• PREMIUM TIMES |
  • Tallata Hajar ka |
  • Adireshin mu |
  • PTCIJ |
  • Dubawa
Premium Times Hausa
  • Labarai
    • All
    • Duniya
    An yi amfani da ƴan daba ne aka kada ni – Bashir Ahmed

    An yi amfani da ƴan daba ne aka kada ni – Bashir Ahmed

    Da Ɗan bindiga da ‘Deliget’, Ɗanjuma ne da Ɗanjummai – Shehu Sani

    Da Ɗan bindiga da ‘Deliget’, Ɗanjuma ne da Ɗanjummai – Shehu Sani

    ZAƁEN FIDDA GWANI: Fintirin Adamawa, Kashim ɗin Bauchi, Uban Makurɗi, Abachan Kano, Ashirun Kaduna sun yi nasara zaɓe na Jam’iyyar PDP

    ZAƁEN FIDDA GWANI: Fintirin Adamawa, Kashim ɗin Bauchi, Uban Makurɗi, Abachan Kano, Ashirun Kaduna sun yi nasara zaɓe na Jam’iyyar PDP

    Peter Obi ya fice daga PDP

    Peter Obi ya fice daga PDP

    TATTAUNAWA DA SARAKI:’Idan na zama shugaban ƙasa zan magance aringizon kuɗaɗen da ake yi wajen bayar da kwangiloli’

    TATTAUNAWA DA SARAKI:’Idan na zama shugaban ƙasa zan magance aringizon kuɗaɗen da ake yi wajen bayar da kwangiloli’

    Dino Melaye

    Dino Melaye ya sha ƙasa a zaben fidda gwani na jam’iyyar PDP a Kogi

    EFCC ta cafke Okorocha bayan mamaye gidan sa da jami’an tsaro suka yi tun 11 na safe

    EFCC ta cafke Okorocha bayan mamaye gidan sa da jami’an tsaro suka yi tun 11 na safe

    Dalilin da ya sa ƴan bindiga ke ci gaba da kai wa mutane hari a jihar Neja – SSG

    Yadda ƴan bindiga suka kashe mutum 11 a Zamfara a karshen makon jiya

    SHUGABAN ƘASA 2023: ‘Yan takarar APC na jihohin ƙabilar Igbo sun yi taron jiran-gawon-shanun goyon bayan duk wanda ya samu tikiti a cikin su

    SHUGABAN ƘASA 2023: ‘Yan takarar APC na jihohin ƙabilar Igbo sun yi taron jiran-gawon-shanun goyon bayan duk wanda ya samu tikiti a cikin su

  • Labarai daga Jihohi
  • Wasanni
    CHAMPIONS LEAGUE: Ko dai tsinuwar Yaya Toure ta yi tasiri kan Pep Guardiola?

    CHAMPIONS LEAGUE: Ko dai tsinuwar Yaya Toure ta yi tasiri kan Pep Guardiola?

    PILLARS SUN KIRA RUWA: Daga yanzu a Abuja za su rika wasan gida kuma an zaftare musu maki 3

    PILLARS SUN KIRA RUWA: Daga yanzu a Abuja za su rika wasan gida kuma an zaftare musu maki 3

    Yadda Kanawa suka yi ragaraga da motar ƴan  Katsina United saboda Pillars ta buga kunnen doki a Kano

    Yadda Kanawa suka yi ragaraga da motar ƴan Katsina United saboda Pillars ta buga kunnen doki a Kano

    GHANA vs NAJERIYA: Ko Najeriya za ta kauce wa ɗauko buhun kunya na 26 a hannun ‘Black Stars’?

    GHANA vs NAJERIYA: Ko Najeriya za ta kauce wa ɗauko buhun kunya na 26 a hannun ‘Black Stars’?

    Barcelona ta yi wa Madrid dukan kabarin kishiya, ba sani ba sabo ta zura mata kwallaye 4 babu ko ɗaya

    Barcelona ta yi wa Madrid dukan kabarin kishiya, ba sani ba sabo ta zura mata kwallaye 4 babu ko ɗaya

    ‘CHAMPIONS LEAGUE’: Yadda Benzama ya ceto Madrid daga rijiya gaba dubu, ya kori PSG kuma ya dawo da martabar sa a duniyar ƙwallo

    ‘CHAMPIONS LEAGUE’: Yadda Benzama ya ceto Madrid daga rijiya gaba dubu, ya kori PSG kuma ya dawo da martabar sa a duniyar ƙwallo

    YAƘIN UKRANIYA YA CI ƘUNGIYAR CHELSEA: ‘Zan sayar da kulob ɗin na sadaukar da kuɗin ga tallafin waɗanda yaƙin Ukraniya ya kassara’ -Abramovich, mai ƙungiyar kuma ɗan asalin Rasha

    YAƘIN UKRANIYA YA CI ƘUNGIYAR CHELSEA: ‘Zan sayar da kulob ɗin na sadaukar da kuɗin ga tallafin waɗanda yaƙin Ukraniya ya kassara’ -Abramovich, mai ƙungiyar kuma ɗan asalin Rasha

    RASHA: FIFA da UEFA sun dakatar da ƙungiyoyin Rasha buga wasannin ƙwallon Turai da duniya baki ɗaya

    RASHA: FIFA da UEFA sun dakatar da ƙungiyoyin Rasha buga wasannin ƙwallon Turai da duniya baki ɗaya

    KYAUTAR NAIRA MILIYAN 2: Allah ya saka wa Ahmed Musa, ina kira ga ‘yan wasa na yanzu su yi tattali don gaba – Obiekwue

    KYAUTAR NAIRA MILIYAN 2: Allah ya saka wa Ahmed Musa, ina kira ga ‘yan wasa na yanzu su yi tattali don gaba – Obiekwue

  • Kiwon Lafiya
  • Nishadi
  • Bidiyo da Hotuna
    KURUNKUS: Malami ya fito takarar gwamnan Kebbi, ya ce jama’ar jihar ne suka tilasta masa ya fito

    KURUNKUS: Malami ya fito takarar gwamnan Kebbi, ya ce jama’ar jihar ne suka tilasta masa ya fito

    2023: Ɗan takarar shugaban kasa, Rotimi Amaechi ya ziyarci masarautar Dutse

    2023: Ɗan takarar shugaban kasa, Rotimi Amaechi ya ziyarci masarautar Dutse

    LABARI CIKIN HOTUNA: Yadda ƴaƴan jam’iyyar APC da dubban mutanen Kaduna suka yi wa Sanata Uba Sani goma ta arziki

    LABARI CIKIN HOTUNA: Yadda ƴaƴan jam’iyyar APC da dubban mutanen Kaduna suka yi wa Sanata Uba Sani goma ta arziki

    BIDIYO: Shin zaka iya zama da mai dauke da cutar Kanjamau? – Ra’ayoyin mutane

    BIDIYO: Shin zaka iya zama da mai dauke da cutar Kanjamau? – Ra’ayoyin mutane

    Dalilin da ya sa muka yi tattaki har Dubai domin taya Aisha Buhari murnar zagayowar ranar haihuwar ta – Matan Gwamnonin Najeriya

    Dalilin da ya sa muka yi tattaki har Dubai domin taya Aisha Buhari murnar zagayowar ranar haihuwar ta – Matan Gwamnonin Najeriya

    BIDIYO: Yadda ‘yan bindiga suka rika jibga ta kafin a biya naira 50,000 kudin fansa – Dattijo Saidu Dabo

    BIDIYO: Yadda ‘yan bindiga suka rika jibga ta kafin a biya naira 50,000 kudin fansa – Dattijo Saidu Dabo

    ‘Yan mata marasa aure sun fi matan aure amfani da magungunan takaita Iyali – Ma’aikatar Lafiya

    ‘Yan mata marasa aure sun fi matan aure amfani da magungunan takaita Iyali – Ma’aikatar Lafiya

    BIDIYO: Kwalaben ruwan maganin rigakafin Korona sama da Miliyan daya da aka lalata a Abuja saboda sun gama aiki kafin a dirka wa ‘yan Najeriya

    BIDIYO: Kwalaben ruwan maganin rigakafin Korona sama da Miliyan daya da aka lalata a Abuja saboda sun gama aiki kafin a dirka wa ‘yan Najeriya

    BIDIYO: RIKICIN BILLIRI: Yadda muka rasa ‘yan uwa da dukiyoyin mu a rikicin sarauta – Galadiman Tangale

    BIDIYO: RIKICIN BILLIRI: Yadda muka rasa ‘yan uwa da dukiyoyin mu a rikicin sarauta – Galadiman Tangale

No Result
View All Result
  • Labarai
    • All
    • Duniya
    An yi amfani da ƴan daba ne aka kada ni – Bashir Ahmed

    An yi amfani da ƴan daba ne aka kada ni – Bashir Ahmed

    Da Ɗan bindiga da ‘Deliget’, Ɗanjuma ne da Ɗanjummai – Shehu Sani

    Da Ɗan bindiga da ‘Deliget’, Ɗanjuma ne da Ɗanjummai – Shehu Sani

    ZAƁEN FIDDA GWANI: Fintirin Adamawa, Kashim ɗin Bauchi, Uban Makurɗi, Abachan Kano, Ashirun Kaduna sun yi nasara zaɓe na Jam’iyyar PDP

    ZAƁEN FIDDA GWANI: Fintirin Adamawa, Kashim ɗin Bauchi, Uban Makurɗi, Abachan Kano, Ashirun Kaduna sun yi nasara zaɓe na Jam’iyyar PDP

    Peter Obi ya fice daga PDP

    Peter Obi ya fice daga PDP

    TATTAUNAWA DA SARAKI:’Idan na zama shugaban ƙasa zan magance aringizon kuɗaɗen da ake yi wajen bayar da kwangiloli’

    TATTAUNAWA DA SARAKI:’Idan na zama shugaban ƙasa zan magance aringizon kuɗaɗen da ake yi wajen bayar da kwangiloli’

    Dino Melaye

    Dino Melaye ya sha ƙasa a zaben fidda gwani na jam’iyyar PDP a Kogi

    EFCC ta cafke Okorocha bayan mamaye gidan sa da jami’an tsaro suka yi tun 11 na safe

    EFCC ta cafke Okorocha bayan mamaye gidan sa da jami’an tsaro suka yi tun 11 na safe

    Dalilin da ya sa ƴan bindiga ke ci gaba da kai wa mutane hari a jihar Neja – SSG

    Yadda ƴan bindiga suka kashe mutum 11 a Zamfara a karshen makon jiya

    SHUGABAN ƘASA 2023: ‘Yan takarar APC na jihohin ƙabilar Igbo sun yi taron jiran-gawon-shanun goyon bayan duk wanda ya samu tikiti a cikin su

    SHUGABAN ƘASA 2023: ‘Yan takarar APC na jihohin ƙabilar Igbo sun yi taron jiran-gawon-shanun goyon bayan duk wanda ya samu tikiti a cikin su

  • Labarai daga Jihohi
  • Wasanni
    CHAMPIONS LEAGUE: Ko dai tsinuwar Yaya Toure ta yi tasiri kan Pep Guardiola?

    CHAMPIONS LEAGUE: Ko dai tsinuwar Yaya Toure ta yi tasiri kan Pep Guardiola?

    PILLARS SUN KIRA RUWA: Daga yanzu a Abuja za su rika wasan gida kuma an zaftare musu maki 3

    PILLARS SUN KIRA RUWA: Daga yanzu a Abuja za su rika wasan gida kuma an zaftare musu maki 3

    Yadda Kanawa suka yi ragaraga da motar ƴan  Katsina United saboda Pillars ta buga kunnen doki a Kano

    Yadda Kanawa suka yi ragaraga da motar ƴan Katsina United saboda Pillars ta buga kunnen doki a Kano

    GHANA vs NAJERIYA: Ko Najeriya za ta kauce wa ɗauko buhun kunya na 26 a hannun ‘Black Stars’?

    GHANA vs NAJERIYA: Ko Najeriya za ta kauce wa ɗauko buhun kunya na 26 a hannun ‘Black Stars’?

    Barcelona ta yi wa Madrid dukan kabarin kishiya, ba sani ba sabo ta zura mata kwallaye 4 babu ko ɗaya

    Barcelona ta yi wa Madrid dukan kabarin kishiya, ba sani ba sabo ta zura mata kwallaye 4 babu ko ɗaya

    ‘CHAMPIONS LEAGUE’: Yadda Benzama ya ceto Madrid daga rijiya gaba dubu, ya kori PSG kuma ya dawo da martabar sa a duniyar ƙwallo

    ‘CHAMPIONS LEAGUE’: Yadda Benzama ya ceto Madrid daga rijiya gaba dubu, ya kori PSG kuma ya dawo da martabar sa a duniyar ƙwallo

    YAƘIN UKRANIYA YA CI ƘUNGIYAR CHELSEA: ‘Zan sayar da kulob ɗin na sadaukar da kuɗin ga tallafin waɗanda yaƙin Ukraniya ya kassara’ -Abramovich, mai ƙungiyar kuma ɗan asalin Rasha

    YAƘIN UKRANIYA YA CI ƘUNGIYAR CHELSEA: ‘Zan sayar da kulob ɗin na sadaukar da kuɗin ga tallafin waɗanda yaƙin Ukraniya ya kassara’ -Abramovich, mai ƙungiyar kuma ɗan asalin Rasha

    RASHA: FIFA da UEFA sun dakatar da ƙungiyoyin Rasha buga wasannin ƙwallon Turai da duniya baki ɗaya

    RASHA: FIFA da UEFA sun dakatar da ƙungiyoyin Rasha buga wasannin ƙwallon Turai da duniya baki ɗaya

    KYAUTAR NAIRA MILIYAN 2: Allah ya saka wa Ahmed Musa, ina kira ga ‘yan wasa na yanzu su yi tattali don gaba – Obiekwue

    KYAUTAR NAIRA MILIYAN 2: Allah ya saka wa Ahmed Musa, ina kira ga ‘yan wasa na yanzu su yi tattali don gaba – Obiekwue

  • Kiwon Lafiya
  • Nishadi
  • Bidiyo da Hotuna
    KURUNKUS: Malami ya fito takarar gwamnan Kebbi, ya ce jama’ar jihar ne suka tilasta masa ya fito

    KURUNKUS: Malami ya fito takarar gwamnan Kebbi, ya ce jama’ar jihar ne suka tilasta masa ya fito

    2023: Ɗan takarar shugaban kasa, Rotimi Amaechi ya ziyarci masarautar Dutse

    2023: Ɗan takarar shugaban kasa, Rotimi Amaechi ya ziyarci masarautar Dutse

    LABARI CIKIN HOTUNA: Yadda ƴaƴan jam’iyyar APC da dubban mutanen Kaduna suka yi wa Sanata Uba Sani goma ta arziki

    LABARI CIKIN HOTUNA: Yadda ƴaƴan jam’iyyar APC da dubban mutanen Kaduna suka yi wa Sanata Uba Sani goma ta arziki

    BIDIYO: Shin zaka iya zama da mai dauke da cutar Kanjamau? – Ra’ayoyin mutane

    BIDIYO: Shin zaka iya zama da mai dauke da cutar Kanjamau? – Ra’ayoyin mutane

    Dalilin da ya sa muka yi tattaki har Dubai domin taya Aisha Buhari murnar zagayowar ranar haihuwar ta – Matan Gwamnonin Najeriya

    Dalilin da ya sa muka yi tattaki har Dubai domin taya Aisha Buhari murnar zagayowar ranar haihuwar ta – Matan Gwamnonin Najeriya

    BIDIYO: Yadda ‘yan bindiga suka rika jibga ta kafin a biya naira 50,000 kudin fansa – Dattijo Saidu Dabo

    BIDIYO: Yadda ‘yan bindiga suka rika jibga ta kafin a biya naira 50,000 kudin fansa – Dattijo Saidu Dabo

    ‘Yan mata marasa aure sun fi matan aure amfani da magungunan takaita Iyali – Ma’aikatar Lafiya

    ‘Yan mata marasa aure sun fi matan aure amfani da magungunan takaita Iyali – Ma’aikatar Lafiya

    BIDIYO: Kwalaben ruwan maganin rigakafin Korona sama da Miliyan daya da aka lalata a Abuja saboda sun gama aiki kafin a dirka wa ‘yan Najeriya

    BIDIYO: Kwalaben ruwan maganin rigakafin Korona sama da Miliyan daya da aka lalata a Abuja saboda sun gama aiki kafin a dirka wa ‘yan Najeriya

    BIDIYO: RIKICIN BILLIRI: Yadda muka rasa ‘yan uwa da dukiyoyin mu a rikicin sarauta – Galadiman Tangale

    BIDIYO: RIKICIN BILLIRI: Yadda muka rasa ‘yan uwa da dukiyoyin mu a rikicin sarauta – Galadiman Tangale

No Result
View All Result
Premium Times Hausa
No Result
View All Result

Yadda Farfesa ya dirka wa dalibar sa mai shekaru 16 cikin-shege

Ashafa MurnaibyAshafa Murnai
August 20, 2019
in Labarai
0
Woman

Woman

Asirin wani farfesa kuma tsohon shugaban sashen nazarin aikata alifuka a Jami’ar Gwamnatin Tarayya ta Jihar Ekiti ya fito fili, bayan kama shi da aka yi da laifin dirka wa dalibar da mai shekaru 16 cikin shege.

Farfesa Adewole Atere, ya yi wa dalibar sa mai suna Precious Azuka cikin shege a lokacin da ta zo jami’ar a shekarar karatun ta ta farko.

Ta fara haduwa da shi a cikin watan Maris, 2017, a lokacin ta na da shekaru 16 da haihuwa. An tabbatar da cewa daya daga cikin malaman sashen ne, ne mai suna Dakta Chinedu Abrifor ne Atere ya tura wurin karamar yarinyar, ya isar da sakon soyayyar sa a gare ta.

PREMIUM TIMES ta zakulo wasu shaidu na maganganun da aka yi rikodin da ke tabbatar da cewa Mista Abrifor ya shaida wa Azuka cewa ‘ai ta kai munzilin kwanciya tare da Mista Atere.’

A lokacin da Azuka ta bayyana a gaban Kwamitin Bincike, ta bayyana cewa:

“Kwanaki kadan bayan Mr. Abrifor ya ce min na kai munzilin fara kwanciya da Mista Atere, sai ya rako shi har gidan kwanan mu na dalibai. Suka dauke ni zuwa gidan sa da ke Aiyegbaju, inda na kwana tare da shi a can.

“Sai washegari karfe 6 na safe ya maida ni gidan kwanan mu na dalibai. Daga nan sai ya rika dauka ta zuwa gidan sa ya na kwana da ni har tsawon makonni da dama.”

A gefe daya kuma, yayin da saurayin Azuka mai suna Kayode Fasanya ya gano cewa ta na soyayya da Farfesa Atere, sai ya rabu da ita, ya kama gaban sa. Azuka da Fasanya sun fara soyayya tun cikin Janairu, 2017.

YADDA ASIRIN FARFESA ATERE YA TONU

Watanni biyu bayan fara soyayya da Farfesa da kuma yarinya Azuka, sai Azuka ta fahimci cewa ta na fama da rashin lafiya. Awon da aka yi mata a asibiti ya tabbatar da cewa ta na da ciki.

“Da farko na yi kokarin zubar da cikin, amma sai likitan da ya yi min awon cikin ya min shi ba ya zubar da ciki.

“Daga nan sai na sha ganyen shayin Lipton da lemon tsami. Wannan kuwa ya haifar min da zubar da jini mai yawa.

“Da nag a na yi fashin al’ada ta wata na gaba, sai ban damu ba. A tunani na jinin da na zubar cikin ya fita kenan.”

Duk wannan bayani Azuka ce ta yi wa Kwamitin Bincike ana rekodin.

Yayin da aka shiga watan Yuli, sai kamannun Azuka sukacfara canjawa, inda hakan ke nuna cewa ta dauki ciki kenan. Haka nan a cikin gidan kwanan su na dalibai da kewaye, duk aka rika gulmar cewa Azuka ta dauki cikin shege.

YADDA AKA ZUBAR DA CIKIN AZUKA

Ta shaida wa kwamiti cewa wata kawar ta ce mai suna Priscilla ta kai ta wani dakin gwaji a Asibitin Oye Ekiti, inda wani mai suna Dakta Dada ya zubar mata da cikin a ranar 27 Ga Yuli. Amma fa a lokacin har cikin ya fara zama zama dan-tayi.

YADDA ASIRI YA TONU

To wasu masu shara na cikin tattara kwandunan zuba shara a gidan kwanan su Azuka na dalibai, sai suka ga wata jakar leda daure, amma kuma jini na diga daga cikin ta. Sai wannan mai shara ta kira abokan aikin ta masu shara ta nuna musu. Kuma suka nemi sanin daga ina ne aka jefar da ledar.

Ranar Alhamis ce da safe, kuma yawancin daliban duk ba su cikin gidan, sun fita zuwa ajujuwan su. To hakan ya sa ba su sha wahalar gano dakin da ya rage wata ke ciki ba ta fita ba.

Masu sharar nan sun samu Azuka kwance a galabaice, saboda ta zubar da jini mai yawan gaske, da kyar ma ta ke iya magana. Haka dai wata majiya ta shaida wa PREMIUM TIMES a cikin jami’ar, kuma ta ce a sakaya sunan ta.

Daga nan ne aka gaggauta kai Azuka Asibitin cikin jami’ar, aka kwantar da ita, amma washegari ranar 28 Ga Yuli aka sallame ta. Daga nan ne kuma hukumar makaranta ta kafa kwamitin bincike.

AN KAFA KWAMITIN BINCIKE

Wani lauya ne dan rakadi mai suna Olauli Ayodele, mazaunin Ado-Ekiti, ya rubuta wa hukumar jami’ar wasika. Daga nan jami’ar ta kafa kwamitin bincike a ranar 10 Ga Agusta, 2017.

AN BANKADO ATERE, LALATACCEN LAKCARA

Kwamitin bincike ya mika rahoton cewa:

“Bayan an sallami Azuka daga asibiti a ranar 28 Ga Yuli, 2017. Sai Dakta Abrifor ya kira ta, kuma ya kira tsohon saurayin ta Fasanya, domin su yi ganawar sirri a karamar harabar jami’ar da karfe 6 na yammacin ranar 2 Ga Agusta, 2017. Daga nan kuma suka nausa Ifaki Ekiti domin sake yin wata ganawar a can.

“A wurin ganawar sirrin dai Dakta Abrifor ya zargi Fasanya da dirka wa Azuka ciki. Shi kuma ya hau shi da hayaniya. Daga nan sai Abrifor ya dauki waya ya kira matar sa, ya ce ta lissafa masa kwanukan shigar ciki daga watan Maris zuwa Yuli. Matar sa ta ce masa tsakanin makonni 21 ko 22 kenan. Wato daidai ranakun da sakamakon gwajin da aka yi wa Azuka ya nuna.

Wannan ya sa malamin ya bai wa Fasanya, wato tsohon saurayin Azuka hakuri, amma kuma ya roke shi cewa ya daure ya karbi cikin ya ce shi ya yi, domin a rufa wa Farfesa Atere asiri.

“Sannan kuma ya ce idan Fasanya, wanda shi ma dalibi ne a makarantar ya amince zai karbi cikin, to za a biya dukkan kudaden da Azuka ta kashe, kuma za a ba shi kudade tare da maki mai daraja ta daya a jarabawar sa. “

PREMIUM TIMES ta gano cewa Fasanya tsohon saurayin Azuka ya ki karbar alhakin dirka wa Azuka ciki da kuma alhakin zubar mata da ciki, tunda ba shi ne ya yi mata ba. Shi kuma Farfesa Atere ya ajiye aikin sa.

A waje daya kuma an zargi shugaban jami’ar da kokarin binne maganar, kafin daga bisani aka hura masa wuta.

Amma dai yanzu haka Farfesa Atere ya samu wani aikin koyarwa a Jami’ar Olabisi Onabanjo, OOU, da ke Ago-Iwoye, Jihar Ogun.

PREMIUM TIMES ta nemi jin ta bakin Shugaban Jami’ar Tarayya ta Ekiti, wanda ya ce sun ki hukunta Farfesa Atere ne saboda lokacin da abin ya taso ya rigaya ya yi murabus, ya ajiye aikin sa.

Ya ce tunda ya ajiye aiki kuwa, jami’ar ba ta da hurumin hukuncta shi kenan.

Da aka tambayi Atere ta wayar tarho, ya shaida wa PREMIUM TIMES cewa sharri ne aka yi masa, bai dirka wa Azuka ciki ba.

A yanzu dai Azuka ta na aji na ‘300 Level’ ne. Kenan har yanzu ta na jami’ar ba ta bari ba.

Har ila yau, PREMIUM TIMES ta kira lambar wayar Dr. Dada da Priscilla ta raka Azuka ya zubar mata da ciki. Sai ya kare kan sa ya ce ba shi ba ne, kuma asibitin su ba a zubar da ciki.

Sai dai kuma kamar yadda Atere ya kashe waya bayan ya ce sharri aka yi masa, bai kara yin wani bayani ba. Shi ma Dada bai kara cewa komai ba.

Sai dai kuma abin tambaya a nan, ko abin da ya faru tsakanin Farfesa Atere da Azuka na faruwa a sauran jami’o’i da sauran makarantun gaba da sakandare na kasar nan. Wanda ya sani to ya sani. Wanda bai sani ba, ba zai kar-da komai ba.

Tags: cikiDalibaFarfesaHausaLabaraiPREMIUM TIMES
Previous Post

KARANCIN KUDADEN SHIGA: Shugaban Hukumar Tara Haraji ya maida wa Buhari amsa

Next Post

Mahara sun kashe mutane hudu a Katsina

Next Post
Gunmen

Mahara sun kashe mutane hudu a Katsina

Binciko

No Result
View All Result
Karanta

Ramadan Kareem AD

Sabbin Labarai

  • El-Rufai ya lashe Zaben fidda gwani na kujerar majalisar tarayya, zai gwabza da Samaila Suleiman
  • An yi amfani da ƴan daba ne aka kada ni – Bashir Ahmed
  • Yadda ‘Ƴan bindiga suka sace fastocin cocin katolika biyu a Katsina
  • Dandazon Ƙudan zuma sun kashe wani ɗalibin makarantar Firamare a Kano
  • KOTUN KOLI TA KIRA WA AMAECHI RUWA: Dole ya bayyana gaban kwamitin Wike don amsa zargin handame naira Biliyan 98

Abinda masu karatu ke fadi

  • Google on Masarautar Kano: Hassada Ta Sa Wasu Na Neman Wofintar Da Kokarin Su Danfodiyo! Daga Imam Murtadha Gusau
  • Kuşburnu Çekirdek Yağı on Dalilin da ya sa muka yi sallar Idi ranar Laraba a Bauchi, muka ki bin sanarwar Sarkin musulmi – Sheikh Dahiru Bauchi
  • Google on HARKALLAR BILIYAN 3.6: Ba nine Balan da ke jerin sunayen masu mallakin kamfanin Adda ba – Gwamna Bala
  • Google on SIYASAR ZAMFARA : Maitaimakawa tsohon dan takarar gwamna a APC akan harkar jarida ya sauya sheka
  • Google on RAMIN MUGUNTA: Yadda Boko Haram suka afkawa bam din da suka dana wa Sojojin Najeriya

Fanni

Tweets by PTimesHausa
  • All Homepage Blocks
  • Home
  • Home
  • Main Home

© 2022 JNews - Premium WordPress news & magazine theme by Jegtheme.

No Result
View All Result
  • Labarai
  • Labarai daga Jihohi
  • Wasanni
  • Kiwon Lafiya
  • Nishadi
  • Bidiyo da Hotuna

© 2022 JNews - Premium WordPress news & magazine theme by Jegtheme.