• PREMIUM TIMES |
  • Tallata Hajar ka |
  • Adireshin mu |
  • PTCIJ |
  • Dubawa
Premium Times Hausa
  • Labarai
    • All
    • Duniya
    RANTSAR DA TINUBU: Kotun Koli ta yi watsi da karar rashin cancantar Tinubu shiga zaɓen 2023

    RANTSAR DA TINUBU: Kotun Koli ta yi watsi da karar rashin cancantar Tinubu shiga zaɓen 2023

    RANAR RANTSAR DA TINUBU: Za mu hana makiyaya karakaina da shanu a cikin Abuja – Shugaban Miyetti Allah

    RANAR RANTSAR DA TINUBU: Za mu hana makiyaya karakaina da shanu a cikin Abuja – Shugaban Miyetti Allah

    An Karrama gidan Jaridar PREMIUM TIMES da kyauta mafi daukaka a aikin Jarida na kasar Amurka

    BA DA MU BA, TAYA ƁERA ƁARI: PREMIUM TIMES ta nesanta kan ta daga ƙungiyar da ta jona sunan ta a shirya taron karrama wasu mutane

    KIRAN RUWA: ‘Ka wa Allah ka ɗaga mana kafa, kada ka kwace mana filayen mu har 9 da ka kunno kai a kan su – Makarfi ga El-Rufai

    KIRAN RUWA: ‘Ka wa Allah ka ɗaga mana kafa, kada ka kwace mana filayen mu har 9 da ka kunno kai a kan su – Makarfi ga El-Rufai

    ‘Ni da Wike kaman ‘Yan biyu ne, muna tsage gaskiya komai dacin ta’ – El-Rufai

    ‘Ni da Wike kaman ‘Yan biyu ne, muna tsage gaskiya komai dacin ta’ – El-Rufai

    SABODA TIWITA: Sanatocin PDP sun fice daga Zauren Majalisar Dattawa

    Zaɓaɓɓun Sanatocin Arewa ta Tsakiya sun nemi a ba su Mataimakin Shugaban Majalisar Dattawa, Ko a-yi-ta-ta-ƙare

    KIDAYA: An kashe naira biliyan 200 wurin shirye-shiryen fara ƙidayar jama’a – Shugaban Ƙidaya

    KIDAYA: An kashe naira biliyan 200 wurin shirye-shiryen fara ƙidayar jama’a – Shugaban Ƙidaya

    INEC ta rantsar da Isah matsayin kwamishina a karo na biyu

    INEC ta rantsar da Isah matsayin kwamishina a karo na biyu

    ƘAƘUDUBAR TALLAFIN FETUR: Buhari ya bukaci majalisar Dattawa ta amince masa ya tattago bashin dala miliyan 800

    AYYUKAN BAN-KWANA DA GWAMNATI: Buhari ya damƙa filin jirgin Kano da na Abuja ga Amurkawa

  • Labarai daga Jihohi
  • Wasanni
    TSOHO MAI RAN ƘARFE: Obasanjo ya zura ƙwallaye uku a wasan sada zumuntar tsoffin ɗaliban sakandare

    TSOHO MAI RAN ƘARFE: Obasanjo ya zura ƙwallaye uku a wasan sada zumuntar tsoffin ɗaliban sakandare

    QATAR 2022: Yadda Croatia, ƙasa mai mutum miliyan 4 ta kori Brazil ƙasa mai mutum miliyan 216

    QATAR 2022: Yadda Croatia, ƙasa mai mutum miliyan 4 ta kori Brazil ƙasa mai mutum miliyan 216

    AMBALIYAR QATAR 2022: Spain ta kori kociya Luis Enrique bayan ta kwashi buhun kunya a hannun Marocco

    AMBALIYAR QATAR 2022: Spain ta kori kociya Luis Enrique bayan ta kwashi buhun kunya a hannun Marocco

    QATAR 2023: Yadda Walid, kociyan Morocco ya rikita duniyar ƙwallon ƙafa cikin watanni 4 kacal

    QATAR 2023: Yadda Walid, kociyan Morocco ya rikita duniyar ƙwallon ƙafa cikin watanni 4 kacal

    QATAR 2022: Dukkan ƙasashen Afrika 4 da su ka taɓa kai wasan kaiwa ga na kusa da na ƙarshe, su na da tauraro a jikin tutocin su

    QATAR 2022: Dukkan ƙasashen Afrika 4 da su ka taɓa kai wasan kaiwa ga na kusa da na ƙarshe, su na da tauraro a jikin tutocin su

    Abubuwan al’ajabi dangane da fatattakar da Morocco ta yi wa Spain daga Qatar 2022

    Abubuwan al’ajabi dangane da fatattakar da Morocco ta yi wa Spain daga Qatar 2022

    QATAR 2022: Ko ƙasashen Afrika za su fidda nahiyar jin kunya a duniyar ‘yan ƙwallo

    QATAR 2022: Ko ƙasashen Afrika za su fidda nahiyar jin kunya a duniyar ‘yan ƙwallo

    DAGARGAZA ARGENTINA: Ƙasar Saudiyya ta ba da hutun kwana Ɗaya a wataya

    DAGARGAZA ARGENTINA: Ƙasar Saudiyya ta ba da hutun kwana Ɗaya a wataya

    QATAR 2022: 2:1: Saudiyya ta kafa tarihin karya gadara da tutiyar buga wasan Agentina 36 a jere babu rashin nasara

    QATAR 2022: 2:1: Saudiyya ta kafa tarihin karya gadara da tutiyar buga wasan Agentina 36 a jere babu rashin nasara

  • Kiwon Lafiya
  • Nishadi
  • Bidiyo da Hotuna
    Buhari ya tashi zuwa Saudiyya, zai yi Umra ta ƙarshe a matsayin sa na shugaban kasa

    Buhari ya tashi zuwa Saudiyya, zai yi Umra ta ƙarshe a matsayin sa na shugaban kasa

    BIDIYO: Buri da fata na a 2023: Ra’ayoyin jama’a

    BIDIYO: Buri da fata na a 2023: Ra’ayoyin jama’a

    BIDIYO: Ƙogon Al’ajabi, ƙogon Waraka, Ƙogon biyan bukata a jihar Enugu

    BIDIYO: Ƙogon Al’ajabi, ƙogon Waraka, Ƙogon biyan bukata a jihar Enugu

    Mutanen Arewa na da alƙawari da sanin ya kamata, Tinubu za su yi saboda ƙauna da biyayyar da ya nuna wa Buhari – El- Rufai

    Mutanen Arewa na da alƙawari da sanin ya kamata, Tinubu za su yi saboda ƙauna da biyayyar da ya nuna wa Buhari – El- Rufai

    BIDIYO: NAJERIYA @62: Ra’ayoyin ‘yan Najeriya game da mulkin Buhari a tsawon shekaru 7 da suka gabata

    BIDIYO: NAJERIYA @62: Ra’ayoyin ‘yan Najeriya game da mulkin Buhari a tsawon shekaru 7 da suka gabata

    Buhari bai san ƴan ta’adda sun fidda bidiyon da suka ce sai sun sace shi da ni ba sai da na ziyarce shi – El-Rufai

    Buhari bai san ƴan ta’adda sun fidda bidiyon da suka ce sai sun sace shi da ni ba sai da na ziyarce shi – El-Rufai

    Dalilin da ya sa na raɗa wa wasu fitattun gine-gine, da titunan jihar Kaduna sunayen wasu fittattun ƴan asalin jihar

    Dalilin da ya sa na raɗa wa wasu fitattun gine-gine, da titunan jihar Kaduna sunayen wasu fittattun ƴan asalin jihar

    HOTUNA: Ɗan Autan marigayi tsohon sarkin Kano Ado Bayero, Mustapha Ado Bayero, ya auri mata biyu ranar Asabar a  Kano

    HOTUNA: Ɗan Autan marigayi tsohon sarkin Kano Ado Bayero, Mustapha Ado Bayero, ya auri mata biyu ranar Asabar a Kano

    BIDIYO: An yi wa ɗan takarar mu murɗiya a zaɓen fidda gwani na APC a Legas – Masu zanga-zanga

    BIDIYO: An yi wa ɗan takarar mu murɗiya a zaɓen fidda gwani na APC a Legas – Masu zanga-zanga

No Result
View All Result
  • Labarai
    • All
    • Duniya
    RANTSAR DA TINUBU: Kotun Koli ta yi watsi da karar rashin cancantar Tinubu shiga zaɓen 2023

    RANTSAR DA TINUBU: Kotun Koli ta yi watsi da karar rashin cancantar Tinubu shiga zaɓen 2023

    RANAR RANTSAR DA TINUBU: Za mu hana makiyaya karakaina da shanu a cikin Abuja – Shugaban Miyetti Allah

    RANAR RANTSAR DA TINUBU: Za mu hana makiyaya karakaina da shanu a cikin Abuja – Shugaban Miyetti Allah

    An Karrama gidan Jaridar PREMIUM TIMES da kyauta mafi daukaka a aikin Jarida na kasar Amurka

    BA DA MU BA, TAYA ƁERA ƁARI: PREMIUM TIMES ta nesanta kan ta daga ƙungiyar da ta jona sunan ta a shirya taron karrama wasu mutane

    KIRAN RUWA: ‘Ka wa Allah ka ɗaga mana kafa, kada ka kwace mana filayen mu har 9 da ka kunno kai a kan su – Makarfi ga El-Rufai

    KIRAN RUWA: ‘Ka wa Allah ka ɗaga mana kafa, kada ka kwace mana filayen mu har 9 da ka kunno kai a kan su – Makarfi ga El-Rufai

    ‘Ni da Wike kaman ‘Yan biyu ne, muna tsage gaskiya komai dacin ta’ – El-Rufai

    ‘Ni da Wike kaman ‘Yan biyu ne, muna tsage gaskiya komai dacin ta’ – El-Rufai

    SABODA TIWITA: Sanatocin PDP sun fice daga Zauren Majalisar Dattawa

    Zaɓaɓɓun Sanatocin Arewa ta Tsakiya sun nemi a ba su Mataimakin Shugaban Majalisar Dattawa, Ko a-yi-ta-ta-ƙare

    KIDAYA: An kashe naira biliyan 200 wurin shirye-shiryen fara ƙidayar jama’a – Shugaban Ƙidaya

    KIDAYA: An kashe naira biliyan 200 wurin shirye-shiryen fara ƙidayar jama’a – Shugaban Ƙidaya

    INEC ta rantsar da Isah matsayin kwamishina a karo na biyu

    INEC ta rantsar da Isah matsayin kwamishina a karo na biyu

    ƘAƘUDUBAR TALLAFIN FETUR: Buhari ya bukaci majalisar Dattawa ta amince masa ya tattago bashin dala miliyan 800

    AYYUKAN BAN-KWANA DA GWAMNATI: Buhari ya damƙa filin jirgin Kano da na Abuja ga Amurkawa

  • Labarai daga Jihohi
  • Wasanni
    TSOHO MAI RAN ƘARFE: Obasanjo ya zura ƙwallaye uku a wasan sada zumuntar tsoffin ɗaliban sakandare

    TSOHO MAI RAN ƘARFE: Obasanjo ya zura ƙwallaye uku a wasan sada zumuntar tsoffin ɗaliban sakandare

    QATAR 2022: Yadda Croatia, ƙasa mai mutum miliyan 4 ta kori Brazil ƙasa mai mutum miliyan 216

    QATAR 2022: Yadda Croatia, ƙasa mai mutum miliyan 4 ta kori Brazil ƙasa mai mutum miliyan 216

    AMBALIYAR QATAR 2022: Spain ta kori kociya Luis Enrique bayan ta kwashi buhun kunya a hannun Marocco

    AMBALIYAR QATAR 2022: Spain ta kori kociya Luis Enrique bayan ta kwashi buhun kunya a hannun Marocco

    QATAR 2023: Yadda Walid, kociyan Morocco ya rikita duniyar ƙwallon ƙafa cikin watanni 4 kacal

    QATAR 2023: Yadda Walid, kociyan Morocco ya rikita duniyar ƙwallon ƙafa cikin watanni 4 kacal

    QATAR 2022: Dukkan ƙasashen Afrika 4 da su ka taɓa kai wasan kaiwa ga na kusa da na ƙarshe, su na da tauraro a jikin tutocin su

    QATAR 2022: Dukkan ƙasashen Afrika 4 da su ka taɓa kai wasan kaiwa ga na kusa da na ƙarshe, su na da tauraro a jikin tutocin su

    Abubuwan al’ajabi dangane da fatattakar da Morocco ta yi wa Spain daga Qatar 2022

    Abubuwan al’ajabi dangane da fatattakar da Morocco ta yi wa Spain daga Qatar 2022

    QATAR 2022: Ko ƙasashen Afrika za su fidda nahiyar jin kunya a duniyar ‘yan ƙwallo

    QATAR 2022: Ko ƙasashen Afrika za su fidda nahiyar jin kunya a duniyar ‘yan ƙwallo

    DAGARGAZA ARGENTINA: Ƙasar Saudiyya ta ba da hutun kwana Ɗaya a wataya

    DAGARGAZA ARGENTINA: Ƙasar Saudiyya ta ba da hutun kwana Ɗaya a wataya

    QATAR 2022: 2:1: Saudiyya ta kafa tarihin karya gadara da tutiyar buga wasan Agentina 36 a jere babu rashin nasara

    QATAR 2022: 2:1: Saudiyya ta kafa tarihin karya gadara da tutiyar buga wasan Agentina 36 a jere babu rashin nasara

  • Kiwon Lafiya
  • Nishadi
  • Bidiyo da Hotuna
    Buhari ya tashi zuwa Saudiyya, zai yi Umra ta ƙarshe a matsayin sa na shugaban kasa

    Buhari ya tashi zuwa Saudiyya, zai yi Umra ta ƙarshe a matsayin sa na shugaban kasa

    BIDIYO: Buri da fata na a 2023: Ra’ayoyin jama’a

    BIDIYO: Buri da fata na a 2023: Ra’ayoyin jama’a

    BIDIYO: Ƙogon Al’ajabi, ƙogon Waraka, Ƙogon biyan bukata a jihar Enugu

    BIDIYO: Ƙogon Al’ajabi, ƙogon Waraka, Ƙogon biyan bukata a jihar Enugu

    Mutanen Arewa na da alƙawari da sanin ya kamata, Tinubu za su yi saboda ƙauna da biyayyar da ya nuna wa Buhari – El- Rufai

    Mutanen Arewa na da alƙawari da sanin ya kamata, Tinubu za su yi saboda ƙauna da biyayyar da ya nuna wa Buhari – El- Rufai

    BIDIYO: NAJERIYA @62: Ra’ayoyin ‘yan Najeriya game da mulkin Buhari a tsawon shekaru 7 da suka gabata

    BIDIYO: NAJERIYA @62: Ra’ayoyin ‘yan Najeriya game da mulkin Buhari a tsawon shekaru 7 da suka gabata

    Buhari bai san ƴan ta’adda sun fidda bidiyon da suka ce sai sun sace shi da ni ba sai da na ziyarce shi – El-Rufai

    Buhari bai san ƴan ta’adda sun fidda bidiyon da suka ce sai sun sace shi da ni ba sai da na ziyarce shi – El-Rufai

    Dalilin da ya sa na raɗa wa wasu fitattun gine-gine, da titunan jihar Kaduna sunayen wasu fittattun ƴan asalin jihar

    Dalilin da ya sa na raɗa wa wasu fitattun gine-gine, da titunan jihar Kaduna sunayen wasu fittattun ƴan asalin jihar

    HOTUNA: Ɗan Autan marigayi tsohon sarkin Kano Ado Bayero, Mustapha Ado Bayero, ya auri mata biyu ranar Asabar a  Kano

    HOTUNA: Ɗan Autan marigayi tsohon sarkin Kano Ado Bayero, Mustapha Ado Bayero, ya auri mata biyu ranar Asabar a Kano

    BIDIYO: An yi wa ɗan takarar mu murɗiya a zaɓen fidda gwani na APC a Legas – Masu zanga-zanga

    BIDIYO: An yi wa ɗan takarar mu murɗiya a zaɓen fidda gwani na APC a Legas – Masu zanga-zanga

No Result
View All Result
Premium Times Hausa
No Result
View All Result

Ya kamata a yi wa Kundin Tsarin Mulkin Najeriya kwaskwarima don kare daraja da bawa sarakunan gargajiya kariya, Daga Hassan Ringim

Premium Times HausabyPremium Times Hausa
May 20, 2019
in Ra'ayi
0
Sabbin Sarakuna Kano

Sabbin Sarakuna Kano

Abubuwa da dama da duniya take kunshe da su dole a lokuta mabambanta su farantawa mutum ko akasin haka. Hakanan abubuwan da suke kunshe a lahira ma, dole ne wasu su yi murna da shi ko shima akasin haka.

Tarihi dai na duniya ya biyo ta fuskar jagoranci, kuma jagoranci ta fuskar ilimi da sanin wani abu da wasu basu sani ba. Akan wannan sharadi ne, har Annabi Adamu ya zama mafifici a cikin sauran halittun da Ubangiji Ya halitta. Wanda saboda girman kai Shaidan ya bijirewa umarnin yi masa biyayya har aka la’anceshi kamar yanda Qur’ani mai tsarki ya shaida mana.

To tun daga wancan lokaci, masana ilimi sune ke jagorantar al’umma. A sannu a hankali duniya na tafiya, dubunnan shekaru na shudewa har ta kai matsayin masu son zuciya sun fara kawar da tasirin Malamai ko masana a bangarorin addinai na wancan zamanai.

Dabarar da suka yi sai su karbe mulkin, sai kuma su janyo masana su nadasu kusa da su. Wadannan masana su kan futo daga bangaren addinin Allah ko kiristanci ko maguzanci. A haka dai ake ta ci gaba da tafiya.

Sani Ringim
Sani Ringim

Dubannan shekaru na karuwa, wayewa na shigar mutane, har aka kai matsayin dai Jarumi ne kadai zai iya zama Sarki ko Jagoran wata daula ko masarauta. Wannan jarumta ta kan samo asali ko dai ta fuskar addini, wato ace malami ne da yake a addu’oi, ko kuma ta fuskar maguzanci da ake amfani da tsafi da bori don mulkar mutane. Wannan yanayi ya jima yana haifar da shugabanni a duniya, har zuwa karni na wajen 18 da su Dan fodio suka yi jihadi don tabbatar da mulkin muslunci kamar yanda shari’ah ta gindaya.

Wannan shine babban matakin da aka fara bi don rusa mulkin maguzanci, aka mayar da shi na addini zallah. A takaice, a wancan lokaci, Sarakunan Hausawa akan kira su da Habe, su ne wadanda su Bagauda da zuri’arsa suka yi mulki a kasar Kano, tare da maye gurbinsu da sarakunan Fulani, wanda al’ummar Kano suka amince da Sulaiman b. Aba Hama, bayan shi Sheikh Muhammad Bello ya umarcesu da su zabi jagoransu a Birnin Gada a wajejen shekarar 1221 bayan hijira, daidai da watan Fabarairu da Maris na shekarar 1806 miladiyya.

Bayan Sarki Sulaiman ya rasu ranar 22 ga watan Ogustar 1819, sai aka nada Ibrahim Dabo a matsayin sabon Amir na Kano bayan ya samu sahalewa daga sarkin musulmi Muhammadu Bello a ranar 21 ga watan Satumbar 1819.

Da yake akan rikicin da ya taso akan masarautar Kano nake so magana, shi yake na kwaso wannan mabudi don yin magana sosai akan jikokin Dabon baki daya.

Shekaru da dama bayan sun yi nisa, an sha fama da rikicin cikin gida akan zuri’ar gidan Dabo. Abubuwa ba su fara dagule musu ba, sai bayan shigowar turawan mulkin mallaka. Daganan ne matsaloli marasa dadi suke ta faruwa daya bayan daya, saboda rage musu iko da karfi da turawa suka yi.

Sarkin Muhammad Abbas shine sarkin Kano na farko bayan turawa sun kifar da mulkin muslunci na su Danfodio a 1903. A haka yau fari gobe tsumma ake ta mulki, aka mayar da sarakuna tamkar dillalai akan jama’arsu. Su samu mutane su yi musu bayani, sai kuma su koma wajen Turawa su basu amsa. Wannan mulki mara kyan fasali shi ya kawomu har aka bayar da ‘yancin kai a 1960. Duk da cewar turawan sun tafi, to amma darajar sarakunan fulani ta tafi, illa kadan da aka bari. Wacce ta kunshi karbar kudin haraji da su hukunci da sauransu, amma dole sai da amincewar Premier, mu anan Arewa shine Sir. Ahmadu Bello.

Kuskure na farko ko targade da aka yi wa masarautar Kano shine, sabanin da aka samu a jam’iyyar NPC tsakanin Sarkin Kano Muhammadu Sunusi I da kuma firimiya Amadu Bello. Wanda yanayi ne ya sa har aka yi amfani da karfin ikon gwamnati aka tsige Sarkin daga kan mulki a watan Afrilun shekarar 1963. Wannan abu da aka yi, shi ya bayar da damar Gwamnan Kano Abubakar Rimi shi ma ya keta masarautar Kano karkashin mulkin Ado Bayero, a zangon Rimin na farko a 1979.

Rimi ya samu damar fasa Kano zuwa masarautu biyar kamar haka; Rano, Gaya, Karaye, Dutse da kuma Auyo.

Sai dai bayan an yi amfani da siyasa, har Rimi ya kasa zarcewa akan kujerar gwamna, a karshe Sabo Bakin Zuwo ya zama gwamna, ya yi amfani da ikonsa, ya rushe wadancan masarautu kamar yanda ya samar a filin sukuwa lokacin suna tare da Ado Bayero a shekarar 1983. In da har yayi wani barkwanci yace an kawar da Sarakunan Caka, Dusa da Kubuja. Ake ta sowa!

Wani abin nazari akan wannan abubuwa biyu da suka faru na Sardauna da Rimi, Sarkin Musulmi na lokacin da aka yi duk abubuwa biyun akan idanunsa wato Sultan Siddiq Abubakar III, bai dauki wani mataki mai tsauri don kare martabar Sarakunan ba. Wata kila shima yana fargabar rasa rawaninsa ne.

A watannan na Mayu, 2019, Gwamna Ganduje shima ya aikata hakan na rarraba masarautar Kano zuwa biyar dalilin siyasa kai tsaye.

Magana ta farko Sarki Sunusi II yana da kaifin baki da rashin rufe baki idan ana aikata ba daidai ba. Kuma ko ba komai yana da saurin daukar layi akan duk wani abu da yayi amanna da shi. Akan hakane ya bi bayan dan takarar gwamnan Kano na PDP, Engr. Abba K Yusuf, wanda hakan ya batawa Ganduje rai sosai.

Kuma abu na gaba, Sarki ya samu yardar Kwankwaso ne har ya zama Sarki. Kuma duk wata kujera da Sanata Kwankwaso ya nada a baya, Ganduje ya watsar da ita. A takaice dai, da ba don su Dangote sun sa baki ba, da tuni Sarkin Sunusi ya zama tsohon Sarki tun akaron farko da aka so tsigeshi.

Gangarar da nake so na rufe da ita shine, ya kamata a yi zama da duba na nutsuwa akan matsayi da darajar Masarauta a Arewa musamman ta Kano. Dole ne a futo a tura kudurori masu karfi da za a cire ikon kowanne gwamna akan makomar mulkin duk wani sarki da ke jiharsa. Ya kamata zabin sarki ya zama tsarin da al’umma suke da iko mai karfi akan sa, hakanan tsigeshi.

Wannan abu da Ganduje yayi duk da an bijirewa hukuncin kotu akan kar a yi nadin, hakanan a yanzu wasu manyan hakimai hudu a fadar Kano sun kuma makashi a kotu don warware tsarin da yayi, ba karamin nakasu bane da kuma ci baya ga kare daraja da hadin kan al’umma.

Wannan abu da aka yi, zai kawo rashin jituwa, kashe kudi, raba kan al’umma, kara cusa siyasa a cikin sarauta da sauran matsaloli da suka hada da rusa tarihi da makomar al’umma.

A karshe ina so mutane su gane cewar duk wannan hali da ake ciki na lalacewar abubuwa a Arewa da wasu yankuna, don rashin bawa sarakuna wata dama da za su taka ce wajen gudanawar rayuwar al’umma. Duk da cewar LG reforms da Murtala yayi a 1979 ya rage musu iko, amma duk da haka akwai yanayi da dama da tilas a dawo musu da damarsu. Yanzu ba wani abu da gwamnati za ta yi, ba tare da ta nemi hadin kai sarakuna ba. Idan kuwa har hakane ai ya kamata ace suna da matsayi da kariya mai karfi gami da rawar da za su taka karkashin doka don ganin an samu al’umma mai inganci da kuma hadin kai da za su yi kishin kansu da al’adunsu gami da asalinsu!

Tags: AbujaGargajiyaHausaLabaraiNajeriyaNewsPREMIUM TIMES
Previous Post

BAKWAINI: An haifi jarirai Bakwaini sama da miliyan 20 a shekarar 2015 a duniya – Bincike

Next Post

BIDIYO: Kira ga mata masu ciki game da illar cutar GIGIT – Malamar Asibiti, Liyatu

Premium Times Hausa

Premium Times Hausa

Next Post
BIDIYO: Kira ga mata masu ciki game da illar cutar GIGIT – Malamar Asibiti, Liyatu

BIDIYO: Kira ga mata masu ciki game da illar cutar GIGIT - Malamar Asibiti, Liyatu

Discussion about this post

Binciko

No Result
View All Result
Karanta

Ramadan Kareem AD

Sabbin Labarai

  • JAWABIN BANKWANA: Na gama da ku lafiya, inda na gaza kuma a yayyafe – Buhari
  • TASHIN HANKALI A FILATO: Miyetti Allah sun yi kururuwar Jasawa na shirin kakkaɓe su ƙarƙaf, an kwashe masu shanu 25,000 cikin mako biyu
  • SUN CI TALIYAR ƘARSHE: Sanata Lawan ya damu ganin kashi 70 bisa 100 na ‘Yan Majalisa sun faɗi zaɓe
  • RIGIMAR SHUGABANCIN MAJALISA: ‘Ina goyon bayan Abbas, shi zan yi wa kamfen wurjanjan’ – Wike
  • RASHIN SANI: Yadda jami’an Kwastam suka bindige ɗan uwansu Jami’i a shingen bincike

Abinda masu karatu ke fadi

  • auto verkopen on ZAMFARA: Mahara sun gudu sun bar bindigar harbo jiragen sama a dajin Gumi da Bukkuyum -Inji ‘Yan Sanda
  • Laser-Haarentfernung mit hygienischen Bedingungen und aktuellen Gesundheitsstandards in der Türkei on An yi min murɗiya ne a zaɓen APC, ban yarda ba sai an sake zaɓe – Korafin Bashir Ahmad
  • Call Girls Sehore on Ƙungiya ta yi kira ga gwamnati ta ware kuɗaɗe domin samar da dabarun bada tazarar Iyali
  • buy aged stripe account on Hukumar NBC ta gayyaci mai gabatar da shirin ‘Berekete’, bayan macen da ta kona gashin kan yarinya barkatai, ta sha mari barkatai a hannun sa
  • research and survey on Gwamnan Edo ya bijire wa umarnin kotu, ya ce sai mai shaidar rigakafin korona zai yi sallar jam’i a masallaci

Fanni

Tweets by PTimesHausa
  • All Homepage Blocks
  • Home
  • Home
  • Main Home

© 2023 JNews - Premium WordPress news & magazine theme by Jegtheme.

No Result
View All Result
  • Labarai
  • Labarai daga Jihohi
  • Wasanni
  • Kiwon Lafiya
  • Nishadi
  • Bidiyo da Hotuna

© 2023 JNews - Premium WordPress news & magazine theme by Jegtheme.