Mutanen yankin unguwannin Nariya ake garin Kaduna sun tattare babban titin Nnamdi Azikwe domin yin zanga-zanga don kira ga gwamnati da ta kawo karshen ayyukan mahara da garkuwa da mutane da suka addabi mazauna unguwanni.





Mutanen yankin unguwannin Nariya ake garin Kaduna sun tattare babban titin Nnamdi Azikwe domin yin zanga-zanga don kira ga gwamnati da ta kawo karshen ayyukan mahara da garkuwa da mutane da suka addabi mazauna unguwanni.
Discussion about this post