• PREMIUM TIMES |
  • Tallata Hajar ka |
  • Adireshin mu |
  • PTCIJ |
  • Dubawa
Premium Times Hausa
  • Labarai
    • All
    • Duniya
    Gwamnatin Zamfara ta zargin tsohon gwamna Matawalle da sace motocin gwamnatin jihar da wasu kayan gwamnati

    Gwamnatin Zamfara ta zargin tsohon gwamna Matawalle da sace motocin gwamnatin jihar da wasu kayan gwamnati

    Gwamnatin Kano ta rusa katafaren bene mai hawa uku da aka yi bisa filin gwamnati da Ganduje ya raba wa ƴan uwa da abokan arziki

    Gwamnatin Kano ta rusa katafaren bene mai hawa uku da aka yi bisa filin gwamnati da Ganduje ya raba wa ƴan uwa da abokan arziki

    TA’ADDANCI A JIHAR NEJA: Yadda ƴan ta’adda su ka ratsa garuruwa, kafin su  kai wa sojoji da mobal farmaki

    TSAUTSAYI: Yadda ‘yan bindiga suka ware da Lami Awarware da Haulatu bayan halartar taron rantsar da Uba Sani a Kaduna

    Sojojin Najariya sun kara ragargaza wa Boko Haram motocin yaki bakwai

    Sojoji sun dagargaza matatun mai 47 sun kama barayin mai 65 – Hedikwatar tsaro na kasa

    HAJJI 2023: Yadda jirgin maniyyatan Jigawa ya koma Kano ba shiri, bayan ya samu matsala cikin sararin samaniyar Kamaru

    HAJJI 2023: Yadda jirgin maniyyatan Jigawa ya koma Kano ba shiri, bayan ya samu matsala cikin sararin samaniyar Kamaru

    GANAWAR TINUBU DA NLC: Ƙungiyar Ƙwadago ta ce a tilas a soke ƙarin kuɗin mai, an shammaci ‘yan Najeriya

    GANAWAR TINUBU DA NLC: Ƙungiyar Ƙwadago ta ce a tilas a soke ƙarin kuɗin mai, an shammaci ‘yan Najeriya

    Buhari-signing-2020-budget

    Gwamnatin tsohon shugaban kasa Buhari ta sanar da sabbin nade-nade a daidai ana rantsar da Tinubu shugaban kasa

    Minista Sadiya ta miƙa ragamar Ma’aikatar Harkokin Jinƙai ga Babban Sakatare

    Minista Sadiya ta miƙa ragamar Ma’aikatar Harkokin Jinƙai ga Babban Sakatare

    2015-2023: ‘Na yi sukuwa ta lafiya, na kai zamiya lafiya’ – Buhari

    BANKWANA DA BUHARI: ‘Tinubu yau mafarkin ka ya zama gaskiya, Allah ya sa ka kai Najeriya fiye da inda na kai ta’ – Nasihar Buhari ga Asiwaju

  • Labarai daga Jihohi
  • Wasanni
    TSOHO MAI RAN ƘARFE: Obasanjo ya zura ƙwallaye uku a wasan sada zumuntar tsoffin ɗaliban sakandare

    TSOHO MAI RAN ƘARFE: Obasanjo ya zura ƙwallaye uku a wasan sada zumuntar tsoffin ɗaliban sakandare

    QATAR 2022: Yadda Croatia, ƙasa mai mutum miliyan 4 ta kori Brazil ƙasa mai mutum miliyan 216

    QATAR 2022: Yadda Croatia, ƙasa mai mutum miliyan 4 ta kori Brazil ƙasa mai mutum miliyan 216

    AMBALIYAR QATAR 2022: Spain ta kori kociya Luis Enrique bayan ta kwashi buhun kunya a hannun Marocco

    AMBALIYAR QATAR 2022: Spain ta kori kociya Luis Enrique bayan ta kwashi buhun kunya a hannun Marocco

    QATAR 2023: Yadda Walid, kociyan Morocco ya rikita duniyar ƙwallon ƙafa cikin watanni 4 kacal

    QATAR 2023: Yadda Walid, kociyan Morocco ya rikita duniyar ƙwallon ƙafa cikin watanni 4 kacal

    QATAR 2022: Dukkan ƙasashen Afrika 4 da su ka taɓa kai wasan kaiwa ga na kusa da na ƙarshe, su na da tauraro a jikin tutocin su

    QATAR 2022: Dukkan ƙasashen Afrika 4 da su ka taɓa kai wasan kaiwa ga na kusa da na ƙarshe, su na da tauraro a jikin tutocin su

    Abubuwan al’ajabi dangane da fatattakar da Morocco ta yi wa Spain daga Qatar 2022

    Abubuwan al’ajabi dangane da fatattakar da Morocco ta yi wa Spain daga Qatar 2022

    QATAR 2022: Ko ƙasashen Afrika za su fidda nahiyar jin kunya a duniyar ‘yan ƙwallo

    QATAR 2022: Ko ƙasashen Afrika za su fidda nahiyar jin kunya a duniyar ‘yan ƙwallo

    DAGARGAZA ARGENTINA: Ƙasar Saudiyya ta ba da hutun kwana Ɗaya a wataya

    DAGARGAZA ARGENTINA: Ƙasar Saudiyya ta ba da hutun kwana Ɗaya a wataya

    QATAR 2022: 2:1: Saudiyya ta kafa tarihin karya gadara da tutiyar buga wasan Agentina 36 a jere babu rashin nasara

    QATAR 2022: 2:1: Saudiyya ta kafa tarihin karya gadara da tutiyar buga wasan Agentina 36 a jere babu rashin nasara

  • Kiwon Lafiya
  • Nishadi
  • Bidiyo da Hotuna
    Buhari ya tashi zuwa Saudiyya, zai yi Umra ta ƙarshe a matsayin sa na shugaban kasa

    Buhari ya tashi zuwa Saudiyya, zai yi Umra ta ƙarshe a matsayin sa na shugaban kasa

    BIDIYO: Buri da fata na a 2023: Ra’ayoyin jama’a

    BIDIYO: Buri da fata na a 2023: Ra’ayoyin jama’a

    BIDIYO: Ƙogon Al’ajabi, ƙogon Waraka, Ƙogon biyan bukata a jihar Enugu

    BIDIYO: Ƙogon Al’ajabi, ƙogon Waraka, Ƙogon biyan bukata a jihar Enugu

    Mutanen Arewa na da alƙawari da sanin ya kamata, Tinubu za su yi saboda ƙauna da biyayyar da ya nuna wa Buhari – El- Rufai

    Mutanen Arewa na da alƙawari da sanin ya kamata, Tinubu za su yi saboda ƙauna da biyayyar da ya nuna wa Buhari – El- Rufai

    BIDIYO: NAJERIYA @62: Ra’ayoyin ‘yan Najeriya game da mulkin Buhari a tsawon shekaru 7 da suka gabata

    BIDIYO: NAJERIYA @62: Ra’ayoyin ‘yan Najeriya game da mulkin Buhari a tsawon shekaru 7 da suka gabata

    Buhari bai san ƴan ta’adda sun fidda bidiyon da suka ce sai sun sace shi da ni ba sai da na ziyarce shi – El-Rufai

    Buhari bai san ƴan ta’adda sun fidda bidiyon da suka ce sai sun sace shi da ni ba sai da na ziyarce shi – El-Rufai

    Dalilin da ya sa na raɗa wa wasu fitattun gine-gine, da titunan jihar Kaduna sunayen wasu fittattun ƴan asalin jihar

    Dalilin da ya sa na raɗa wa wasu fitattun gine-gine, da titunan jihar Kaduna sunayen wasu fittattun ƴan asalin jihar

    HOTUNA: Ɗan Autan marigayi tsohon sarkin Kano Ado Bayero, Mustapha Ado Bayero, ya auri mata biyu ranar Asabar a  Kano

    HOTUNA: Ɗan Autan marigayi tsohon sarkin Kano Ado Bayero, Mustapha Ado Bayero, ya auri mata biyu ranar Asabar a Kano

    BIDIYO: An yi wa ɗan takarar mu murɗiya a zaɓen fidda gwani na APC a Legas – Masu zanga-zanga

    BIDIYO: An yi wa ɗan takarar mu murɗiya a zaɓen fidda gwani na APC a Legas – Masu zanga-zanga

No Result
View All Result
  • Labarai
    • All
    • Duniya
    Gwamnatin Zamfara ta zargin tsohon gwamna Matawalle da sace motocin gwamnatin jihar da wasu kayan gwamnati

    Gwamnatin Zamfara ta zargin tsohon gwamna Matawalle da sace motocin gwamnatin jihar da wasu kayan gwamnati

    Gwamnatin Kano ta rusa katafaren bene mai hawa uku da aka yi bisa filin gwamnati da Ganduje ya raba wa ƴan uwa da abokan arziki

    Gwamnatin Kano ta rusa katafaren bene mai hawa uku da aka yi bisa filin gwamnati da Ganduje ya raba wa ƴan uwa da abokan arziki

    TA’ADDANCI A JIHAR NEJA: Yadda ƴan ta’adda su ka ratsa garuruwa, kafin su  kai wa sojoji da mobal farmaki

    TSAUTSAYI: Yadda ‘yan bindiga suka ware da Lami Awarware da Haulatu bayan halartar taron rantsar da Uba Sani a Kaduna

    Sojojin Najariya sun kara ragargaza wa Boko Haram motocin yaki bakwai

    Sojoji sun dagargaza matatun mai 47 sun kama barayin mai 65 – Hedikwatar tsaro na kasa

    HAJJI 2023: Yadda jirgin maniyyatan Jigawa ya koma Kano ba shiri, bayan ya samu matsala cikin sararin samaniyar Kamaru

    HAJJI 2023: Yadda jirgin maniyyatan Jigawa ya koma Kano ba shiri, bayan ya samu matsala cikin sararin samaniyar Kamaru

    GANAWAR TINUBU DA NLC: Ƙungiyar Ƙwadago ta ce a tilas a soke ƙarin kuɗin mai, an shammaci ‘yan Najeriya

    GANAWAR TINUBU DA NLC: Ƙungiyar Ƙwadago ta ce a tilas a soke ƙarin kuɗin mai, an shammaci ‘yan Najeriya

    Buhari-signing-2020-budget

    Gwamnatin tsohon shugaban kasa Buhari ta sanar da sabbin nade-nade a daidai ana rantsar da Tinubu shugaban kasa

    Minista Sadiya ta miƙa ragamar Ma’aikatar Harkokin Jinƙai ga Babban Sakatare

    Minista Sadiya ta miƙa ragamar Ma’aikatar Harkokin Jinƙai ga Babban Sakatare

    2015-2023: ‘Na yi sukuwa ta lafiya, na kai zamiya lafiya’ – Buhari

    BANKWANA DA BUHARI: ‘Tinubu yau mafarkin ka ya zama gaskiya, Allah ya sa ka kai Najeriya fiye da inda na kai ta’ – Nasihar Buhari ga Asiwaju

  • Labarai daga Jihohi
  • Wasanni
    TSOHO MAI RAN ƘARFE: Obasanjo ya zura ƙwallaye uku a wasan sada zumuntar tsoffin ɗaliban sakandare

    TSOHO MAI RAN ƘARFE: Obasanjo ya zura ƙwallaye uku a wasan sada zumuntar tsoffin ɗaliban sakandare

    QATAR 2022: Yadda Croatia, ƙasa mai mutum miliyan 4 ta kori Brazil ƙasa mai mutum miliyan 216

    QATAR 2022: Yadda Croatia, ƙasa mai mutum miliyan 4 ta kori Brazil ƙasa mai mutum miliyan 216

    AMBALIYAR QATAR 2022: Spain ta kori kociya Luis Enrique bayan ta kwashi buhun kunya a hannun Marocco

    AMBALIYAR QATAR 2022: Spain ta kori kociya Luis Enrique bayan ta kwashi buhun kunya a hannun Marocco

    QATAR 2023: Yadda Walid, kociyan Morocco ya rikita duniyar ƙwallon ƙafa cikin watanni 4 kacal

    QATAR 2023: Yadda Walid, kociyan Morocco ya rikita duniyar ƙwallon ƙafa cikin watanni 4 kacal

    QATAR 2022: Dukkan ƙasashen Afrika 4 da su ka taɓa kai wasan kaiwa ga na kusa da na ƙarshe, su na da tauraro a jikin tutocin su

    QATAR 2022: Dukkan ƙasashen Afrika 4 da su ka taɓa kai wasan kaiwa ga na kusa da na ƙarshe, su na da tauraro a jikin tutocin su

    Abubuwan al’ajabi dangane da fatattakar da Morocco ta yi wa Spain daga Qatar 2022

    Abubuwan al’ajabi dangane da fatattakar da Morocco ta yi wa Spain daga Qatar 2022

    QATAR 2022: Ko ƙasashen Afrika za su fidda nahiyar jin kunya a duniyar ‘yan ƙwallo

    QATAR 2022: Ko ƙasashen Afrika za su fidda nahiyar jin kunya a duniyar ‘yan ƙwallo

    DAGARGAZA ARGENTINA: Ƙasar Saudiyya ta ba da hutun kwana Ɗaya a wataya

    DAGARGAZA ARGENTINA: Ƙasar Saudiyya ta ba da hutun kwana Ɗaya a wataya

    QATAR 2022: 2:1: Saudiyya ta kafa tarihin karya gadara da tutiyar buga wasan Agentina 36 a jere babu rashin nasara

    QATAR 2022: 2:1: Saudiyya ta kafa tarihin karya gadara da tutiyar buga wasan Agentina 36 a jere babu rashin nasara

  • Kiwon Lafiya
  • Nishadi
  • Bidiyo da Hotuna
    Buhari ya tashi zuwa Saudiyya, zai yi Umra ta ƙarshe a matsayin sa na shugaban kasa

    Buhari ya tashi zuwa Saudiyya, zai yi Umra ta ƙarshe a matsayin sa na shugaban kasa

    BIDIYO: Buri da fata na a 2023: Ra’ayoyin jama’a

    BIDIYO: Buri da fata na a 2023: Ra’ayoyin jama’a

    BIDIYO: Ƙogon Al’ajabi, ƙogon Waraka, Ƙogon biyan bukata a jihar Enugu

    BIDIYO: Ƙogon Al’ajabi, ƙogon Waraka, Ƙogon biyan bukata a jihar Enugu

    Mutanen Arewa na da alƙawari da sanin ya kamata, Tinubu za su yi saboda ƙauna da biyayyar da ya nuna wa Buhari – El- Rufai

    Mutanen Arewa na da alƙawari da sanin ya kamata, Tinubu za su yi saboda ƙauna da biyayyar da ya nuna wa Buhari – El- Rufai

    BIDIYO: NAJERIYA @62: Ra’ayoyin ‘yan Najeriya game da mulkin Buhari a tsawon shekaru 7 da suka gabata

    BIDIYO: NAJERIYA @62: Ra’ayoyin ‘yan Najeriya game da mulkin Buhari a tsawon shekaru 7 da suka gabata

    Buhari bai san ƴan ta’adda sun fidda bidiyon da suka ce sai sun sace shi da ni ba sai da na ziyarce shi – El-Rufai

    Buhari bai san ƴan ta’adda sun fidda bidiyon da suka ce sai sun sace shi da ni ba sai da na ziyarce shi – El-Rufai

    Dalilin da ya sa na raɗa wa wasu fitattun gine-gine, da titunan jihar Kaduna sunayen wasu fittattun ƴan asalin jihar

    Dalilin da ya sa na raɗa wa wasu fitattun gine-gine, da titunan jihar Kaduna sunayen wasu fittattun ƴan asalin jihar

    HOTUNA: Ɗan Autan marigayi tsohon sarkin Kano Ado Bayero, Mustapha Ado Bayero, ya auri mata biyu ranar Asabar a  Kano

    HOTUNA: Ɗan Autan marigayi tsohon sarkin Kano Ado Bayero, Mustapha Ado Bayero, ya auri mata biyu ranar Asabar a Kano

    BIDIYO: An yi wa ɗan takarar mu murɗiya a zaɓen fidda gwani na APC a Legas – Masu zanga-zanga

    BIDIYO: An yi wa ɗan takarar mu murɗiya a zaɓen fidda gwani na APC a Legas – Masu zanga-zanga

No Result
View All Result
Premium Times Hausa
No Result
View All Result

Wallahi Zamfarawa Kuyi Hattara Da ‘Yan 419!!! Daga Imam Murtadha Gusau

Premium Times HausabyPremium Times Hausa
August 4, 2019
in Ra'ayi
0
Bello Matawalle

Bello Matawalle

Da Sunan Allah, Mai Rahama, Mai Jin Kai

Assalamu Alaikum

Ya ku ‘yan uwana al’ummar jihar Zamfara, wannan wani irin muhimmin sako ne nike son isar wa zuwa ga re ku baki daya. Wannan sako ina mai isar da shi zuwa ga reku ne tsakanina da Allah, da kuma irin yadda Allah madaukakin Sarki ya fahimtar da ni gwargwado, game da abun da yake gudana na siyasar Jihar mu mai albarka ta Zamfara. Ya ku ‘yan uwa na, zan baku wannan shawara ne, zan isar da wannan sako zuwa ga re ku ne, ba don siyasa ba, ba don maganar jam’iyyah ba, ba don wani abun duniya ba, a’a, sai dai domin kishi na ga Jiha ta, tare kuma da bakin ciki na akan matsalar tsaro da muke fama da shi, wanda alhamdulillahi, ko hasidin iza hasada yasan da cewa, da ikon Allah, yanzu gwamnan talakawa, gwamna mai ci, Dr. Matawalle yana kokari matuka akai. Muna rokon Allah har kullum, da yaci gaba da agaza masa, yaci gaba da taimakon sa, akan wannan namijin kokari da yake yi, amin.

Imam Murtada Gusau
Imam Murtada Gusau

Ya ku Zamfarawa! Ina kiran ku da cewa na farko, kuji tsoron Allah. Ku sani, ya zama dole, tilas, wajibi ku bayar da dukkanin goyon bayan ku ga wannan Dan taliki, wato gwamna Matawalle. Ina mai yi maku rantsuwa da Allah, wanda babu abun bautawa da gaskiya sai shi, Mahaliccin kowa da komai, Allah wanda zan tashi a gaban sa domin yayi mani hisabi. Allah wanda ina sane zan amsa tambayoyi a gaban sa, cewa ban san gwamna ba kuma bai sanni ba, ban taba ganin sa ba, kuma bai taba gani na ba, ban taba yin wata hulda da shi ba, haka shi ma bai taba hulda da ni ba. Amma ina bai tabbatar maku, wallahi wannan mutum, wato gwamna Matawalle mai kishin ku ne, mai tausayin ku ne, mai son ci gaban Jihar Zamfara ne. Sannan dukiyar al’ummah ba ita ce a gaban sa ba. Don haka wallahi, mutum irin wannan, dattijo, bawan Allah, mutumin kirki ya zama dole ku taimaka masa, ku bashi dukkanin irin nau’in goyon baya da hadin kai da yake nema daga wurin ku. Sannan wallahi, ina mai jan kunne a gare ku, ina mai gargadin ku, ina mai hada ku da Allah, da kar ku yarda da dukkanin masu yiwa wannan gwamna zagon kasa da sunan siyasa ko wani abu wai shi adawa.

Ya ku ‘yan uwa na Zamfarawa! Ku sani, dukkanin ku kuna sane da irin halin da Jihar mu ta ke ciki, na kalubalen tsaro, talauci, rashin ingantaccen ilimi da rashin abubuwan more rayuwa. Dukkanin ku kuna sane da irin halin ka-ka-ni-ka-yi, halin ni ‘ya su, halin wayyo Allah da Jihar mu ta shiga, sanadiyyar halin ko’inkula, halin cuta da zalunci, da gwamnatin da ta shude ta jefa Jihar a ciki! Mun yi addu’o’i, mun yi ta azumi da alkunuti, domin Allah ya dube mu da idon rahama, ya kawo muna canji na alkhairi, ya kawo muna shugaban da muke so, yake son mu, muke yiwa addu’a, yake yi muna; wato irin shugaban da Manzon Allah (SAW) ya siffanta a cikin Hadisin Ka’ab Dan Malik, da ke cikin Sahih Muslim. Sai ga shi Allah ya taimake mu, ya agaza muna, ya kalli kukan mu, ya ceto mu daga hannun azzalumai, ya amsa addu’o’in mu, ya kawo muna zakakuri kuma jarumin gwamna, mai son talakawan jihar sa tsakanin sa da Allah.

Daga zuwan wannan bawan Allah, wallahi duk mun ga canji, aiki ba kama hannun yaro, biyan albashi ba wasa; ya mayar da hankali sosai matuka, wurin ganin Jihar mu ta samu cikakken tsaro mai dore wa.

Sai ga shi wai an samu wasu miyagun ‘yan siyasa, wadanda sune asalin wadanda suka jefa Jihar cikin mummunan hali a can baya, saboda salon mulkin su irin na fir’auna, wai da sunan adawa, suna sukar kokarin da wannan bawan Allah yake yi. Har nike samun labari, daga majiya kwakkwara, wai wadannan miyagun ‘yan siyasa, za su yi dukkan mai yiwuwa su ga cewa wai sun kawo cikas ga duk irin kokarin da wannan bawan Allah, gwamnan al’ummah, gwamnan talakawa, Alhaji Bello Matawalle yake yi a Jihar.

Don haka, muna isar da sako zuwa ga wadannan miyagun ‘yan siyasa su sani cewa, wallahi ta Allah ba ta su ba, kuma da ikon Allah Zamfarawa ba wawayen mutane ba ne, kuma ba gidadawa ba ne, kuma ni nasan ba kidahumai ba ne. Wallahi ina sane da cewa za su yi iya kokarin su domin ganin sun baiwa wannan bawan Allah goyon baya, domin ciyar da jihar mu mai albarka gaba. Duk wani yunkuri na su na sharri, da duk wani makirci na su, da yardar Allah Subhanahu wa ta’ala ba za su taba cin nasara ba. Allah zai taimaki gwamna Matawalle da Zamfarawa da Jihar Zamfara akan su. Ai an sha mu mun warke. Irin azaba da gwale-gwale da Zamfarawa suka sha a hannun ku sun isa haka nan. Malam bahaushe yake cewa, ‘KIFI NA GANIN KA MAI JAR KOMA.’

Ya ku al’ummar Jihar Zamfara! Ku sani, lallai gwamna Matawalle na bukatar goyon bayan ku, da gudummawar ku, da hadin kan ku, domin ya kawo ci gaba mai dorewa a wannan Jiha ta mu mai albarka. Kar ku yarda da ‘yan 419 da sunan adawar siyasa, kar ku yarda da duk wani da zai mayar maku da hannun agogo baya. Ya zama dole ku so Matawalle, domin shine ya fara nuna maku kauna. Kuma shine yake son Jihar ku ta ci gaba kuma ta zauna lafiya.

Ya ku jama’ar Jihar Zamfara! Don Allah kuyi wa kan ku adalci mana, ku duba ku gani, don girman Allah yaushe rabon da ka ga ma’aikatan jihar Zamfara suna turereniya wurin sayen ragunan layyah? Wallahi har an mance da wannan a Jihar Zamfara, saboda halin tagayyara da azzalumai suka jefa al’ummah a ciki! Amma yau ka tafi Jihar, kayi fira da talakawa, kayi fira da ‘yan kasuwa, kayi fira da manoma, kayi fira da mata, kayi fira da matasa, kayi fira da ma’aikata, ka tafi kasuwa ka ga yadda ma’aikata suke murna da farin ciki. Ai wallahi yabon gwani ya zama dole!

A tarihin kirkiro Jihar Zamfara, gwamnan mulkin soja, Jibril Bala Yakubu yayi kokari matuka, a lokacin da yake gwamna. Haka, bayan shigowar siyasa, gwamna Ahmad Sani Yariman Bakura shima wallahi yayi iya nasa kokari a lokacin sa. Haka nan gwamna Mamuda Aliyu Shinkafi, shima Allah ya sani, yayi kokari matuka. Amma wallahi, ina mai rantsuwa da Allah, gwamna Abdul’azizi Yari, babu abun da yayi in ba ruguzawa tare da rusa Jihar Zamfara ba! Don haka mu ba abun da zamu ce masa, illa Allah ya isa! Kuma wallahi sai Allah yayi muna sakayya akan cin amanar Jihar mu da yayi.

Mu ba ruwan mu, wallahi duk mutumin kirki zamu bayyana shi domin mutane su san shi kuma su so shi, suyi masa addu’a da fatan alkhairi. Haka nan mutumin banza zamu bayyana shi domin mutane su guje shi, kuma su yi Allah waddai da shi da mugun halin sa. Wannan shine maganar gaskiya.

Zamfarawa kuyi hattara! Gwamnan talakawa Matawalle lallai ya nuna maku halacci, saboda haka ya zama dole, ya zama tilas, ya zama wajibi ku nuna masa halacci. Kar ku yarda da duk wani mai soki-burutsu, dan 419; wanda zai nuna maku cewa gwamna Matawalle mutumin banza ne. Duk wanda ya gaya maku haka kuce karya yake yi, ko shi wanene, domin kun gani a kasa!

Allah ya taimake mu, ya zaunar da yankin mu na arewa lafiya, ya zaunar da Jihar mu ta Zamfara lafiya, da dukkanin sauran Jihohi, da ma Najeriya baki daya, amin.

Nagode,

Dan uwan ku:

Imam Murtadha Muhammad Gusau, daga Okene, Jihar Kogi, Najeriya. Za’a iya samun sa a lamba kamar haka: 08038289761 ko kuma gusaumurtada@gmail.com

Tags: AbujaAikiBelloGusauHausaihar KogiLabaraiMatawalleMuhammadNajeriyaNewsPREMIUM TIMES
Previous Post

SHARI’AR EL-ZAKZAKY: An tsaurara matakan tsaro a Kaduna

Next Post

Kotu ta bada belin El-Zakzaky

Premium Times Hausa

Premium Times Hausa

Next Post
El-Zakzaky in Court

Kotu ta bada belin El-Zakzaky

Binciko

No Result
View All Result
Karanta

Ramadan Kareem AD

Sabbin Labarai

  • Gwamnatin Zamfara ta zargin tsohon gwamna Matawalle da sace motocin gwamnatin jihar da wasu kayan gwamnati
  • Gwamnatin Kano ta rusa katafaren bene mai hawa uku da aka yi bisa filin gwamnati da Ganduje ya raba wa ƴan uwa da abokan arziki
  • TSAUTSAYI: Yadda ‘yan bindiga suka ware da Lami Awarware da Haulatu bayan halartar taron rantsar da Uba Sani a Kaduna
  • Gwamnatin Kano ta hana lika fastoci a ginegine a fadin jihar
  • Sojoji sun kashe ‘yan ta’adda 58, sun kama wasu 161 a cikin makonni biyu a yankin Arewacin Najeriya

Abinda masu karatu ke fadi

  • auto verkopen on ZAMFARA: Mahara sun gudu sun bar bindigar harbo jiragen sama a dajin Gumi da Bukkuyum -Inji ‘Yan Sanda
  • Laser-Haarentfernung mit hygienischen Bedingungen und aktuellen Gesundheitsstandards in der Türkei on An yi min murɗiya ne a zaɓen APC, ban yarda ba sai an sake zaɓe – Korafin Bashir Ahmad
  • Call Girls Sehore on Ƙungiya ta yi kira ga gwamnati ta ware kuɗaɗe domin samar da dabarun bada tazarar Iyali
  • buy aged stripe account on Hukumar NBC ta gayyaci mai gabatar da shirin ‘Berekete’, bayan macen da ta kona gashin kan yarinya barkatai, ta sha mari barkatai a hannun sa
  • research and survey on Gwamnan Edo ya bijire wa umarnin kotu, ya ce sai mai shaidar rigakafin korona zai yi sallar jam’i a masallaci

Fanni

Tweets by PTimesHausa
  • All Homepage Blocks
  • Home
  • Home
  • Main Home

© 2023 JNews - Premium WordPress news & magazine theme by Jegtheme.

No Result
View All Result
  • Labarai
  • Labarai daga Jihohi
  • Wasanni
  • Kiwon Lafiya
  • Nishadi
  • Bidiyo da Hotuna

© 2023 JNews - Premium WordPress news & magazine theme by Jegtheme.