• PREMIUM TIMES |
  • Tallata Hajar ka |
  • Adireshin mu |
  • PTCIJ |
  • Dubawa
Premium Times Hausa
  • Labarai
    • All
    • Duniya
    EFCC ta cafke Okorocha bayan mamaye gidan sa da jami’an tsaro suka yi tun 11 na safe

    EFCC ta cafke Okorocha bayan mamaye gidan sa da jami’an tsaro suka yi tun 11 na safe

    Dalilin da ya sa ƴan bindiga ke ci gaba da kai wa mutane hari a jihar Neja – SSG

    Yadda ƴan bindiga suka kashe mutum 11 a Zamfara a karshen makon jiya

    SHUGABAN ƘASA 2023: ‘Yan takarar APC na jihohin ƙabilar Igbo sun yi taron jiran-gawon-shanun goyon bayan duk wanda ya samu tikiti a cikin su

    SHUGABAN ƘASA 2023: ‘Yan takarar APC na jihohin ƙabilar Igbo sun yi taron jiran-gawon-shanun goyon bayan duk wanda ya samu tikiti a cikin su

    TAKARAR SHUGABAN KASA: Muna tare da kai a koda yaushe – Sarkin Katsina Abdulmumini ga Osinbajo

    TAKARAR SHUGABAN KASA: Muna tare da kai a koda yaushe – Sarkin Katsina Abdulmumini ga Osinbajo

    TA KICIME A APCn KADUNA: Ɓangaren Sha’aban ba su amince da zaben wakilan jam’iyyar APC da aka yi ba

    TA KICIME A APCn KADUNA: Ɓangaren Sha’aban ba su amince da zaben wakilan jam’iyyar APC da aka yi ba

    Yadda sojoji suka cafke gogarman masu garkuwa da mutane da wasu 150 a dazukan Zamfara da Katsina

    Askarawan Najeriya sun kashe ƴan bindiga 42, sun kama 20 sannan sun ceto mutum 63 da aka yi garkuwa da su – DHQ

    Yadda Tinubu ya taimake ni na zama gwamnan Jigawa -Badaru

    Yadda Tinubu ya taimake ni na zama gwamnan Jigawa -Badaru

    Crisis in Jos

    BAUCHI: Matasa sun babbake gidaje da shaguna da dama a Warji bayan Rhoda Jatau ta yi kalaman ɓatanci ga Annabi SAW

    GUDUN YIN BIYU-BABU: Gwamnan Bauchi ya sayi fam ɗin sake yin takarar gwamna, daidai lokacin da ya fito takarar shugaban ƙasa a PDP

    Farin jinin Buhari da mara min baya da yayi ya sa na samu daukaka a siyasa – Bala Mohammed

  • Labarai daga Jihohi
  • Wasanni
    CHAMPIONS LEAGUE: Ko dai tsinuwar Yaya Toure ta yi tasiri kan Pep Guardiola?

    CHAMPIONS LEAGUE: Ko dai tsinuwar Yaya Toure ta yi tasiri kan Pep Guardiola?

    PILLARS SUN KIRA RUWA: Daga yanzu a Abuja za su rika wasan gida kuma an zaftare musu maki 3

    PILLARS SUN KIRA RUWA: Daga yanzu a Abuja za su rika wasan gida kuma an zaftare musu maki 3

    Yadda Kanawa suka yi ragaraga da motar ƴan  Katsina United saboda Pillars ta buga kunnen doki a Kano

    Yadda Kanawa suka yi ragaraga da motar ƴan Katsina United saboda Pillars ta buga kunnen doki a Kano

    GHANA vs NAJERIYA: Ko Najeriya za ta kauce wa ɗauko buhun kunya na 26 a hannun ‘Black Stars’?

    GHANA vs NAJERIYA: Ko Najeriya za ta kauce wa ɗauko buhun kunya na 26 a hannun ‘Black Stars’?

    Barcelona ta yi wa Madrid dukan kabarin kishiya, ba sani ba sabo ta zura mata kwallaye 4 babu ko ɗaya

    Barcelona ta yi wa Madrid dukan kabarin kishiya, ba sani ba sabo ta zura mata kwallaye 4 babu ko ɗaya

    ‘CHAMPIONS LEAGUE’: Yadda Benzama ya ceto Madrid daga rijiya gaba dubu, ya kori PSG kuma ya dawo da martabar sa a duniyar ƙwallo

    ‘CHAMPIONS LEAGUE’: Yadda Benzama ya ceto Madrid daga rijiya gaba dubu, ya kori PSG kuma ya dawo da martabar sa a duniyar ƙwallo

    YAƘIN UKRANIYA YA CI ƘUNGIYAR CHELSEA: ‘Zan sayar da kulob ɗin na sadaukar da kuɗin ga tallafin waɗanda yaƙin Ukraniya ya kassara’ -Abramovich, mai ƙungiyar kuma ɗan asalin Rasha

    YAƘIN UKRANIYA YA CI ƘUNGIYAR CHELSEA: ‘Zan sayar da kulob ɗin na sadaukar da kuɗin ga tallafin waɗanda yaƙin Ukraniya ya kassara’ -Abramovich, mai ƙungiyar kuma ɗan asalin Rasha

    RASHA: FIFA da UEFA sun dakatar da ƙungiyoyin Rasha buga wasannin ƙwallon Turai da duniya baki ɗaya

    RASHA: FIFA da UEFA sun dakatar da ƙungiyoyin Rasha buga wasannin ƙwallon Turai da duniya baki ɗaya

    KYAUTAR NAIRA MILIYAN 2: Allah ya saka wa Ahmed Musa, ina kira ga ‘yan wasa na yanzu su yi tattali don gaba – Obiekwue

    KYAUTAR NAIRA MILIYAN 2: Allah ya saka wa Ahmed Musa, ina kira ga ‘yan wasa na yanzu su yi tattali don gaba – Obiekwue

  • Kiwon Lafiya
  • Nishadi
  • Bidiyo da Hotuna
    KURUNKUS: Malami ya fito takarar gwamnan Kebbi, ya ce jama’ar jihar ne suka tilasta masa ya fito

    KURUNKUS: Malami ya fito takarar gwamnan Kebbi, ya ce jama’ar jihar ne suka tilasta masa ya fito

    2023: Ɗan takarar shugaban kasa, Rotimi Amaechi ya ziyarci masarautar Dutse

    2023: Ɗan takarar shugaban kasa, Rotimi Amaechi ya ziyarci masarautar Dutse

    LABARI CIKIN HOTUNA: Yadda ƴaƴan jam’iyyar APC da dubban mutanen Kaduna suka yi wa Sanata Uba Sani goma ta arziki

    LABARI CIKIN HOTUNA: Yadda ƴaƴan jam’iyyar APC da dubban mutanen Kaduna suka yi wa Sanata Uba Sani goma ta arziki

    BIDIYO: Shin zaka iya zama da mai dauke da cutar Kanjamau? – Ra’ayoyin mutane

    BIDIYO: Shin zaka iya zama da mai dauke da cutar Kanjamau? – Ra’ayoyin mutane

    Dalilin da ya sa muka yi tattaki har Dubai domin taya Aisha Buhari murnar zagayowar ranar haihuwar ta – Matan Gwamnonin Najeriya

    Dalilin da ya sa muka yi tattaki har Dubai domin taya Aisha Buhari murnar zagayowar ranar haihuwar ta – Matan Gwamnonin Najeriya

    BIDIYO: Yadda ‘yan bindiga suka rika jibga ta kafin a biya naira 50,000 kudin fansa – Dattijo Saidu Dabo

    BIDIYO: Yadda ‘yan bindiga suka rika jibga ta kafin a biya naira 50,000 kudin fansa – Dattijo Saidu Dabo

    ‘Yan mata marasa aure sun fi matan aure amfani da magungunan takaita Iyali – Ma’aikatar Lafiya

    ‘Yan mata marasa aure sun fi matan aure amfani da magungunan takaita Iyali – Ma’aikatar Lafiya

    BIDIYO: Kwalaben ruwan maganin rigakafin Korona sama da Miliyan daya da aka lalata a Abuja saboda sun gama aiki kafin a dirka wa ‘yan Najeriya

    BIDIYO: Kwalaben ruwan maganin rigakafin Korona sama da Miliyan daya da aka lalata a Abuja saboda sun gama aiki kafin a dirka wa ‘yan Najeriya

    BIDIYO: RIKICIN BILLIRI: Yadda muka rasa ‘yan uwa da dukiyoyin mu a rikicin sarauta – Galadiman Tangale

    BIDIYO: RIKICIN BILLIRI: Yadda muka rasa ‘yan uwa da dukiyoyin mu a rikicin sarauta – Galadiman Tangale

No Result
View All Result
  • Labarai
    • All
    • Duniya
    EFCC ta cafke Okorocha bayan mamaye gidan sa da jami’an tsaro suka yi tun 11 na safe

    EFCC ta cafke Okorocha bayan mamaye gidan sa da jami’an tsaro suka yi tun 11 na safe

    Dalilin da ya sa ƴan bindiga ke ci gaba da kai wa mutane hari a jihar Neja – SSG

    Yadda ƴan bindiga suka kashe mutum 11 a Zamfara a karshen makon jiya

    SHUGABAN ƘASA 2023: ‘Yan takarar APC na jihohin ƙabilar Igbo sun yi taron jiran-gawon-shanun goyon bayan duk wanda ya samu tikiti a cikin su

    SHUGABAN ƘASA 2023: ‘Yan takarar APC na jihohin ƙabilar Igbo sun yi taron jiran-gawon-shanun goyon bayan duk wanda ya samu tikiti a cikin su

    TAKARAR SHUGABAN KASA: Muna tare da kai a koda yaushe – Sarkin Katsina Abdulmumini ga Osinbajo

    TAKARAR SHUGABAN KASA: Muna tare da kai a koda yaushe – Sarkin Katsina Abdulmumini ga Osinbajo

    TA KICIME A APCn KADUNA: Ɓangaren Sha’aban ba su amince da zaben wakilan jam’iyyar APC da aka yi ba

    TA KICIME A APCn KADUNA: Ɓangaren Sha’aban ba su amince da zaben wakilan jam’iyyar APC da aka yi ba

    Yadda sojoji suka cafke gogarman masu garkuwa da mutane da wasu 150 a dazukan Zamfara da Katsina

    Askarawan Najeriya sun kashe ƴan bindiga 42, sun kama 20 sannan sun ceto mutum 63 da aka yi garkuwa da su – DHQ

    Yadda Tinubu ya taimake ni na zama gwamnan Jigawa -Badaru

    Yadda Tinubu ya taimake ni na zama gwamnan Jigawa -Badaru

    Crisis in Jos

    BAUCHI: Matasa sun babbake gidaje da shaguna da dama a Warji bayan Rhoda Jatau ta yi kalaman ɓatanci ga Annabi SAW

    GUDUN YIN BIYU-BABU: Gwamnan Bauchi ya sayi fam ɗin sake yin takarar gwamna, daidai lokacin da ya fito takarar shugaban ƙasa a PDP

    Farin jinin Buhari da mara min baya da yayi ya sa na samu daukaka a siyasa – Bala Mohammed

  • Labarai daga Jihohi
  • Wasanni
    CHAMPIONS LEAGUE: Ko dai tsinuwar Yaya Toure ta yi tasiri kan Pep Guardiola?

    CHAMPIONS LEAGUE: Ko dai tsinuwar Yaya Toure ta yi tasiri kan Pep Guardiola?

    PILLARS SUN KIRA RUWA: Daga yanzu a Abuja za su rika wasan gida kuma an zaftare musu maki 3

    PILLARS SUN KIRA RUWA: Daga yanzu a Abuja za su rika wasan gida kuma an zaftare musu maki 3

    Yadda Kanawa suka yi ragaraga da motar ƴan  Katsina United saboda Pillars ta buga kunnen doki a Kano

    Yadda Kanawa suka yi ragaraga da motar ƴan Katsina United saboda Pillars ta buga kunnen doki a Kano

    GHANA vs NAJERIYA: Ko Najeriya za ta kauce wa ɗauko buhun kunya na 26 a hannun ‘Black Stars’?

    GHANA vs NAJERIYA: Ko Najeriya za ta kauce wa ɗauko buhun kunya na 26 a hannun ‘Black Stars’?

    Barcelona ta yi wa Madrid dukan kabarin kishiya, ba sani ba sabo ta zura mata kwallaye 4 babu ko ɗaya

    Barcelona ta yi wa Madrid dukan kabarin kishiya, ba sani ba sabo ta zura mata kwallaye 4 babu ko ɗaya

    ‘CHAMPIONS LEAGUE’: Yadda Benzama ya ceto Madrid daga rijiya gaba dubu, ya kori PSG kuma ya dawo da martabar sa a duniyar ƙwallo

    ‘CHAMPIONS LEAGUE’: Yadda Benzama ya ceto Madrid daga rijiya gaba dubu, ya kori PSG kuma ya dawo da martabar sa a duniyar ƙwallo

    YAƘIN UKRANIYA YA CI ƘUNGIYAR CHELSEA: ‘Zan sayar da kulob ɗin na sadaukar da kuɗin ga tallafin waɗanda yaƙin Ukraniya ya kassara’ -Abramovich, mai ƙungiyar kuma ɗan asalin Rasha

    YAƘIN UKRANIYA YA CI ƘUNGIYAR CHELSEA: ‘Zan sayar da kulob ɗin na sadaukar da kuɗin ga tallafin waɗanda yaƙin Ukraniya ya kassara’ -Abramovich, mai ƙungiyar kuma ɗan asalin Rasha

    RASHA: FIFA da UEFA sun dakatar da ƙungiyoyin Rasha buga wasannin ƙwallon Turai da duniya baki ɗaya

    RASHA: FIFA da UEFA sun dakatar da ƙungiyoyin Rasha buga wasannin ƙwallon Turai da duniya baki ɗaya

    KYAUTAR NAIRA MILIYAN 2: Allah ya saka wa Ahmed Musa, ina kira ga ‘yan wasa na yanzu su yi tattali don gaba – Obiekwue

    KYAUTAR NAIRA MILIYAN 2: Allah ya saka wa Ahmed Musa, ina kira ga ‘yan wasa na yanzu su yi tattali don gaba – Obiekwue

  • Kiwon Lafiya
  • Nishadi
  • Bidiyo da Hotuna
    KURUNKUS: Malami ya fito takarar gwamnan Kebbi, ya ce jama’ar jihar ne suka tilasta masa ya fito

    KURUNKUS: Malami ya fito takarar gwamnan Kebbi, ya ce jama’ar jihar ne suka tilasta masa ya fito

    2023: Ɗan takarar shugaban kasa, Rotimi Amaechi ya ziyarci masarautar Dutse

    2023: Ɗan takarar shugaban kasa, Rotimi Amaechi ya ziyarci masarautar Dutse

    LABARI CIKIN HOTUNA: Yadda ƴaƴan jam’iyyar APC da dubban mutanen Kaduna suka yi wa Sanata Uba Sani goma ta arziki

    LABARI CIKIN HOTUNA: Yadda ƴaƴan jam’iyyar APC da dubban mutanen Kaduna suka yi wa Sanata Uba Sani goma ta arziki

    BIDIYO: Shin zaka iya zama da mai dauke da cutar Kanjamau? – Ra’ayoyin mutane

    BIDIYO: Shin zaka iya zama da mai dauke da cutar Kanjamau? – Ra’ayoyin mutane

    Dalilin da ya sa muka yi tattaki har Dubai domin taya Aisha Buhari murnar zagayowar ranar haihuwar ta – Matan Gwamnonin Najeriya

    Dalilin da ya sa muka yi tattaki har Dubai domin taya Aisha Buhari murnar zagayowar ranar haihuwar ta – Matan Gwamnonin Najeriya

    BIDIYO: Yadda ‘yan bindiga suka rika jibga ta kafin a biya naira 50,000 kudin fansa – Dattijo Saidu Dabo

    BIDIYO: Yadda ‘yan bindiga suka rika jibga ta kafin a biya naira 50,000 kudin fansa – Dattijo Saidu Dabo

    ‘Yan mata marasa aure sun fi matan aure amfani da magungunan takaita Iyali – Ma’aikatar Lafiya

    ‘Yan mata marasa aure sun fi matan aure amfani da magungunan takaita Iyali – Ma’aikatar Lafiya

    BIDIYO: Kwalaben ruwan maganin rigakafin Korona sama da Miliyan daya da aka lalata a Abuja saboda sun gama aiki kafin a dirka wa ‘yan Najeriya

    BIDIYO: Kwalaben ruwan maganin rigakafin Korona sama da Miliyan daya da aka lalata a Abuja saboda sun gama aiki kafin a dirka wa ‘yan Najeriya

    BIDIYO: RIKICIN BILLIRI: Yadda muka rasa ‘yan uwa da dukiyoyin mu a rikicin sarauta – Galadiman Tangale

    BIDIYO: RIKICIN BILLIRI: Yadda muka rasa ‘yan uwa da dukiyoyin mu a rikicin sarauta – Galadiman Tangale

No Result
View All Result
Premium Times Hausa
No Result
View All Result

JANAR BABANGIDA: Allah ya kara wa Rayuwa Albarka, Daga Imam Murtadha Gusau

Premium Times HausabyPremium Times Hausa
August 18, 2019
in Ra'ayi
0
JANAR BABANGIDA: Allah ya kara wa Rayuwa Albarka, Daga Imam Murtadha Gusau

Da Sunan Allah, Mai Rahama, Mai Jin Kai

Assalamu Alaikum

‘Yan uwa na masu girma! Daga cikin manyan mu masu albarka, kuma tsoffin shugabannin kasar nan ta mu mai albarka, wato Najeriya, Shugaba Ibrahim Badamasi Babangida (IBB), shine shugaban da aka taba samu ya aikata ayyukan alkhairi, masu amfani ga al’ummah har sama da guda dubu daya a zamanin mulkin sa da yayi na shekaru takwas. A inda ni dai a iya sani na, bayan Shugaba Babangida din, babu wani Shugaba guda daya tak duk tarihin nahiyar Afirka, da tarihin Shugabanni da su ka ta ba yin hakan. Kai ko da Shugabannin da suke kan kujerar shugabancin kasashen su a halin yanzu, ban ji wani wanda ya kwatanta hakan ba, idan dai ba Gamji Dan kwarai, Sir Ahmadu Bello Sardaunan Sakkwato ba. Wanda ya gina kuma ya samar da ayyukan alkhairin da ba su kirguwa a fadin yankin Arewa; Jami’ar Ahmadu Bello Zariya (ABU), daya kenan daga cikin ayyukan Sardauna da muke amfana da su har yau. Sai kuma wasu ayyukan da yawancin su Gwamnonin mu na Arewa goma sha tara sun yi watsi da su, inda hakan yasa suka balbalce, yayin da suka sayar da wasu; irin su Babban Bankin Arewa, wato Bank of the North!

Imam Murtada Gusau
Imam Murtada Gusau

Kadan daga wasu ayyukan alkhairin IBB

Shugaba Ibrahim Badamasi Babangida (IBB), shine ya gina fadar mulki ta Shugaban kasa da ke babban Birnin Tarayyar Najeriya, wato Aso Rock Villa Abuja, kuma shine ya fara tare wa a cikin ta. Shine ya samar da gine-gine masu amfani a babban Birnin Tarayya, wato Abuja, kamar: Eagle Square, Federal Secretariat, FCDA Secretariat, National Mosque, National Church, National Assembly, Supreme Court, Court of Appeal, Barikin sojoji har guda goma a Abuja, Kasuwar Wuse, NNPC Tower.

Sannan kuma Shugaba Babangida shine ya samar da ma’aikatu masu matukar muhimmanci da har yau ake cin ribar su da amfanin su, irin su: NAFDAC, DIFRRI, MAMSER (NOA), CCT, CCB, CCN, Gifted Children’s School Suleja, NHIS, NEXIM, NDIC, NDLEA, FRSC, ECOMOG, Ministry of Women Affairs, NWC, National Mathematical Center, NDE, Ministry of Agriculture and Rural Development, NAFSESS, NSFCP, FUMTP, NPB, FEPA, NALDA, CDS, RMRC, CMEWS, NEPC, FMIDS, Petro-Chemical Plant Kaduna, Petro-Chemical Plant Eleme, Osaka Dam Ajaokuta, Shiroro Hydro Power Station Niger, Dukkanin Sakatariyoyin Gwamnatocin Jihohin Najeriya, da kuma dukkan sakatariyoyin da yanzu haka ake amfani da su a kowace karamar hukuma, sai Delta IX Gas Turbine Plant da tagwayen hanyoyin Abuja zuwa Kano, da hanyoyi masu tarin yawa da ba zai yiwu a fade su ba a dan wannan rubutu takaitacce.

Sannan Shugaba Babangida bai taba sayo tataccen man fetur daga wata kasar waje ba. Duk man fetur din da aka sha a zamanin mulkin sa, a matatun man da Nijeriya ke da su aka tace shi. Kuma a lokacin sa duk matatun man Nijeriya suna aiki dari-bisa-dari, haka ya sauka daga kan mulki ya bar su!

Sannan Shugaba Ibrahim Badamasi Babangida ne ya kirkiro sabbin Jihohi guda goma sha uku, a duk fadin Nijeriya don talaka ya amfana kuma ya san cewa ana mulki. A inda kafin hakan da kuma bayan hakan, babu wani shugaban Nijeriya da ya girmama talaka, ta hanyar kirkiro sabbin Jihohi da yawa haka domin talaka ya amfana, gwamnati ta zo kusa da shi.

Ga jerin Jihohin da IBB ya Kirkiro kamar haka:

1. Jihar Adamawa

2. Jihar Katsina

3. Jihar Jigawa

4. Jihar Yobe

5. Jihar Kebbi

6. Jihar Delta

7. Jihar Edo

8. Jihar Taraba

9. Jihar Kogi

10. Jihar Abia

11. Jihar Osun

12. Jihar Enugu

13. Jihar Akwa Ibom

Sannan Shugaba Ibrahim Badamasi Babangida shine ya yawaita kananan hukumomi a Nijeriya, har yawan su ya kai 774. Sannan babu mamaki, kai da ke karanta rubutun nan a halin yanzu, idan ba domin hakan da IBB yayi ba, da watakila har yanzu Jihar ku babu ita a cikin jerin Jihohin Najeriya da muke da su yanzu. Sannan kuma da yanzu kana cikin wata karamar hukuma ne a jone. Amma sai ga shi saboda halin karimci da kishin ci gaban rayuwar ka, IBB din da babu mamaki mai yiwuwa har da kai ake zama ana zagin sa, ana cin mutuncin sa, ana maganganun da basu dace ba na batanci a gare shi. To ya kai bawan Allah, ka sani, ko-ka-ki ko-ka-so, shine dai mai kaunar ka tsakanin sa da Allah, tun da gashi nan ya kirkiro maku Jiha da karamar hukuma da kake cin gajiyar su da amfanin su a yau, wanda hakan ce ma ta baka damar samun bakin magana da babatu!

Sannan duk wanda ya san tarihin kasar nan, yasan da cewa Shugaba Ibrahim Badamasi Babangida ya bar Dalar Amurka kan farashin Naira goma sha takwas (N18). Sannan ba’a taba ganin dogon layin man fetur a gidajen mai ba, kai ko da kuwa sau daya ne, duk tsawon shekarun da yayi yana mulkin Najeriya.

Sannan shine Shugaban da ya fara samar da fanfunan tuka-tuka, wato Boreholes, a kauyukan da bututun ruwan fanfo wato Pipes din famfo ba su karasa ba.

Kuma har ila yau, a zamanin mulkin sa ne ‘yan Najeriya suka amfana da ruwan famfo a ko’ina, ba tare da wata wahala ba. Sai mutum ya bude, ya kunna yayi amfani da shi, idan ya gama sai yayi tafiyar sa, ya bar kan famfon a kunne yana ta zubar da ruwa a banza, saboda wadata da kuma irin yadda IBB din ya jajirce, ya tabbatar da ganin cewa ruwan famfon sun wadaci kowa da kowa, kuma sun shiga kowane lungu da sako na Najeriya.

Amma duk da wannan kokari da jajircewa da wannan bawan Allah yayi, wai a yau zaka samu wasu mutane suna zagin sa, suna suka tare da cin mutuncin sa. Ba domin komai ba sai don saboda son zuciya irin ta Dan Adam, ko domin saboda ya jahilci wannan bawan Allah, ko don an wanke kwakwalwar mutum, an yi masa karya da farfaganda cewa IBB mutumin banza ne. Wallahi ka sani ya kai bawan Allah, kana rage masa zunubai ne da wannan zagin naka mara dalili.

Eh, mun san da cewa IBB ajizi ne, mutum ne, Dan Adam ne kamar kowa, yana iya yin daidai kuma yana iya yin kuskure. Domin shi ba Annabi ba ne kuma ba Mala’ika ba ne ko wani katangagge ko ma’asumi daga aikata laifi ko kuskure. Amma dai ni nayi imani da Allah, ayyukan alkhairin sa sun fi na sharrin sa yawa!

Saboda haka, ina kira da muji tsoron Allah, mu girmama manyan mu. Kar mu yarda mu biye wa ‘yan kudu da wasu shedanun mutane da suke zagin wannan bawan Allah mai daraja da nagarta, saboda wata manufa ta su da suke bukatar cimmawa ta sharri. Alhali idan muka duba, zamu ga cewa ai su suna girmama nasu manyan. To don me kuwa za su rinka zuga mu mu muna cin mutuncin namu manyan?

Ina rokon Allah ya shirye mu, yasa mu gane, amin.

Shi kuwa tsohon Shugaban kasar Najeriya, wato Ibrahim Badamasi Babangida (IBB), wanda ya cika shekaru saba’in da takwas da haihuwa, ina rokon Allah ya kara masa lafiya, imani da nisan kwana; kuma ya kara masa shekaru masu albarka da amfani ga Al’ummah, yasa ya gama lafiya, amin.

Ina rokon Allah ya zaunar da kasar mu Najeriya lafiya, ya taimaki Shugabanin mu, amin.

Dan uwan ku,

Imam Murtadha Muhammad Gusau, ya rubuta daga Okene, Jihar Kogi, Najeriya. Za’a iya samun sa a adireshi kamar haka: gusaumurtada@gmail.com ko kuma 08038289761.

Tags: AbujaAikiGusauIBBLabaraiNajeriyaPREMIUM TIMES
Previous Post

WASANNI: Farautar Neymar da Barcelona ke yi, burga ce don a kwantar wa Messi hankali -Le Parisien

Next Post

Shugabannin Igbo basu ga komai ba tukunna, saura gwamnoni – Inji Kanu

Next Post
Nnamdi-Kanu

Shugabannin Igbo basu ga komai ba tukunna, saura gwamnoni - Inji Kanu

Binciko

No Result
View All Result
Karanta

Ramadan Kareem AD

Sabbin Labarai

  • LAUJE CIKIN NAƊI: Cikin awa 24 APC ta canja ranakun gudanar da zabukan fidda gwanayen ta
  • Duk ‘Deliget’ ɗin da ke jira in bashi kuɗi, ya taka ‘Zero’ ba zai samu ko sisi daga wuri na ba – Shehu Sani
  • IYA KUƊIN KA, IYA SHAGALINKA: Na janye daga takarar gwamnan Kaduna – Baba-Ahmed
  • EFCC ta cafke Okorocha bayan mamaye gidan sa da jami’an tsaro suka yi tun 11 na safe
  • Ƴan sanda sun damke malamin da yayi wa ɗalibar sa ƴar shekara 13 fyaɗe

Abinda masu karatu ke fadi

  • Google on Masarautar Kano: Hassada Ta Sa Wasu Na Neman Wofintar Da Kokarin Su Danfodiyo! Daga Imam Murtadha Gusau
  • Kuşburnu Çekirdek Yağı on Dalilin da ya sa muka yi sallar Idi ranar Laraba a Bauchi, muka ki bin sanarwar Sarkin musulmi – Sheikh Dahiru Bauchi
  • Google on HARKALLAR BILIYAN 3.6: Ba nine Balan da ke jerin sunayen masu mallakin kamfanin Adda ba – Gwamna Bala
  • Google on SIYASAR ZAMFARA : Maitaimakawa tsohon dan takarar gwamna a APC akan harkar jarida ya sauya sheka
  • Google on RAMIN MUGUNTA: Yadda Boko Haram suka afkawa bam din da suka dana wa Sojojin Najeriya

Fanni

Tweets by PTimesHausa
  • All Homepage Blocks
  • Home
  • Home
  • Main Home

© 2022 JNews - Premium WordPress news & magazine theme by Jegtheme.

No Result
View All Result
  • Labarai
  • Labarai daga Jihohi
  • Wasanni
  • Kiwon Lafiya
  • Nishadi
  • Bidiyo da Hotuna

© 2022 JNews - Premium WordPress news & magazine theme by Jegtheme.