• PREMIUM TIMES |
  • Tallata Hajar ka |
  • Adireshin mu |
  • PTCIJ |
  • Dubawa
Premium Times Hausa
  • Labarai
    • All
    • Duniya
    Dalilin da ya sa ƴan bindiga ke ci gaba da kai wa mutane hari a jihar Neja – SSG

    JIHAR NEJA TA KAMA WUTA: Mahara sun kashe sojoji 30, mobal 7, farar hula da dama

    HARIN JIRGIN KASA: Ɗaya daga cikin waɗanda ƴan bindiga suka saki ta yi zanga-zanga a Kaduna

    HARIN JIRGIN KASA: Ɗaya daga cikin waɗanda ƴan bindiga suka saki ta yi zanga-zanga a Kaduna

    Hasalallun Sanatocin APCn da su ka faɗi zaɓen fidda-gwani sun gana da Buhari

    Hasalallun Sanatocin APCn da su ka faɗi zaɓen fidda-gwani sun gana da Buhari

    Abubuwan da ya kamata a sani game da tsarin amfani da dabaru biyu wajen yin rajistar masu zabe – Nazarin DUBAWA

    INEC ba za ta rufe rajistar zaɓen 2023 a ƙarshen Yuni ba – Farfesa Yakubu

    Buhari ya rantsar da sabon Cif Joji na riƙo

    Buhari ya rantsar da sabon Cif Joji na riƙo

    Teacher

    Gwamnati ta umarci makarantu su fara amfani da Tsarin Ƙara wa Malamai Shekarun Ritaya

    ‘Yan sanda sun damke faston da ake zargin yayi wa ‘yar shekara 19 fyade

    ‘Yan sanda sun damke dan shekara 30 din da ya nemi yi wa dattijiya mai shekaru 75 fyade

    Petrol Tankers

    ƊAN KUKA MAI JA WA UWAR SA JIFA: Ƙungiyar IPMAN ta ce ba za ta iya ci gaba da sayar da fetur a garuruwan yankin Igbo ba

    ZARGIN ƘARFA-ƘARFA A SIYASAR ENUGU: Sanata Ekweremadu ya saka takalmin ficewa daga PDP zuwa APC

    An kama Sanata Ekweremadu da matar sa a Landan, bisa zargin yunƙurin cire ƙodar wani ƙaramin yaro

  • Labarai daga Jihohi
  • Wasanni
    LMC ta ci tarar Kano Pillars, ta kori shugabanta, Jambul bayan ya gobza wa ‘Rafiri’ naushi a haɓa

    LMC ta ci tarar Kano Pillars, ta kori shugabanta, Jambul bayan ya gobza wa ‘Rafiri’ naushi a haɓa

    Inganta Rayuwar Matasa Ta Hanyar Wasan Kwallon Kafa Da Gudunmawar Al’Ummah A Jigawa, Ahmed Ilallah

    Inganta Rayuwar Matasa Ta Hanyar Wasan Kwallon Kafa Da Gudunmawar Al’Ummah A Jigawa, Ahmed Ilallah

    CHAMPIONS LEAGUE: Ko dai tsinuwar Yaya Toure ta yi tasiri kan Pep Guardiola?

    CHAMPIONS LEAGUE: Ko dai tsinuwar Yaya Toure ta yi tasiri kan Pep Guardiola?

    PILLARS SUN KIRA RUWA: Daga yanzu a Abuja za su rika wasan gida kuma an zaftare musu maki 3

    PILLARS SUN KIRA RUWA: Daga yanzu a Abuja za su rika wasan gida kuma an zaftare musu maki 3

    Yadda Kanawa suka yi ragaraga da motar ƴan  Katsina United saboda Pillars ta buga kunnen doki a Kano

    Yadda Kanawa suka yi ragaraga da motar ƴan Katsina United saboda Pillars ta buga kunnen doki a Kano

    GHANA vs NAJERIYA: Ko Najeriya za ta kauce wa ɗauko buhun kunya na 26 a hannun ‘Black Stars’?

    GHANA vs NAJERIYA: Ko Najeriya za ta kauce wa ɗauko buhun kunya na 26 a hannun ‘Black Stars’?

    Barcelona ta yi wa Madrid dukan kabarin kishiya, ba sani ba sabo ta zura mata kwallaye 4 babu ko ɗaya

    Barcelona ta yi wa Madrid dukan kabarin kishiya, ba sani ba sabo ta zura mata kwallaye 4 babu ko ɗaya

    ‘CHAMPIONS LEAGUE’: Yadda Benzama ya ceto Madrid daga rijiya gaba dubu, ya kori PSG kuma ya dawo da martabar sa a duniyar ƙwallo

    ‘CHAMPIONS LEAGUE’: Yadda Benzama ya ceto Madrid daga rijiya gaba dubu, ya kori PSG kuma ya dawo da martabar sa a duniyar ƙwallo

    YAƘIN UKRANIYA YA CI ƘUNGIYAR CHELSEA: ‘Zan sayar da kulob ɗin na sadaukar da kuɗin ga tallafin waɗanda yaƙin Ukraniya ya kassara’ -Abramovich, mai ƙungiyar kuma ɗan asalin Rasha

    YAƘIN UKRANIYA YA CI ƘUNGIYAR CHELSEA: ‘Zan sayar da kulob ɗin na sadaukar da kuɗin ga tallafin waɗanda yaƙin Ukraniya ya kassara’ -Abramovich, mai ƙungiyar kuma ɗan asalin Rasha

  • Kiwon Lafiya
  • Nishadi
  • Bidiyo da Hotuna
    HOTUNA: Ɗan Autan marigayi tsohon sarkin Kano Ado Bayero, Mustapha Ado Bayero, ya auri mata biyu ranar Asabar a  Kano

    HOTUNA: Ɗan Autan marigayi tsohon sarkin Kano Ado Bayero, Mustapha Ado Bayero, ya auri mata biyu ranar Asabar a Kano

    BIDIYO: An yi wa ɗan takarar mu murɗiya a zaɓen fidda gwani na APC a Legas – Masu zanga-zanga

    BIDIYO: An yi wa ɗan takarar mu murɗiya a zaɓen fidda gwani na APC a Legas – Masu zanga-zanga

    KURUNKUS: Malami ya fito takarar gwamnan Kebbi, ya ce jama’ar jihar ne suka tilasta masa ya fito

    KURUNKUS: Malami ya fito takarar gwamnan Kebbi, ya ce jama’ar jihar ne suka tilasta masa ya fito

    2023: Ɗan takarar shugaban kasa, Rotimi Amaechi ya ziyarci masarautar Dutse

    2023: Ɗan takarar shugaban kasa, Rotimi Amaechi ya ziyarci masarautar Dutse

    LABARI CIKIN HOTUNA: Yadda ƴaƴan jam’iyyar APC da dubban mutanen Kaduna suka yi wa Sanata Uba Sani goma ta arziki

    LABARI CIKIN HOTUNA: Yadda ƴaƴan jam’iyyar APC da dubban mutanen Kaduna suka yi wa Sanata Uba Sani goma ta arziki

    BIDIYO: Shin zaka iya zama da mai dauke da cutar Kanjamau? – Ra’ayoyin mutane

    BIDIYO: Shin zaka iya zama da mai dauke da cutar Kanjamau? – Ra’ayoyin mutane

    Dalilin da ya sa muka yi tattaki har Dubai domin taya Aisha Buhari murnar zagayowar ranar haihuwar ta – Matan Gwamnonin Najeriya

    Dalilin da ya sa muka yi tattaki har Dubai domin taya Aisha Buhari murnar zagayowar ranar haihuwar ta – Matan Gwamnonin Najeriya

    BIDIYO: Yadda ‘yan bindiga suka rika jibga ta kafin a biya naira 50,000 kudin fansa – Dattijo Saidu Dabo

    BIDIYO: Yadda ‘yan bindiga suka rika jibga ta kafin a biya naira 50,000 kudin fansa – Dattijo Saidu Dabo

    ‘Yan mata marasa aure sun fi matan aure amfani da magungunan takaita Iyali – Ma’aikatar Lafiya

    ‘Yan mata marasa aure sun fi matan aure amfani da magungunan takaita Iyali – Ma’aikatar Lafiya

No Result
View All Result
  • Labarai
    • All
    • Duniya
    Dalilin da ya sa ƴan bindiga ke ci gaba da kai wa mutane hari a jihar Neja – SSG

    JIHAR NEJA TA KAMA WUTA: Mahara sun kashe sojoji 30, mobal 7, farar hula da dama

    HARIN JIRGIN KASA: Ɗaya daga cikin waɗanda ƴan bindiga suka saki ta yi zanga-zanga a Kaduna

    HARIN JIRGIN KASA: Ɗaya daga cikin waɗanda ƴan bindiga suka saki ta yi zanga-zanga a Kaduna

    Hasalallun Sanatocin APCn da su ka faɗi zaɓen fidda-gwani sun gana da Buhari

    Hasalallun Sanatocin APCn da su ka faɗi zaɓen fidda-gwani sun gana da Buhari

    Abubuwan da ya kamata a sani game da tsarin amfani da dabaru biyu wajen yin rajistar masu zabe – Nazarin DUBAWA

    INEC ba za ta rufe rajistar zaɓen 2023 a ƙarshen Yuni ba – Farfesa Yakubu

    Buhari ya rantsar da sabon Cif Joji na riƙo

    Buhari ya rantsar da sabon Cif Joji na riƙo

    Teacher

    Gwamnati ta umarci makarantu su fara amfani da Tsarin Ƙara wa Malamai Shekarun Ritaya

    ‘Yan sanda sun damke faston da ake zargin yayi wa ‘yar shekara 19 fyade

    ‘Yan sanda sun damke dan shekara 30 din da ya nemi yi wa dattijiya mai shekaru 75 fyade

    Petrol Tankers

    ƊAN KUKA MAI JA WA UWAR SA JIFA: Ƙungiyar IPMAN ta ce ba za ta iya ci gaba da sayar da fetur a garuruwan yankin Igbo ba

    ZARGIN ƘARFA-ƘARFA A SIYASAR ENUGU: Sanata Ekweremadu ya saka takalmin ficewa daga PDP zuwa APC

    An kama Sanata Ekweremadu da matar sa a Landan, bisa zargin yunƙurin cire ƙodar wani ƙaramin yaro

  • Labarai daga Jihohi
  • Wasanni
    LMC ta ci tarar Kano Pillars, ta kori shugabanta, Jambul bayan ya gobza wa ‘Rafiri’ naushi a haɓa

    LMC ta ci tarar Kano Pillars, ta kori shugabanta, Jambul bayan ya gobza wa ‘Rafiri’ naushi a haɓa

    Inganta Rayuwar Matasa Ta Hanyar Wasan Kwallon Kafa Da Gudunmawar Al’Ummah A Jigawa, Ahmed Ilallah

    Inganta Rayuwar Matasa Ta Hanyar Wasan Kwallon Kafa Da Gudunmawar Al’Ummah A Jigawa, Ahmed Ilallah

    CHAMPIONS LEAGUE: Ko dai tsinuwar Yaya Toure ta yi tasiri kan Pep Guardiola?

    CHAMPIONS LEAGUE: Ko dai tsinuwar Yaya Toure ta yi tasiri kan Pep Guardiola?

    PILLARS SUN KIRA RUWA: Daga yanzu a Abuja za su rika wasan gida kuma an zaftare musu maki 3

    PILLARS SUN KIRA RUWA: Daga yanzu a Abuja za su rika wasan gida kuma an zaftare musu maki 3

    Yadda Kanawa suka yi ragaraga da motar ƴan  Katsina United saboda Pillars ta buga kunnen doki a Kano

    Yadda Kanawa suka yi ragaraga da motar ƴan Katsina United saboda Pillars ta buga kunnen doki a Kano

    GHANA vs NAJERIYA: Ko Najeriya za ta kauce wa ɗauko buhun kunya na 26 a hannun ‘Black Stars’?

    GHANA vs NAJERIYA: Ko Najeriya za ta kauce wa ɗauko buhun kunya na 26 a hannun ‘Black Stars’?

    Barcelona ta yi wa Madrid dukan kabarin kishiya, ba sani ba sabo ta zura mata kwallaye 4 babu ko ɗaya

    Barcelona ta yi wa Madrid dukan kabarin kishiya, ba sani ba sabo ta zura mata kwallaye 4 babu ko ɗaya

    ‘CHAMPIONS LEAGUE’: Yadda Benzama ya ceto Madrid daga rijiya gaba dubu, ya kori PSG kuma ya dawo da martabar sa a duniyar ƙwallo

    ‘CHAMPIONS LEAGUE’: Yadda Benzama ya ceto Madrid daga rijiya gaba dubu, ya kori PSG kuma ya dawo da martabar sa a duniyar ƙwallo

    YAƘIN UKRANIYA YA CI ƘUNGIYAR CHELSEA: ‘Zan sayar da kulob ɗin na sadaukar da kuɗin ga tallafin waɗanda yaƙin Ukraniya ya kassara’ -Abramovich, mai ƙungiyar kuma ɗan asalin Rasha

    YAƘIN UKRANIYA YA CI ƘUNGIYAR CHELSEA: ‘Zan sayar da kulob ɗin na sadaukar da kuɗin ga tallafin waɗanda yaƙin Ukraniya ya kassara’ -Abramovich, mai ƙungiyar kuma ɗan asalin Rasha

  • Kiwon Lafiya
  • Nishadi
  • Bidiyo da Hotuna
    HOTUNA: Ɗan Autan marigayi tsohon sarkin Kano Ado Bayero, Mustapha Ado Bayero, ya auri mata biyu ranar Asabar a  Kano

    HOTUNA: Ɗan Autan marigayi tsohon sarkin Kano Ado Bayero, Mustapha Ado Bayero, ya auri mata biyu ranar Asabar a Kano

    BIDIYO: An yi wa ɗan takarar mu murɗiya a zaɓen fidda gwani na APC a Legas – Masu zanga-zanga

    BIDIYO: An yi wa ɗan takarar mu murɗiya a zaɓen fidda gwani na APC a Legas – Masu zanga-zanga

    KURUNKUS: Malami ya fito takarar gwamnan Kebbi, ya ce jama’ar jihar ne suka tilasta masa ya fito

    KURUNKUS: Malami ya fito takarar gwamnan Kebbi, ya ce jama’ar jihar ne suka tilasta masa ya fito

    2023: Ɗan takarar shugaban kasa, Rotimi Amaechi ya ziyarci masarautar Dutse

    2023: Ɗan takarar shugaban kasa, Rotimi Amaechi ya ziyarci masarautar Dutse

    LABARI CIKIN HOTUNA: Yadda ƴaƴan jam’iyyar APC da dubban mutanen Kaduna suka yi wa Sanata Uba Sani goma ta arziki

    LABARI CIKIN HOTUNA: Yadda ƴaƴan jam’iyyar APC da dubban mutanen Kaduna suka yi wa Sanata Uba Sani goma ta arziki

    BIDIYO: Shin zaka iya zama da mai dauke da cutar Kanjamau? – Ra’ayoyin mutane

    BIDIYO: Shin zaka iya zama da mai dauke da cutar Kanjamau? – Ra’ayoyin mutane

    Dalilin da ya sa muka yi tattaki har Dubai domin taya Aisha Buhari murnar zagayowar ranar haihuwar ta – Matan Gwamnonin Najeriya

    Dalilin da ya sa muka yi tattaki har Dubai domin taya Aisha Buhari murnar zagayowar ranar haihuwar ta – Matan Gwamnonin Najeriya

    BIDIYO: Yadda ‘yan bindiga suka rika jibga ta kafin a biya naira 50,000 kudin fansa – Dattijo Saidu Dabo

    BIDIYO: Yadda ‘yan bindiga suka rika jibga ta kafin a biya naira 50,000 kudin fansa – Dattijo Saidu Dabo

    ‘Yan mata marasa aure sun fi matan aure amfani da magungunan takaita Iyali – Ma’aikatar Lafiya

    ‘Yan mata marasa aure sun fi matan aure amfani da magungunan takaita Iyali – Ma’aikatar Lafiya

No Result
View All Result
Premium Times Hausa
No Result
View All Result

Karya Dan majalisa Zulyadaini Karaye Yake yi wa Mai Martaba, Daga Imam Murtadha Gusau

Premium Times HausabyPremium Times Hausa
July 9, 2019
in Ra'ayi
0
Sarkin Kano

Sarkin Kano

Da Sunan Allah, Mai Rahama, Mai Jin Kai

Assalamu Alaikum

Ya ku Jama’ah, lallai ku sani, wallahi abun mamaki kuma abun ban dariya baya karewa a kasar nan tamu Najeriya. Wato duk wani shedanin dan siyasa, wanda ya kasa yiwa jama’ar sa komai, mara kunya, da ya bushi iskar sa babu wadanda ya raina sai masu Martaba, iyayen mu kuma Sarakunan mu na Musulunci! Duk wani wanda ya kwaso tarkacen sa da yaye-yayen sa da shirmen sa ba yada wurin zube wa sai akan wadannan bayin Allah, wadanda ba dare ba rana suna ta fadi-tashin ganin yaya za’a yi a samu zaman lafiya da ci gaba mai dorewa a cikin al’ummah!

Imam Murtada Gusau
Imam Murtada Gusau

Abun dariya, wai yaro ya tsinci hakori, yau kuma kwatsam, sai muka wayi gari da wani shirme daga wani wawan dan majalisa daga jihar Kano. Wannan mutum, wai bai ga wanda zai yiwa karya, kage da sharri ba sai Mai Martaba Sarkin Kano, Malam Muhammadu Sanusi II, kawai ba don komai ba sai domin ya samu shiga wurin mai gidan sa, ko kuma don ya cimma wani burin sa na samun abun duniya.

Idan baku manta ba, kwanakin baya Mai Martaba Sarki yayi kokarin kawo gyara game da kura-kurai da ake tabkawa a cikin sha’anin aure da kuma zamantakewar aure, domin nemar wa mata ‘yancin su da hakkin su akan zaluncin da ake yi masu da sunan aure. Aiki ne da har yanzu ana nan ana yi. Wannan yunkuri da Mai Martaba Sarki yayi abu ne mai kyau. Domin aiki ne da ni a sani na aka dora wa malamai, masana, masu mutunci da nagarta, masu amana a cikin al’ummah. Ba aiki ne da za’ayi a cikin jahilci ba ko son zuciya. Sannan a lokacin Mai Martaba Sarki yayi wani bayani, wanda jahilai da masu bin son zuciya ba su fahimci me yake nufi ba. A Musulunci, mun san cewa marin mutum haramun ne. Ko dan ka da ka haifa, ko matar ka, ka mare su baya halatta. Domin fuskar dan Adam tana da daraja, shi yasa Manzon Allah (SAW) ya hana a taba fuska wurin hukunta wani. Sanin haka da wasu dalilai, yasa Mai Martaba yace shi kam idan mijin ‘yar sa ya mare ta, yana iya cewa ta rama. Dukkanin mu mun san meye Mai Martaba Sarki yake nufi, mun fahimci zancen sa. Sarki sam ba yana zuga mata ba ne suyi fada ko hayaniya ko hargitsi ko tashin hankali da mazajen su. Kawai ‘yancin mata ake kokarin karewa, sanadiyyar cin zalun din su da maza suke yi da sunan aure. A yau sai ka ga mutum yayi wa matar sa dukan kawo wuka, ya karya ta, ya ji mata mummunan rauni, ya kore ta ko ya bar ta cikin damuwa da ‘ya ‘ya ko cikin yunwa. Duk wannan ne fa ake son a kawo karshen sa a cikin al’ummah da izinin Allah. Amma wai sai aka wayi gari a yau, wannan dan majalisa, da yake bai gane me ake nufi ba, ya fito kafafen yada labarai na zamani da radio, wai yana cewa, Mai Martaba Sarki ne yake tunzura mata suna kashe mazajen su. Saboda kawai an samu wasu mata marasa tarbiyyah suna cutar da mazajen su, shine wannan jahilin dan siyasa yake danganta wannan masifa ga Mai Martaba Sarkin Kano!

Ga karyar tasa na hakaito maku kamar yadda ya fada, ya kuma yada ta. Shi yasa muka ga ya zama wajibi mu kuma mu bayyanawa al’ummah cewa wannan dan majalisa wallahi karya yake yi, kuma abun da ya fada ba gaskiya bane. Ga abunda yake cewa:

“Sarkin Kano Ne Ya Tunzura matan arewa suke kashe mazajen su – Hon. Zulyadaini Hon. Zulyadaini Sidi Mustapha Karaye, ya bayyana cewa Sarkin Kano ne ya tunzura matan arewa suke kashe mazajen su. Idan ba’a manta ba akwai wani lokaci da Sarkin ya bayyana cewa duk macen da mijinta ya mare ta ta rama. Wannan Sarki yana daya daga cikin masu ra’ayin ganin an daidaita tsakanin maza da mata, a lokacin da yayi wannan maganar duk kafafen yada labarai na kasar nan sai da suka yada labarin. A matsayinsa na Sarki uban al’ummah bai kamata ya fadi haka ba, domin kuwa kofar gabatar da barna ya bude, wanda a yanzu haka ake ganin sakamakon abin. Iyaye mata tunaninsu ba iri daya bane dana maza, suna da matukar rauni ta bangaren da ya shafi tunani, idan ran mace ya baci babu abinda ba zata yi ba, yayin da shi kuma namiji a wannan lokacin zai iya danne zuciyarshi. Kuskure ne babba a nuna wa mata cewa daya suke da maza, har kuma a basu fatawar cewa duk wacce mijinta ya mareta ta rama. Saboda haka muna kira ga duk wasu masu ra’ayi na boko aqeedah, da su gane girman hatsarin da suke kokarin jefa mutane ciki, kullum tunaninsu shine su canja hukuncin da Allah ya gindaya, Allah ne ya hallice mu, yafi mu sanin dalilin da ya sanya ya shar’anta.”

Ya ku ‘yan uwa, wannan shine jawabin da wannan dan majalisa yayi, kuma ake ta yada wa. Yanzu don girman Allah a ina ne Mai Martaba Sarkin Kano, Malam Muhammadu Sanusi II ya taba kira a daidaita mace da namiji? Kuma a ina ne Mai Martaba Sarki ya taba zuga mata su kashe mazajen su? Shin shi wannan wawan dan majalisar, jahili, kidahumi, ya dauka cewa Mai Martaba Sarki irin sa ne wanda bai fahimci Addini ba? Mutumin da duniya ta shaida ilimin sa, kana nufin zai fadi magana a cikin jahilci ne? Me yasa shin wai mutane basa jin tsoron Allah ne? Me yasa mutane basu yiwa mutane adalci ne? Kana nufin akwai wani jahili irin ka da zai yarda cewa wai Mai Martaba Sarki yana zuga matan arewa su kashe mazajen su? Haba jama’ah! Ai idan mai fada wawa ne, to masu sauraro ba wawaye bane!

Daga karshe ina rokon Allah ya shiryi ‘yan siyasar mu su fahimci Martaba da darajar wadannan Sarakuna namu bayin Allah. Allah yasa su gane cewa wadannan Sarakuna shugabanni ne na addini. Kuma su fahimci cewa suna wakiltar addinin mu ne da al’adun mu, amin.

Kuma dan majalisa Zulyadaini Sidi Mustapha Karaye, idan ma har yana hassada ne da matsayin Mai Martaba Sarki ne, to ya sani Sarki yin Allah ne, ba shine ya dora kan sa ba, Allah ne yayi ikon sa har ya zama Sarkin Kano kuma jagoran Kanawa baki daya. Kuma da yardar Allah Mai Martaba Sarki, gani-nan-bari-nan, domin al’amarin daga Allah ne!

Kuma dan majalisa Zulyadaini da ire-iren sa ya kamata su sani, Masarauta daya ce a jihar Kano. Kuma har gobe ita kadai ce al’ummar jihar Kano na gaskiya ba bakin haure ba suka sani kuma suke yiwa biyayya tsakanin su da Allah. Ita ce kadai masarautar da take da tutar Musulunci, Tagwayen Masu, Malafar Dabo, Wukar Yanka da Sandar Girma na Sarki mai daraja ta daya tun Fil azal. Ka sani, kai da duk wani hasidin iza hasada, Masarautar Kano Masarauta ce ta din-din-din, mai mutunci, mai daraja, kuma wadda ta ke da asali a tarihin kafuwar Musulunci a kasar Kano.

Amma Masarautun bogi, suna nan a matsayin su na bogi har abada, kuma haka suke a zukatan al’ummah. Ba su da kima da daraja, saboda an kirkire su ne ba don komai ba sai domin raba kawunan Al’ummar jihar kano. Wanda kuwa kowa ya sani, rarraba kawunan Al’ummah ba halin mutanen kwarai bane, hali ne na mutane marasa daraja, wadanda suke satar dukiyar al’ummah, da kuma yaki da gaskiya da masu fadin gaskiya. Mutane ne da suka siffantu da rashin gaskiya da ha’inci da almubazzaranci da dukiyar al’ummar da suke shugabanta. Ina rokon Allah ya shirye su kuma ya ganar da su gaskiya ya basu ikon bin ta, amin.

Wassalamu Alaikum,

Dan uwanku Imam Murtadha Muhammad Gusau, daga Okene, Jihar Kogi, Najeriya. Za’a samu Imam a adireshi kamar haka: gusaumurtada@gmail.com ko kuma +2348038289761

Tags: AureHonarabulKisaMuhammaduNajeriyaPREMIUM TIMESSarkin KanoZulyadaini Karaye
Previous Post

Yadda ake fama da matsalar siyar da magungunan da kwanakin aikinsu ya kare a Najeriya

Next Post

Mata miliyan 7.1 a Arewa Maso Gabashin Najeriya na bukatan taimako wajen haihuwa – UNFPA

Next Post
Pregnant woman

Mata miliyan 7.1 a Arewa Maso Gabashin Najeriya na bukatan taimako wajen haihuwa - UNFPA

Binciko

No Result
View All Result
Karanta

Ramadan Kareem AD

Sabbin Labarai

  • Sowore ya bayyana Magashi ɗan takarar mataimakin shugaban kasa na AAC, ya ce sai sun yi ragaraga da Kwankwaso a Kano
  • KABILAR MASSAI: Garin Da Ake Tofawa Mutum Majina Da Yawu A Matsayin Sanya Albarka
  • JIHAR NEJA TA KAMA WUTA: Mahara sun kashe sojoji 30, mobal 7, farar hula da dama
  • Atiku ya ci amanar Wike, don haka ba zai goyi bayan kamfen ɗin sa ba -Fayose
  • HARIN JIRGIN ƘASA: Dangin waɗanda aka yi garkuwa da su sun firgita da rahotannin ƴan ta’adda sun kashe mutum ɗaya

Abinda masu karatu ke fadi

  • Google on Masarautar Kano: Hassada Ta Sa Wasu Na Neman Wofintar Da Kokarin Su Danfodiyo! Daga Imam Murtadha Gusau
  • Kuşburnu Çekirdek Yağı on Dalilin da ya sa muka yi sallar Idi ranar Laraba a Bauchi, muka ki bin sanarwar Sarkin musulmi – Sheikh Dahiru Bauchi
  • Google on HARKALLAR BILIYAN 3.6: Ba nine Balan da ke jerin sunayen masu mallakin kamfanin Adda ba – Gwamna Bala
  • Google on SIYASAR ZAMFARA : Maitaimakawa tsohon dan takarar gwamna a APC akan harkar jarida ya sauya sheka
  • Google on RAMIN MUGUNTA: Yadda Boko Haram suka afkawa bam din da suka dana wa Sojojin Najeriya

Fanni

Tweets by PTimesHausa
  • All Homepage Blocks
  • Home
  • Home
  • Main Home

© 2022 JNews - Premium WordPress news & magazine theme by Jegtheme.

No Result
View All Result
  • Labarai
  • Labarai daga Jihohi
  • Wasanni
  • Kiwon Lafiya
  • Nishadi
  • Bidiyo da Hotuna

© 2022 JNews - Premium WordPress news & magazine theme by Jegtheme.