• PREMIUM TIMES |
  • Tallata Hajar ka |
  • Adireshin mu |
  • PTCIJ |
  • Dubawa
Premium Times Hausa
  • Labarai
    • All
    • Duniya
    Ƴan bindiga sun ƙona hedikwatar karamar hukumar Idemili ta Arewa a jihar Anambra

    Ƴan bindiga sun ƙona hedikwatar karamar hukumar Idemili ta Arewa a jihar Anambra

    UMARNIN SALLAMA DA KUJERAR MINISTA: Pauline Tallen, Timiprr Sylva duk sun janye daga takara

    UMARNIN SALLAMA DA KUJERAR MINISTA: Pauline Tallen, Timiprr Sylva duk sun janye daga takara

    Yadda EFCC ta damke Akanta Janar din Najeriya bisa zargin harkallar naira biliyan 80

    Yadda EFCC ta damke Akanta Janar din Najeriya bisa zargin harkallar naira biliyan 80

    Na koma PDP ne don in kawo karshen mulkin kama karyar da APC ke yi a Jigawa – Saminu Turaki

    Na koma PDP ne don in kawo karshen mulkin kama karyar da APC ke yi a Jigawa – Saminu Turaki

    Gumi yayi kakkausar jan kunne ga waɗanda suka kashe Deborah, ya ce ba hurumin su bane yanke hukuncin kisa don an zagi Annabi SAW

    Gumi yayi kakkausar jan kunne ga waɗanda suka kashe Deborah, ya ce ba hurumin su bane yanke hukuncin kisa don an zagi Annabi SAW

    Ba ni da ra’ayin takarar shugaban kasa, lokacin da aka zabe ni gwamnan Kaduna gashin kai na baki wul yanzu duk furfura – El-Rufai

    KALAMAN ƁATANCI GA ANNABI: Duk wanda ya yi zanga-zangar addini a Kaduna zai ɗanɗana kuɗar sa – Gargaɗin El-Rufa’i

    KURUNKUS: Malami ya fito takarar gwamnan Kebbi, ya ce jama’ar jihar ne suka tilasta masa ya fito

    Malami ya janye daga takarar gwamnan Kebbi duk da kurin da ya rika yi wai jama’a suka tilasta shi ya fito

    Chris Ngige

    Ngige ya janye takarar shugaban ƙasa, ya zaɓi ci gaba da zama ministan Buhari

    ZAƁEN 2023: APC za ta iya faɗuwa zaɓe idan ba ta tashi tsaye ba -Buhari

    ALAMOMIN WATSEWAR ƊAURIN TSINTSIYA A KANO: Mataimakin Kakakin Majalisa ya fice daga APC, ya koma PDP

  • Labarai daga Jihohi
  • Wasanni
    CHAMPIONS LEAGUE: Ko dai tsinuwar Yaya Toure ta yi tasiri kan Pep Guardiola?

    CHAMPIONS LEAGUE: Ko dai tsinuwar Yaya Toure ta yi tasiri kan Pep Guardiola?

    PILLARS SUN KIRA RUWA: Daga yanzu a Abuja za su rika wasan gida kuma an zaftare musu maki 3

    PILLARS SUN KIRA RUWA: Daga yanzu a Abuja za su rika wasan gida kuma an zaftare musu maki 3

    Yadda Kanawa suka yi ragaraga da motar ƴan  Katsina United saboda Pillars ta buga kunnen doki a Kano

    Yadda Kanawa suka yi ragaraga da motar ƴan Katsina United saboda Pillars ta buga kunnen doki a Kano

    GHANA vs NAJERIYA: Ko Najeriya za ta kauce wa ɗauko buhun kunya na 26 a hannun ‘Black Stars’?

    GHANA vs NAJERIYA: Ko Najeriya za ta kauce wa ɗauko buhun kunya na 26 a hannun ‘Black Stars’?

    Barcelona ta yi wa Madrid dukan kabarin kishiya, ba sani ba sabo ta zura mata kwallaye 4 babu ko ɗaya

    Barcelona ta yi wa Madrid dukan kabarin kishiya, ba sani ba sabo ta zura mata kwallaye 4 babu ko ɗaya

    ‘CHAMPIONS LEAGUE’: Yadda Benzama ya ceto Madrid daga rijiya gaba dubu, ya kori PSG kuma ya dawo da martabar sa a duniyar ƙwallo

    ‘CHAMPIONS LEAGUE’: Yadda Benzama ya ceto Madrid daga rijiya gaba dubu, ya kori PSG kuma ya dawo da martabar sa a duniyar ƙwallo

    YAƘIN UKRANIYA YA CI ƘUNGIYAR CHELSEA: ‘Zan sayar da kulob ɗin na sadaukar da kuɗin ga tallafin waɗanda yaƙin Ukraniya ya kassara’ -Abramovich, mai ƙungiyar kuma ɗan asalin Rasha

    YAƘIN UKRANIYA YA CI ƘUNGIYAR CHELSEA: ‘Zan sayar da kulob ɗin na sadaukar da kuɗin ga tallafin waɗanda yaƙin Ukraniya ya kassara’ -Abramovich, mai ƙungiyar kuma ɗan asalin Rasha

    RASHA: FIFA da UEFA sun dakatar da ƙungiyoyin Rasha buga wasannin ƙwallon Turai da duniya baki ɗaya

    RASHA: FIFA da UEFA sun dakatar da ƙungiyoyin Rasha buga wasannin ƙwallon Turai da duniya baki ɗaya

    KYAUTAR NAIRA MILIYAN 2: Allah ya saka wa Ahmed Musa, ina kira ga ‘yan wasa na yanzu su yi tattali don gaba – Obiekwue

    KYAUTAR NAIRA MILIYAN 2: Allah ya saka wa Ahmed Musa, ina kira ga ‘yan wasa na yanzu su yi tattali don gaba – Obiekwue

  • Kiwon Lafiya
  • Nishadi
  • Bidiyo da Hotuna
    KURUNKUS: Malami ya fito takarar gwamnan Kebbi, ya ce jama’ar jihar ne suka tilasta masa ya fito

    KURUNKUS: Malami ya fito takarar gwamnan Kebbi, ya ce jama’ar jihar ne suka tilasta masa ya fito

    2023: Ɗan takarar shugaban kasa, Rotimi Amaechi ya ziyarci masarautar Dutse

    2023: Ɗan takarar shugaban kasa, Rotimi Amaechi ya ziyarci masarautar Dutse

    LABARI CIKIN HOTUNA: Yadda ƴaƴan jam’iyyar APC da dubban mutanen Kaduna suka yi wa Sanata Uba Sani goma ta arziki

    LABARI CIKIN HOTUNA: Yadda ƴaƴan jam’iyyar APC da dubban mutanen Kaduna suka yi wa Sanata Uba Sani goma ta arziki

    BIDIYO: Shin zaka iya zama da mai dauke da cutar Kanjamau? – Ra’ayoyin mutane

    BIDIYO: Shin zaka iya zama da mai dauke da cutar Kanjamau? – Ra’ayoyin mutane

    Dalilin da ya sa muka yi tattaki har Dubai domin taya Aisha Buhari murnar zagayowar ranar haihuwar ta – Matan Gwamnonin Najeriya

    Dalilin da ya sa muka yi tattaki har Dubai domin taya Aisha Buhari murnar zagayowar ranar haihuwar ta – Matan Gwamnonin Najeriya

    BIDIYO: Yadda ‘yan bindiga suka rika jibga ta kafin a biya naira 50,000 kudin fansa – Dattijo Saidu Dabo

    BIDIYO: Yadda ‘yan bindiga suka rika jibga ta kafin a biya naira 50,000 kudin fansa – Dattijo Saidu Dabo

    ‘Yan mata marasa aure sun fi matan aure amfani da magungunan takaita Iyali – Ma’aikatar Lafiya

    ‘Yan mata marasa aure sun fi matan aure amfani da magungunan takaita Iyali – Ma’aikatar Lafiya

    BIDIYO: Kwalaben ruwan maganin rigakafin Korona sama da Miliyan daya da aka lalata a Abuja saboda sun gama aiki kafin a dirka wa ‘yan Najeriya

    BIDIYO: Kwalaben ruwan maganin rigakafin Korona sama da Miliyan daya da aka lalata a Abuja saboda sun gama aiki kafin a dirka wa ‘yan Najeriya

    BIDIYO: RIKICIN BILLIRI: Yadda muka rasa ‘yan uwa da dukiyoyin mu a rikicin sarauta – Galadiman Tangale

    BIDIYO: RIKICIN BILLIRI: Yadda muka rasa ‘yan uwa da dukiyoyin mu a rikicin sarauta – Galadiman Tangale

No Result
View All Result
  • Labarai
    • All
    • Duniya
    Ƴan bindiga sun ƙona hedikwatar karamar hukumar Idemili ta Arewa a jihar Anambra

    Ƴan bindiga sun ƙona hedikwatar karamar hukumar Idemili ta Arewa a jihar Anambra

    UMARNIN SALLAMA DA KUJERAR MINISTA: Pauline Tallen, Timiprr Sylva duk sun janye daga takara

    UMARNIN SALLAMA DA KUJERAR MINISTA: Pauline Tallen, Timiprr Sylva duk sun janye daga takara

    Yadda EFCC ta damke Akanta Janar din Najeriya bisa zargin harkallar naira biliyan 80

    Yadda EFCC ta damke Akanta Janar din Najeriya bisa zargin harkallar naira biliyan 80

    Na koma PDP ne don in kawo karshen mulkin kama karyar da APC ke yi a Jigawa – Saminu Turaki

    Na koma PDP ne don in kawo karshen mulkin kama karyar da APC ke yi a Jigawa – Saminu Turaki

    Gumi yayi kakkausar jan kunne ga waɗanda suka kashe Deborah, ya ce ba hurumin su bane yanke hukuncin kisa don an zagi Annabi SAW

    Gumi yayi kakkausar jan kunne ga waɗanda suka kashe Deborah, ya ce ba hurumin su bane yanke hukuncin kisa don an zagi Annabi SAW

    Ba ni da ra’ayin takarar shugaban kasa, lokacin da aka zabe ni gwamnan Kaduna gashin kai na baki wul yanzu duk furfura – El-Rufai

    KALAMAN ƁATANCI GA ANNABI: Duk wanda ya yi zanga-zangar addini a Kaduna zai ɗanɗana kuɗar sa – Gargaɗin El-Rufa’i

    KURUNKUS: Malami ya fito takarar gwamnan Kebbi, ya ce jama’ar jihar ne suka tilasta masa ya fito

    Malami ya janye daga takarar gwamnan Kebbi duk da kurin da ya rika yi wai jama’a suka tilasta shi ya fito

    Chris Ngige

    Ngige ya janye takarar shugaban ƙasa, ya zaɓi ci gaba da zama ministan Buhari

    ZAƁEN 2023: APC za ta iya faɗuwa zaɓe idan ba ta tashi tsaye ba -Buhari

    ALAMOMIN WATSEWAR ƊAURIN TSINTSIYA A KANO: Mataimakin Kakakin Majalisa ya fice daga APC, ya koma PDP

  • Labarai daga Jihohi
  • Wasanni
    CHAMPIONS LEAGUE: Ko dai tsinuwar Yaya Toure ta yi tasiri kan Pep Guardiola?

    CHAMPIONS LEAGUE: Ko dai tsinuwar Yaya Toure ta yi tasiri kan Pep Guardiola?

    PILLARS SUN KIRA RUWA: Daga yanzu a Abuja za su rika wasan gida kuma an zaftare musu maki 3

    PILLARS SUN KIRA RUWA: Daga yanzu a Abuja za su rika wasan gida kuma an zaftare musu maki 3

    Yadda Kanawa suka yi ragaraga da motar ƴan  Katsina United saboda Pillars ta buga kunnen doki a Kano

    Yadda Kanawa suka yi ragaraga da motar ƴan Katsina United saboda Pillars ta buga kunnen doki a Kano

    GHANA vs NAJERIYA: Ko Najeriya za ta kauce wa ɗauko buhun kunya na 26 a hannun ‘Black Stars’?

    GHANA vs NAJERIYA: Ko Najeriya za ta kauce wa ɗauko buhun kunya na 26 a hannun ‘Black Stars’?

    Barcelona ta yi wa Madrid dukan kabarin kishiya, ba sani ba sabo ta zura mata kwallaye 4 babu ko ɗaya

    Barcelona ta yi wa Madrid dukan kabarin kishiya, ba sani ba sabo ta zura mata kwallaye 4 babu ko ɗaya

    ‘CHAMPIONS LEAGUE’: Yadda Benzama ya ceto Madrid daga rijiya gaba dubu, ya kori PSG kuma ya dawo da martabar sa a duniyar ƙwallo

    ‘CHAMPIONS LEAGUE’: Yadda Benzama ya ceto Madrid daga rijiya gaba dubu, ya kori PSG kuma ya dawo da martabar sa a duniyar ƙwallo

    YAƘIN UKRANIYA YA CI ƘUNGIYAR CHELSEA: ‘Zan sayar da kulob ɗin na sadaukar da kuɗin ga tallafin waɗanda yaƙin Ukraniya ya kassara’ -Abramovich, mai ƙungiyar kuma ɗan asalin Rasha

    YAƘIN UKRANIYA YA CI ƘUNGIYAR CHELSEA: ‘Zan sayar da kulob ɗin na sadaukar da kuɗin ga tallafin waɗanda yaƙin Ukraniya ya kassara’ -Abramovich, mai ƙungiyar kuma ɗan asalin Rasha

    RASHA: FIFA da UEFA sun dakatar da ƙungiyoyin Rasha buga wasannin ƙwallon Turai da duniya baki ɗaya

    RASHA: FIFA da UEFA sun dakatar da ƙungiyoyin Rasha buga wasannin ƙwallon Turai da duniya baki ɗaya

    KYAUTAR NAIRA MILIYAN 2: Allah ya saka wa Ahmed Musa, ina kira ga ‘yan wasa na yanzu su yi tattali don gaba – Obiekwue

    KYAUTAR NAIRA MILIYAN 2: Allah ya saka wa Ahmed Musa, ina kira ga ‘yan wasa na yanzu su yi tattali don gaba – Obiekwue

  • Kiwon Lafiya
  • Nishadi
  • Bidiyo da Hotuna
    KURUNKUS: Malami ya fito takarar gwamnan Kebbi, ya ce jama’ar jihar ne suka tilasta masa ya fito

    KURUNKUS: Malami ya fito takarar gwamnan Kebbi, ya ce jama’ar jihar ne suka tilasta masa ya fito

    2023: Ɗan takarar shugaban kasa, Rotimi Amaechi ya ziyarci masarautar Dutse

    2023: Ɗan takarar shugaban kasa, Rotimi Amaechi ya ziyarci masarautar Dutse

    LABARI CIKIN HOTUNA: Yadda ƴaƴan jam’iyyar APC da dubban mutanen Kaduna suka yi wa Sanata Uba Sani goma ta arziki

    LABARI CIKIN HOTUNA: Yadda ƴaƴan jam’iyyar APC da dubban mutanen Kaduna suka yi wa Sanata Uba Sani goma ta arziki

    BIDIYO: Shin zaka iya zama da mai dauke da cutar Kanjamau? – Ra’ayoyin mutane

    BIDIYO: Shin zaka iya zama da mai dauke da cutar Kanjamau? – Ra’ayoyin mutane

    Dalilin da ya sa muka yi tattaki har Dubai domin taya Aisha Buhari murnar zagayowar ranar haihuwar ta – Matan Gwamnonin Najeriya

    Dalilin da ya sa muka yi tattaki har Dubai domin taya Aisha Buhari murnar zagayowar ranar haihuwar ta – Matan Gwamnonin Najeriya

    BIDIYO: Yadda ‘yan bindiga suka rika jibga ta kafin a biya naira 50,000 kudin fansa – Dattijo Saidu Dabo

    BIDIYO: Yadda ‘yan bindiga suka rika jibga ta kafin a biya naira 50,000 kudin fansa – Dattijo Saidu Dabo

    ‘Yan mata marasa aure sun fi matan aure amfani da magungunan takaita Iyali – Ma’aikatar Lafiya

    ‘Yan mata marasa aure sun fi matan aure amfani da magungunan takaita Iyali – Ma’aikatar Lafiya

    BIDIYO: Kwalaben ruwan maganin rigakafin Korona sama da Miliyan daya da aka lalata a Abuja saboda sun gama aiki kafin a dirka wa ‘yan Najeriya

    BIDIYO: Kwalaben ruwan maganin rigakafin Korona sama da Miliyan daya da aka lalata a Abuja saboda sun gama aiki kafin a dirka wa ‘yan Najeriya

    BIDIYO: RIKICIN BILLIRI: Yadda muka rasa ‘yan uwa da dukiyoyin mu a rikicin sarauta – Galadiman Tangale

    BIDIYO: RIKICIN BILLIRI: Yadda muka rasa ‘yan uwa da dukiyoyin mu a rikicin sarauta – Galadiman Tangale

No Result
View All Result
Premium Times Hausa
No Result
View All Result

Ya kamata a yi wa Kundin Tsarin Mulkin Najeriya kwaskwarima don kare daraja da bawa sarakunan gargajiya kariya, Daga Hassan Ringim

Premium Times HausabyPremium Times Hausa
May 20, 2019
in Ra'ayi
0
Sabbin Sarakuna Kano

Sabbin Sarakuna Kano

Abubuwa da dama da duniya take kunshe da su dole a lokuta mabambanta su farantawa mutum ko akasin haka. Hakanan abubuwan da suke kunshe a lahira ma, dole ne wasu su yi murna da shi ko shima akasin haka.

Tarihi dai na duniya ya biyo ta fuskar jagoranci, kuma jagoranci ta fuskar ilimi da sanin wani abu da wasu basu sani ba. Akan wannan sharadi ne, har Annabi Adamu ya zama mafifici a cikin sauran halittun da Ubangiji Ya halitta. Wanda saboda girman kai Shaidan ya bijirewa umarnin yi masa biyayya har aka la’anceshi kamar yanda Qur’ani mai tsarki ya shaida mana.

To tun daga wancan lokaci, masana ilimi sune ke jagorantar al’umma. A sannu a hankali duniya na tafiya, dubunnan shekaru na shudewa har ta kai matsayin masu son zuciya sun fara kawar da tasirin Malamai ko masana a bangarorin addinai na wancan zamanai.

Dabarar da suka yi sai su karbe mulkin, sai kuma su janyo masana su nadasu kusa da su. Wadannan masana su kan futo daga bangaren addinin Allah ko kiristanci ko maguzanci. A haka dai ake ta ci gaba da tafiya.

Sani Ringim
Sani Ringim

Dubannan shekaru na karuwa, wayewa na shigar mutane, har aka kai matsayin dai Jarumi ne kadai zai iya zama Sarki ko Jagoran wata daula ko masarauta. Wannan jarumta ta kan samo asali ko dai ta fuskar addini, wato ace malami ne da yake a addu’oi, ko kuma ta fuskar maguzanci da ake amfani da tsafi da bori don mulkar mutane. Wannan yanayi ya jima yana haifar da shugabanni a duniya, har zuwa karni na wajen 18 da su Dan fodio suka yi jihadi don tabbatar da mulkin muslunci kamar yanda shari’ah ta gindaya.

Wannan shine babban matakin da aka fara bi don rusa mulkin maguzanci, aka mayar da shi na addini zallah. A takaice, a wancan lokaci, Sarakunan Hausawa akan kira su da Habe, su ne wadanda su Bagauda da zuri’arsa suka yi mulki a kasar Kano, tare da maye gurbinsu da sarakunan Fulani, wanda al’ummar Kano suka amince da Sulaiman b. Aba Hama, bayan shi Sheikh Muhammad Bello ya umarcesu da su zabi jagoransu a Birnin Gada a wajejen shekarar 1221 bayan hijira, daidai da watan Fabarairu da Maris na shekarar 1806 miladiyya.

Bayan Sarki Sulaiman ya rasu ranar 22 ga watan Ogustar 1819, sai aka nada Ibrahim Dabo a matsayin sabon Amir na Kano bayan ya samu sahalewa daga sarkin musulmi Muhammadu Bello a ranar 21 ga watan Satumbar 1819.

Da yake akan rikicin da ya taso akan masarautar Kano nake so magana, shi yake na kwaso wannan mabudi don yin magana sosai akan jikokin Dabon baki daya.

Shekaru da dama bayan sun yi nisa, an sha fama da rikicin cikin gida akan zuri’ar gidan Dabo. Abubuwa ba su fara dagule musu ba, sai bayan shigowar turawan mulkin mallaka. Daganan ne matsaloli marasa dadi suke ta faruwa daya bayan daya, saboda rage musu iko da karfi da turawa suka yi.

Sarkin Muhammad Abbas shine sarkin Kano na farko bayan turawa sun kifar da mulkin muslunci na su Danfodio a 1903. A haka yau fari gobe tsumma ake ta mulki, aka mayar da sarakuna tamkar dillalai akan jama’arsu. Su samu mutane su yi musu bayani, sai kuma su koma wajen Turawa su basu amsa. Wannan mulki mara kyan fasali shi ya kawomu har aka bayar da ‘yancin kai a 1960. Duk da cewar turawan sun tafi, to amma darajar sarakunan fulani ta tafi, illa kadan da aka bari. Wacce ta kunshi karbar kudin haraji da su hukunci da sauransu, amma dole sai da amincewar Premier, mu anan Arewa shine Sir. Ahmadu Bello.

Kuskure na farko ko targade da aka yi wa masarautar Kano shine, sabanin da aka samu a jam’iyyar NPC tsakanin Sarkin Kano Muhammadu Sunusi I da kuma firimiya Amadu Bello. Wanda yanayi ne ya sa har aka yi amfani da karfin ikon gwamnati aka tsige Sarkin daga kan mulki a watan Afrilun shekarar 1963. Wannan abu da aka yi, shi ya bayar da damar Gwamnan Kano Abubakar Rimi shi ma ya keta masarautar Kano karkashin mulkin Ado Bayero, a zangon Rimin na farko a 1979.

Rimi ya samu damar fasa Kano zuwa masarautu biyar kamar haka; Rano, Gaya, Karaye, Dutse da kuma Auyo.

Sai dai bayan an yi amfani da siyasa, har Rimi ya kasa zarcewa akan kujerar gwamna, a karshe Sabo Bakin Zuwo ya zama gwamna, ya yi amfani da ikonsa, ya rushe wadancan masarautu kamar yanda ya samar a filin sukuwa lokacin suna tare da Ado Bayero a shekarar 1983. In da har yayi wani barkwanci yace an kawar da Sarakunan Caka, Dusa da Kubuja. Ake ta sowa!

Wani abin nazari akan wannan abubuwa biyu da suka faru na Sardauna da Rimi, Sarkin Musulmi na lokacin da aka yi duk abubuwa biyun akan idanunsa wato Sultan Siddiq Abubakar III, bai dauki wani mataki mai tsauri don kare martabar Sarakunan ba. Wata kila shima yana fargabar rasa rawaninsa ne.

A watannan na Mayu, 2019, Gwamna Ganduje shima ya aikata hakan na rarraba masarautar Kano zuwa biyar dalilin siyasa kai tsaye.

Magana ta farko Sarki Sunusi II yana da kaifin baki da rashin rufe baki idan ana aikata ba daidai ba. Kuma ko ba komai yana da saurin daukar layi akan duk wani abu da yayi amanna da shi. Akan hakane ya bi bayan dan takarar gwamnan Kano na PDP, Engr. Abba K Yusuf, wanda hakan ya batawa Ganduje rai sosai.

Kuma abu na gaba, Sarki ya samu yardar Kwankwaso ne har ya zama Sarki. Kuma duk wata kujera da Sanata Kwankwaso ya nada a baya, Ganduje ya watsar da ita. A takaice dai, da ba don su Dangote sun sa baki ba, da tuni Sarkin Sunusi ya zama tsohon Sarki tun akaron farko da aka so tsigeshi.

Gangarar da nake so na rufe da ita shine, ya kamata a yi zama da duba na nutsuwa akan matsayi da darajar Masarauta a Arewa musamman ta Kano. Dole ne a futo a tura kudurori masu karfi da za a cire ikon kowanne gwamna akan makomar mulkin duk wani sarki da ke jiharsa. Ya kamata zabin sarki ya zama tsarin da al’umma suke da iko mai karfi akan sa, hakanan tsigeshi.

Wannan abu da Ganduje yayi duk da an bijirewa hukuncin kotu akan kar a yi nadin, hakanan a yanzu wasu manyan hakimai hudu a fadar Kano sun kuma makashi a kotu don warware tsarin da yayi, ba karamin nakasu bane da kuma ci baya ga kare daraja da hadin kan al’umma.

Wannan abu da aka yi, zai kawo rashin jituwa, kashe kudi, raba kan al’umma, kara cusa siyasa a cikin sarauta da sauran matsaloli da suka hada da rusa tarihi da makomar al’umma.

A karshe ina so mutane su gane cewar duk wannan hali da ake ciki na lalacewar abubuwa a Arewa da wasu yankuna, don rashin bawa sarakuna wata dama da za su taka ce wajen gudanawar rayuwar al’umma. Duk da cewar LG reforms da Murtala yayi a 1979 ya rage musu iko, amma duk da haka akwai yanayi da dama da tilas a dawo musu da damarsu. Yanzu ba wani abu da gwamnati za ta yi, ba tare da ta nemi hadin kai sarakuna ba. Idan kuwa har hakane ai ya kamata ace suna da matsayi da kariya mai karfi gami da rawar da za su taka karkashin doka don ganin an samu al’umma mai inganci da kuma hadin kai da za su yi kishin kansu da al’adunsu gami da asalinsu!

Tags: AbujaGargajiyaHausaLabaraiNajeriyaNewsPREMIUM TIMES
Previous Post

BAKWAINI: An haifi jarirai Bakwaini sama da miliyan 20 a shekarar 2015 a duniya – Bincike

Next Post

BIDIYO: Kira ga mata masu ciki game da illar cutar GIGIT – Malamar Asibiti, Liyatu

Next Post
BIDIYO: Kira ga mata masu ciki game da illar cutar GIGIT – Malamar Asibiti, Liyatu

BIDIYO: Kira ga mata masu ciki game da illar cutar GIGIT - Malamar Asibiti, Liyatu

Binciko

No Result
View All Result
Karanta

Ramadan Kareem AD

Sabbin Labarai

  • TSADAR ABINCI A CIKIN ƘUNCIN RAYUWA: Farashin kayan abinci ya ƙaru da kashe 18.8%
  • RANAR IYALAI TA DUNIYA: Ma’aikatar Jinƙai za ta agaza wa iyalai mabuƙata 30
  • Zan yi wa matsalar tsaro kifa ɗaya kwala ne idan aka zaɓe ni shugaban kasa – Amaechi
  • Ƴan bindiga sun ƙona hedikwatar karamar hukumar Idemili ta Arewa a jihar Anambra
  • Tukunyar iskar gas ce ta fashe a kasuwar sabon gari dake Kano ba tashin bomb bane – Kwamishinan Dikko

Abinda masu karatu ke fadi

  • Google on Masarautar Kano: Hassada Ta Sa Wasu Na Neman Wofintar Da Kokarin Su Danfodiyo! Daga Imam Murtadha Gusau
  • Kuşburnu Çekirdek Yağı on Dalilin da ya sa muka yi sallar Idi ranar Laraba a Bauchi, muka ki bin sanarwar Sarkin musulmi – Sheikh Dahiru Bauchi
  • Google on HARKALLAR BILIYAN 3.6: Ba nine Balan da ke jerin sunayen masu mallakin kamfanin Adda ba – Gwamna Bala
  • Google on SIYASAR ZAMFARA : Maitaimakawa tsohon dan takarar gwamna a APC akan harkar jarida ya sauya sheka
  • Google on RAMIN MUGUNTA: Yadda Boko Haram suka afkawa bam din da suka dana wa Sojojin Najeriya

Fanni

Tweets by PTimesHausa
  • All Homepage Blocks
  • Home
  • Home
  • Main Home

© 2022 JNews - Premium WordPress news & magazine theme by Jegtheme.

No Result
View All Result
  • Labarai
  • Labarai daga Jihohi
  • Wasanni
  • Kiwon Lafiya
  • Nishadi
  • Bidiyo da Hotuna

© 2022 JNews - Premium WordPress news & magazine theme by Jegtheme.