Kotun majistare dake Aramoko jihar Ekiti ta yanke wa wasu mutane tara da aka kama suna yin bahaya a waje.
Kotun ta yanke musu hukuncin zaman kurkuku har na tsawon watani shida.
Laifukan da wadannan mutane suka aikata sun hada da rashin gina bandaki a gidajen su da rashin ajiye kwandon zubar da shara
Wadanda ake tuhuma sune, Olaleye Isaac, Ologun Ala, Agboola M, Atoro, Adetoyinbo, Adesoba Sunday, Jacob Taiwo, Titus Ibironke da Olu Obateru.
Discussion about this post