaechi ya ziyarci masarautar Dutse

    2023: Ɗan takarar shugaban kasa, Rotimi Amaechi ya ziyarci masarautar Dutse

    LABARI CIKIN HOTUNA: Yadda ƴaƴan jam’iyyar APC da dubban mutanen Kaduna suka yi wa Sanata Uba Sani goma ta arziki

    LABARI CIKIN HOTUNA: Yadda ƴaƴan jam’iyyar APC da dubban mutanen Kaduna suka yi wa Sanata Uba Sani goma ta arziki

    BIDIYO: Shin zaka iya zama da mai dauke da cutar Kanjamau? – Ra’ayoyin mutane

    BIDIYO: Shin zaka iya zama da mai dauke da cutar Kanjamau? – Ra’ayoyin mutane

    Dalilin da ya sa muka yi tattaki har Dubai domin taya Aisha Buhari murnar zagayowar ranar haihuwar ta – Matan Gwamnonin Najeriya

    Dalilin da ya sa muka yi tattaki har Dubai domin taya Aisha Buhari murnar zagayowar ranar haihuwar ta – Matan Gwamnonin Najeriya

    BIDIYO: Yadda ‘yan bindiga suka rika jibga ta kafin a biya naira 50,000 kudin fansa – Dattijo Saidu Dabo

    BIDIYO: Yadda ‘yan bindiga suka rika jibga ta kafin a biya naira 50,000 kudin fansa – Dattijo Saidu Dabo

    ‘Yan mata marasa aure sun fi matan aure amfani da magungunan takaita Iyali – Ma’aikatar Lafiya

    ‘Yan mata marasa aure sun fi matan aure amfani da magungunan takaita Iyali – Ma’aikatar Lafiya

No Result
View All Result
  • Labarai
    • All
    • Duniya
    Barayi sun lalata tiransifoma 20 cikin makonni uku – Kamfanin Raba Wutar Lantarki

    Barayi sun lalata tiransifoma 20 cikin makonni uku – Kamfanin Raba Wutar Lantarki

    SADAKA GUZURIN KIYAMA: Tsohon gwamnan da ya taya akanta jidar naira biliyan 84, ya yi wa malamai da ‘yan APC watandar shanu 370, ragunan layya 3,500 a Zamfara

    SADAKA GUZURIN KIYAMA: Tsohon gwamnan da ya taya akanta jidar naira biliyan 84, ya yi wa malamai da ‘yan APC watandar shanu 370, ragunan layya 3,500 a Zamfara

    ZAƁEN GWAMNAN ANAMBRA: INEC za ta raba kayan aiki marasa hatsari daga Owerri

    ZAƁEN GWAMNAN OSUN: Matsalar tsaro da guguwar sayen ƙuri’u ne abin da ya fi damun mu -INEC

    Ƴan sanda sun ceto ƙananan yara 50 da aka kulle cikin kurkukun wani coci a ƙarƙashin ƙasa, a Ondo

    Ƴan sanda sun ceto ƙananan yara 50 da aka kulle cikin kurkukun wani coci a ƙarƙashin ƙasa, a Ondo

    ‘Na sadaukar da rayuwa ta ga Najeriya’ – Inji sojan da mahara su ka kashe a harin Shiroro

    ‘Na sadaukar da rayuwa ta ga Najeriya’ – Inji sojan da mahara su ka kashe a harin Shiroro

    TA’ADDANCI A JIHAR NEJA: Yadda ƴan ta’adda su ka ratsa garuruwa, kafin su  kai wa sojoji da mobal farmaki

    TA’ADDANCI A JIHAR NEJA: Yadda ƴan ta’adda su ka ratsa garuruwa, kafin su kai wa sojoji da mobal farmaki

    Dalilin da ya sa ƴan bindiga ke ci gaba da kai wa mutane hari a jihar Neja – SSG

    JIHAR NEJA TA KAMA WUTA: Mahara sun kashe sojoji 30, mobal 7, farar hula da dama

    HARIN JIRGIN KASA: Ɗaya daga cikin waɗanda ƴan bindiga suka saki ta yi zanga-zanga a Kaduna

    HARIN JIRGIN KASA: Ɗaya daga cikin waɗanda ƴan bindiga suka saki ta yi zanga-zanga a Kaduna

    Hasalallun Sanatocin APCn da su ka faɗi zaɓen fidda-gwani sun gana da Buhari

    Hasalallun Sanatocin APCn da su ka faɗi zaɓen fidda-gwani sun gana da Buhari

  • Labarai daga Jihohi
  • Wasanni
    LMC ta ci tarar Kano Pillars, ta kori shugabanta, Jambul bayan ya gobza wa ‘Rafiri’ naushi a haɓa

    LMC ta ci tarar Kano Pillars, ta kori shugabanta, Jambul bayan ya gobza wa ‘Rafiri’ naushi a haɓa

    Inganta Rayuwar Matasa Ta Hanyar Wasan Kwallon Kafa Da Gudunmawar Al’Ummah A Jigawa, Ahmed Ilallah

    Inganta Rayuwar Matasa Ta Hanyar Wasan Kwallon Kafa Da Gudunmawar Al’Ummah A Jigawa, Ahmed Ilallah

    CHAMPIONS LEAGUE: Ko dai tsinuwar Yaya Toure ta yi tasiri kan Pep Guardiola?

    CHAMPIONS LEAGUE: Ko dai tsinuwar Yaya Toure ta yi tasiri kan Pep Guardiola?

    PILLARS SUN KIRA RUWA: Daga yanzu a Abuja za su rika wasan gida kuma an zaftare musu maki 3

    PILLARS SUN KIRA RUWA: Daga yanzu a Abuja za su rika wasan gida kuma an zaftare musu maki 3

    Yadda Kanawa suka yi ragaraga da motar ƴan  Katsina United saboda Pillars ta buga kunnen doki a Kano

    Yadda Kanawa suka yi ragaraga da motar ƴan Katsina United saboda Pillars ta buga kunnen doki a Kano

    GHANA vs NAJERIYA: Ko Najeriya za ta kauce wa ɗauko buhun kunya na 26 a hannun ‘Black Stars’?

    GHANA vs NAJERIYA: Ko Najeriya za ta kauce wa ɗauko buhun kunya na 26 a hannun ‘Black Stars’?

    Barcelona ta yi wa Madrid dukan kabarin kishiya, ba sani ba sabo ta zura mata kwallaye 4 babu ko ɗaya

    Barcelona ta yi wa Madrid dukan kabarin kishiya, ba sani ba sabo ta zura mata kwallaye 4 babu ko ɗaya

    ‘CHAMPIONS LEAGUE’: Yadda Benzama ya ceto Madrid daga rijiya gaba dubu, ya kori PSG kuma ya dawo da martabar sa a duniyar ƙwallo

    ‘CHAMPIONS LEAGUE’: Yadda Benzama ya ceto Madrid daga rijiya gaba dubu, ya kori PSG kuma ya dawo da martabar sa a duniyar ƙwallo

    YAƘIN UKRANIYA YA CI ƘUNGIYAR CHELSEA: ‘Zan sayar da kulob ɗin na sadaukar da kuɗin ga tallafin waɗanda yaƙin Ukraniya ya kassara’ -Abramovich, mai ƙungiyar kuma ɗan asalin Rasha

    YAƘIN UKRANIYA YA CI ƘUNGIYAR CHELSEA: ‘Zan sayar da kulob ɗin na sadaukar da kuɗin ga tallafin waɗanda yaƙin Ukraniya ya kassara’ -Abramovich, mai ƙungiyar kuma ɗan asalin Rasha

  • Kiwon Lafiya
  • Nishadi
  • Bidiyo da Hotuna
    HOTUNA: Ɗan Autan marigayi tsohon sarkin Kano Ado Bayero, Mustapha Ado Bayero, ya auri mata biyu ranar Asabar a  Kano

    HOTUNA: Ɗan Autan marigayi tsohon sarkin Kano Ado Bayero, Mustapha Ado Bayero, ya auri mata biyu ranar Asabar a Kano

    BIDIYO: An yi wa ɗan takarar mu murɗiya a zaɓen fidda gwani na APC a Legas – Masu zanga-zanga

    BIDIYO: An yi wa ɗan takarar mu murɗiya a zaɓen fidda gwani na APC a Legas – Masu zanga-zanga

    KURUNKUS: Malami ya fito takarar gwamnan Kebbi, ya ce jama’ar jihar ne suka tilasta masa ya fito

    KURUNKUS: Malami ya fito takarar gwamnan Kebbi, ya ce jama’ar jihar ne suka tilasta masa ya fito

    2023: Ɗan takarar shugaban kasa, Rotimi Amaechi ya ziyarci masarautar Dutse

    2023: Ɗan takarar shugaban kasa, Rotimi Amaechi ya ziyarci masarautar Dutse

    LABARI CIKIN HOTUNA: Yadda ƴaƴan jam’iyyar APC da dubban mutanen Kaduna suka yi wa Sanata Uba Sani goma ta arziki

    LABARI CIKIN HOTUNA: Yadda ƴaƴan jam’iyyar APC da dubban mutanen Kaduna suka yi wa Sanata Uba Sani goma ta arziki

    BIDIYO: Shin zaka iya zama da mai dauke da cutar Kanjamau? – Ra’ayoyin mutane

    BIDIYO: Shin zaka iya zama da mai dauke da cutar Kanjamau? – Ra’ayoyin mutane

    Dalilin da ya sa muka yi tattaki har Dubai domin taya Aisha Buhari murnar zagayowar ranar haihuwar ta – Matan Gwamnonin Najeriya

    Dalilin da ya sa muka yi tattaki har Dubai domin taya Aisha Buhari murnar zagayowar ranar haihuwar ta – Matan Gwamnonin Najeriya

    BIDIYO: Yadda ‘yan bindiga suka rika jibga ta kafin a biya naira 50,000 kudin fansa – Dattijo Saidu Dabo

    BIDIYO: Yadda ‘yan bindiga suka rika jibga ta kafin a biya naira 50,000 kudin fansa – Dattijo Saidu Dabo

    ‘Yan mata marasa aure sun fi matan aure amfani da magungunan takaita Iyali – Ma’aikatar Lafiya

    ‘Yan mata marasa aure sun fi matan aure amfani da magungunan takaita Iyali – Ma’aikatar Lafiya

No Result
View All Result
Premium Times Hausa
No Result
View All Result

DALLA-DALLA: Yadda Buhari ya kayar da Atiku a kotu

Ashafa MurnaibyAshafa Murnai
September 11, 2019
in Babban Labari
0
Buhari Celebrates

Buhari Celebrates

A wata gwagwagwar da aka shafe sama yini guda cur ana karanto bayanan hukuncin karar zaben shugaban kasa na 2019, Kotun Daukaka Kara ta bai wa Shugaba Muhammadu Buhari nasara a kan abokin takarar sa, Atiku Abubakar na PDP.

Kotun Daukaka Karar Zaben Shugaban Kasa, ta kori karar da PDP da Atiku Abubakar suka shigar, inda suka kalubalanci zaben shugaban kasa da INEC ta bayyana cewa Buhari na APC ne ya yi nasara.

Alkalai biyar ne suka gudanar da shari’ar, a karkashin jagorancin Babban Mai Shari’a Mohammed Garba.

Atiku da PDP ba su yi nasara a kan bukatu biyar da suka roki kotun ta biya musu ba.

Garba Mohammed yayin karanto hukuncin sa, ya ce masu kara sun kasa gabatar wa kotu hujjojin da za ta gamsu da su, don haka ta yi fatali da karar.

Cikin batutuwan da kotu ta yi watsi da su har da batun zargin an gudanar da zabe a yawancin wurare ba bisa ka’idar da Dokar INEC ta shimfida ba, magudi, amfani da kudi, amfani da karfin jami’an tsaro, rikice-rikice da tashe-tashen hankula da sauran batutuwan da kotu ta ce duk PDP da Atiku sun kasa gamsar da kotu amincewa da zarge-zargen da suka yi.

Batun ‘Satifiket’ din Buhari

Kotun Daukaka Karar Zaben Shugaban Kasa ta yi watsi da ikirarin da INEC ta yi cewa karar da PDP ta shigar dangane da satifiket din Shugaba Buhari, batu ne na kafin zabe, ba bayan an rigaya an yi zabe ba.

INEC ta ce batun satifiket din bai kamata ya shigo a cikin wannan kara ba, kamata ya yi a ce tun kafin zabe PDP ya kamata ta kai batun kutu.

PDP ta tsaya kai da fata cewa Buhari bai cancanci tsayawa takara ba, domin ba shi da takaitaccen satifiket din da doka ta tanadar ya tsaya takarar shugaban kasa da shi.

Wannan na daga cikin batutuwa da yawa wadanda PDP ta yi amfani da su ta maka INEC, Buhari da APC kotu.

Sai dai shi kuma Shugaban Kotun, ya yi amfani da Sashe na Doka na 138 (1) (a) ta Dokar Zabe, inda ya ce sashin ya amince mai kara ya shigar da karar zargin abin da ya danganci gabatar wa INEC bayanai na karya.

“Don haka na amince da cewa wannan batu ba batu ba ne da ya tsaya a kana bin da ya danganci shari’ar abin da ya faru kafin zabe ba ne kawai.”

Garba ya ce don haka kotu za ta duba sahihanci ko akasin abin da ake kara akai.

Duk sauran alkalai hudu ba su yi tantamar wannan bayani ba.

An wanke Jami’an Tsaro daga Zargin Magudi

Kotun Daukaka Kara ta yi watsi da zargin da PDP ta yi wa jami’an tsaro cewa sun yi magudi, domin Shugaba Muhammadu Buhari ya kayar da Atiku Abubakar a zaben 2019.

Kotun ta yi watsi da wani bangare da PDP ta yi zargin cewa APC ta yi amfani da jami’an tsaro, inda suka hada kai suka yin walle-walle da zaben shugaban kasa na 2019.

Idan ba a manta ba, PDP ta zargi shugaba da ke kai, Muhammadu Buhari cewa shi da manayan hukumomin gwamnati da INEC din ita kan ta da kuma jami’an tsaro na da hannu wajen karkatar da zabe da kuma sakamakon zabe, domin Buhari ya yi nasara a kan Atiku.

Kotu a yau Laraba ta samu cikar a cikin korafin da PDP ta gabatar, yayin da INEC ta nuna wa kotu cewa kamata ya yi PDP ta bayyana sunayen jami’an tsaron da ta ke zargi a cikin karar ta da shigar.

Don haka kotu ta cire jami’an tsaro daga cikin wadanda ake zargi

Rashin Tsarma sunan Osinbajo cikin wadanda ake kara

A nan ma Kotun Daukaka Kara ta yi watsi da rokon da INEC ta yi cewa tunda PDP ba ta saka sunan Mataimakin Shugaban Kasa, Yemi Osinbajo ba, to a kori karar.

Kotu ta ce ai zaben ba a kan Osinbajo ya ke ba, a kan Buhari da kuma jam’iyyar da Buhari ke wakilta. Don haka babu wata damuwa ko kuskure don babu sunan Osinbajo a cikin wadanda ake kara.

A kan Atiku ba dan Najeriya ba ne

A nan ma kotu ta ce ita aikin ta shi ne ta duba cancantar cin zaben sa ko akasin haka. Shin ya ci da kuri’un da doka ta tanadar ko kuwa? Sannan dokar kasa ta 131 da ta 137 sun ce idan mutum dan Najeriya kuma ya cika shekara 40 da haihuwa, to shikenan.

Zargin wai Lauyan PDP ba cikakken Lauya ba ne

A nan ma kotu ta yi watsi da wannan zargi da INEC ta yi, inda ta ce a kwafe-kwafen takardun karar da aka shigar tun a ranar 18 Ga Maris, akwai tambarin sa hannun Kungiyar Lauyoyi ta Kasa cewa lauyoyin da ke cikin karar duk mambobin ya ne.

Don haka kotu ta ce ta amince Lauya Levi Uzoukwu lauya ne, kuma babban lauya.

Batun zargin Buhari ya yi amfani amfani da Kudi

Kotu ta yi watsi da wannan zargi da Atiku da PDP suka yi, inda suka ce an yi amfani da kudi ta hanyar Tradermoni, aka rika raba wa jama’a kudi domin su zabi APC da Buhari.

Lauyan Buhari ya kalubalanci wannan zargi da Atiku ya yI wa Buhari, inda ya kara da cewa ai Atiku da PDP bas u da hurumin yin wannan zargin raba kudi da suka ce Buhari yay i ta hannun mataimakin sa Osinbajo. Dalili, me ya sa bas u hada da sunan shi Osinbajo a cikin wadanda su ke kara ba? Wannan kenan.

Bayan dawowa daga hutun minti 40

An ci gaba da tattauna batutuwa akan ko mafiya yawan masu jefa kuri’a ne suka zabi Buhari ko a’a.

Ko zaben Buhari ya haramta saboda yawaitar magudi da ake zargin an yi ko a’a.

Ko zaben Buhari ya halasta saboda zargin yawaitar kin bin dokokin da INEC ta shimfida ko a’a.

Ko Buhari bai cancanta ba, saboda zargin tafka wa INEC karya a cikin takardun bayanan karatun sa ko a’a.

Matsayin Karatun Buhari a Kotu

Kotu ta yi amfani da Sashe na 131 na Dokar Kasa, ta ce ta amince Buhari ya sanar cewa ya na da takaitaccen zurfin ilmin da ake bukata ya tsaya takarar shugaban kasa.

Babu wasu hujjoji a gaban kotu da ke nuna cewa Buhari yay i wa INEC karya ko kuma ya shiga aikin soja ba da kwalin satifiket din kammala sakandare ba.

Kotu ta ce abinda dokar kasa ta ce dangane da shiga takara, shi ne dan takara ya kasance ya na da ilmin da ya mallaki takardar shaidar satifiket na wannan ilmin.

Sannan kuma Shugaban Alkalan ya ci gaba da cewa doka ba ta ce lallai said an takara ya manna satifiket din sa cikin bayanan INEC ba kafin ya cancanci tsayawa takara.

Kotu ta kara da cewa ‘satifiket’ din Buhari na aikin soja ya fi na san a kammala sakandare martaba da daraja.

Garba ya ci gaba da karanto bayanan da hukumar tsaro ta soja ta bayyana cewa satifiket din Buhari na hannun ta.

‘SATIFIKET’: Da Muhammad(U) Da Muhamm(E)d Duk Daya ne –Kotu

Kotun Daukaka Kara ta zartas da cewa Buhari ya cancanci tsayawa takara. Ba fa Buhari ne da kan sa ya buga wa kan sa ‘satifiket’ din ba. Kuma babu wata hujjar da ke nuna cewa sunan da ke cikin ‘satifiket’ din sa na WAEC daga Cambridge ba na sa ba ne.

“Ni dai ra’ayi na shi ne Muhammadu Buhari mai harafin ‘U’ a cikin sunan Muhammadu, shi ne dai Mohammed Buhari mai harafin ‘E’ a sunan Mohammed.”

Rumbun Tattara Bayanai: Dalilin Kotu ta yi fatali da zargin da Atiku ya yi wa INEC

Kotu ta ce PDP ta dogara ne da ‘ji-ta-ji-tar’ wata kafa dangane da matsayin da ta dauka a kan na’urar tattara bayanai, watau ‘server’, wadda ta yi zargin INEC ta tattara bayanan zabe a cikin ta.

Sannan kuma ta nuna cewa babu inda doka ta ce INEC ta yi amfani da ‘server’ wajen tattara sakamakon zabe.

Da ya ke karanta hujjojin da PDP ta gabatar wa kotu, inda ta yi ikirarin cin zabe, Garba, a madadin sauran alkalai, ya ce PDP ta kafa hujja da dalilan da masanin sinadaran intanet, mai suna Joseph Gbenga ya gabatar wa kotu, wadanda shugaban alkalan ya ce wannan ba abin kafa hujja ko karba ne a matsayin hujja ba.

Gbenga shi ne mai bada shaida na 60 da jam’iyyar APC ta gabatar.

Garba ya ci gaba da karanto cewa: “Gaskiya ba za a iya karbar Gbenga a matsayin wani gazagurun masanin dabarun sarrafa na’urori da alkaluma a intanet ba. Ya zo kotu ya yi rantsuwa da kan sa cewa shi fa ba wani kwararre ba ne.”

Atiku da PDP sun shigar da kara kwanaki 177 da suka gabata, a ranar 18 Ga Maris.

Saura jiran ko Atiku da PDP za su garzaya Kotun Koli ko za su hakura.

Dama kuma doka ta ce a tabbatar an yanke hukunci cikin kwanaki 180 bayan shigar da kara.

Nasarar Buhari a kan Atiku a kotu

Kotun Daukaka Karar Zaben Shugaban Kasa ta yi watsi da karar da dan takarar shugabancin kasa a karkashin jam’iyyar PDP, Atiku Abubakar da ita kan ta PDP din suka kai karar APC da dan takarar ta, Muhammadu Buhari.

PDP da Atiku ba su yi nasara a batutuwa biyar da suka roki kotun ta yi musu ba, domin a kwace sakamakon zabe daga Buhari da APC a ba su.

Wannan ce kara ta hudu da kotun ta kora, bayan kafin yau, ta kori kararraki uku da wasu jam’iyyu suka kai a gaban ta, inda su ma suka kalubalanci nasarar da INEC ta bayyana cewa Buhari da APC sun yi a zaben shugaban kasa na 2019.

Yayin da sauran jam’iyyu ukun babu wadda ta nuna garzayawa Kotun Koli domin kalubalantar wannan hukunci, za a jira a ga ko Atiku da PDP za su garzaya Kotun Koli.

Jama’a da dama a yanzu za su zuba ido su ka ko Shugaba Muhammadu Buhari zai yi amfani da wannan dama wajen kara kaimi da jajricewa ya fuskanci kalubalen matsalolin da suka sha kan kasar nan.

PREMIUM TIMES HAUSA dai ba ta ji Arewacin kasar nan ya barke da murnar nasarar da Buhari ya samu a kotu ba, kamar irin yadda aka rika murna bayan ya lashe zaben 2015 da na 2019. Za mu ji dalili nan gaba.

Tags: AtikuBuhariDokaINECKotuLabaraiPREMIUM TIMES
Previous Post

ATIKU KO BUHARI: Kotu ta wancakalar da karar Atiku

Next Post

Gwamnatin jihar Katsina ta horas da ma’aikatan kiwon lafiya 1,000

Next Post
Aminu Masari

Gwamnatin jihar Katsina ta horas da ma’aikatan kiwon lafiya 1,000

Binciko

No Result
View All Result
Karanta

Ramadan Kareem AD

Sabbin Labarai

  • KADUNA 2023: Uba Sani ya zaɓi Hadiza Balarabe mataimakiyar sa
  • ‘Yan bindiga sun kashe Sojoji 30, ‘yan sanda 10 da farin hula 12 a makon jiya
  • Barayi sun lalata tiransifoma 20 cikin makonni uku – Kamfanin Raba Wutar Lantarki
  • MAIDA HANNUN AGOGO BAYA: ‘Yan-ta-kife sun banka wa ofishin INEC wuta a Enugu
  • SADAKA GUZURIN KIYAMA: Tsohon gwamnan da ya taya akanta jidar naira biliyan 84, ya yi wa malamai da ‘yan APC watandar shanu 370, ragunan layya 3,500 a Zamfara

Abinda masu karatu ke fadi

  • Google on Masarautar Kano: Hassada Ta Sa Wasu Na Neman Wofintar Da Kokarin Su Danfodiyo! Daga Imam Murtadha Gusau
  • Kuşburnu Çekirdek Yağı on Dalilin da ya sa muka yi sallar Idi ranar Laraba a Bauchi, muka ki bin sanarwar Sarkin musulmi – Sheikh Dahiru Bauchi
  • Google on HARKALLAR BILIYAN 3.6: Ba nine Balan da ke jerin sunayen masu mallakin kamfanin Adda ba – Gwamna Bala
  • Google on SIYASAR ZAMFARA : Maitaimakawa tsohon dan takarar gwamna a APC akan harkar jarida ya sauya sheka
  • Google on RAMIN MUGUNTA: Yadda Boko Haram suka afkawa bam din da suka dana wa Sojojin Najeriya

Fanni

Tweets by PTimesHausa
  • All Homepage Blocks
  • Home
  • Home
  • Main Home

© 2022 JNews - Premium WordPress news & magazine theme by Jegtheme.

No Result
View All Result
  • Labarai
  • Labarai daga Jihohi
  • Wasanni
  • Kiwon Lafiya
  • Nishadi
  • Bidiyo da Hotuna

© 2022 JNews - Premium WordPress news & magazine theme by Jegtheme.