• PREMIUM TIMES |
  • Tallata Hajar ka |
  • Adireshin mu |
  • PTCIJ |
  • Dubawa
Premium Times Hausa
  • Labarai
    • All
    • Duniya
    Gwamnatin Zamfara ta zargin tsohon gwamna Matawalle da sace motocin gwamnatin jihar da wasu kayan gwamnati

    Gwamnatin Zamfara ta zargin tsohon gwamna Matawalle da sace motocin gwamnatin jihar da wasu kayan gwamnati

    Gwamnatin Kano ta rusa katafaren bene mai hawa uku da aka yi bisa filin gwamnati da Ganduje ya raba wa ƴan uwa da abokan arziki

    Gwamnatin Kano ta rusa katafaren bene mai hawa uku da aka yi bisa filin gwamnati da Ganduje ya raba wa ƴan uwa da abokan arziki

    TA’ADDANCI A JIHAR NEJA: Yadda ƴan ta’adda su ka ratsa garuruwa, kafin su  kai wa sojoji da mobal farmaki

    TSAUTSAYI: Yadda ‘yan bindiga suka ware da Lami Awarware da Haulatu bayan halartar taron rantsar da Uba Sani a Kaduna

    Sojojin Najariya sun kara ragargaza wa Boko Haram motocin yaki bakwai

    Sojoji sun dagargaza matatun mai 47 sun kama barayin mai 65 – Hedikwatar tsaro na kasa

    HAJJI 2023: Yadda jirgin maniyyatan Jigawa ya koma Kano ba shiri, bayan ya samu matsala cikin sararin samaniyar Kamaru

    HAJJI 2023: Yadda jirgin maniyyatan Jigawa ya koma Kano ba shiri, bayan ya samu matsala cikin sararin samaniyar Kamaru

    GANAWAR TINUBU DA NLC: Ƙungiyar Ƙwadago ta ce a tilas a soke ƙarin kuɗin mai, an shammaci ‘yan Najeriya

    GANAWAR TINUBU DA NLC: Ƙungiyar Ƙwadago ta ce a tilas a soke ƙarin kuɗin mai, an shammaci ‘yan Najeriya

    Buhari-signing-2020-budget

    Gwamnatin tsohon shugaban kasa Buhari ta sanar da sabbin nade-nade a daidai ana rantsar da Tinubu shugaban kasa

    Minista Sadiya ta miƙa ragamar Ma’aikatar Harkokin Jinƙai ga Babban Sakatare

    Minista Sadiya ta miƙa ragamar Ma’aikatar Harkokin Jinƙai ga Babban Sakatare

    2015-2023: ‘Na yi sukuwa ta lafiya, na kai zamiya lafiya’ – Buhari

    BANKWANA DA BUHARI: ‘Tinubu yau mafarkin ka ya zama gaskiya, Allah ya sa ka kai Najeriya fiye da inda na kai ta’ – Nasihar Buhari ga Asiwaju

  • Labarai daga Jihohi
  • Wasanni
    TSOHO MAI RAN ƘARFE: Obasanjo ya zura ƙwallaye uku a wasan sada zumuntar tsoffin ɗaliban sakandare

    TSOHO MAI RAN ƘARFE: Obasanjo ya zura ƙwallaye uku a wasan sada zumuntar tsoffin ɗaliban sakandare

    QATAR 2022: Yadda Croatia, ƙasa mai mutum miliyan 4 ta kori Brazil ƙasa mai mutum miliyan 216

    QATAR 2022: Yadda Croatia, ƙasa mai mutum miliyan 4 ta kori Brazil ƙasa mai mutum miliyan 216

    AMBALIYAR QATAR 2022: Spain ta kori kociya Luis Enrique bayan ta kwashi buhun kunya a hannun Marocco

    AMBALIYAR QATAR 2022: Spain ta kori kociya Luis Enrique bayan ta kwashi buhun kunya a hannun Marocco

    QATAR 2023: Yadda Walid, kociyan Morocco ya rikita duniyar ƙwallon ƙafa cikin watanni 4 kacal

    QATAR 2023: Yadda Walid, kociyan Morocco ya rikita duniyar ƙwallon ƙafa cikin watanni 4 kacal

    QATAR 2022: Dukkan ƙasashen Afrika 4 da su ka taɓa kai wasan kaiwa ga na kusa da na ƙarshe, su na da tauraro a jikin tutocin su

    QATAR 2022: Dukkan ƙasashen Afrika 4 da su ka taɓa kai wasan kaiwa ga na kusa da na ƙarshe, su na da tauraro a jikin tutocin su

    Abubuwan al’ajabi dangane da fatattakar da Morocco ta yi wa Spain daga Qatar 2022

    Abubuwan al’ajabi dangane da fatattakar da Morocco ta yi wa Spain daga Qatar 2022

    QATAR 2022: Ko ƙasashen Afrika za su fidda nahiyar jin kunya a duniyar ‘yan ƙwallo

    QATAR 2022: Ko ƙasashen Afrika za su fidda nahiyar jin kunya a duniyar ‘yan ƙwallo

    DAGARGAZA ARGENTINA: Ƙasar Saudiyya ta ba da hutun kwana Ɗaya a wataya

    DAGARGAZA ARGENTINA: Ƙasar Saudiyya ta ba da hutun kwana Ɗaya a wataya

    QATAR 2022: 2:1: Saudiyya ta kafa tarihin karya gadara da tutiyar buga wasan Agentina 36 a jere babu rashin nasara

    QATAR 2022: 2:1: Saudiyya ta kafa tarihin karya gadara da tutiyar buga wasan Agentina 36 a jere babu rashin nasara

  • Kiwon Lafiya
  • Nishadi
  • Bidiyo da Hotuna
    Buhari ya tashi zuwa Saudiyya, zai yi Umra ta ƙarshe a matsayin sa na shugaban kasa

    Buhari ya tashi zuwa Saudiyya, zai yi Umra ta ƙarshe a matsayin sa na shugaban kasa

    BIDIYO: Buri da fata na a 2023: Ra’ayoyin jama’a

    BIDIYO: Buri da fata na a 2023: Ra’ayoyin jama’a

    BIDIYO: Ƙogon Al’ajabi, ƙogon Waraka, Ƙogon biyan bukata a jihar Enugu

    BIDIYO: Ƙogon Al’ajabi, ƙogon Waraka, Ƙogon biyan bukata a jihar Enugu

    Mutanen Arewa na da alƙawari da sanin ya kamata, Tinubu za su yi saboda ƙauna da biyayyar da ya nuna wa Buhari – El- Rufai

    Mutanen Arewa na da alƙawari da sanin ya kamata, Tinubu za su yi saboda ƙauna da biyayyar da ya nuna wa Buhari – El- Rufai

    BIDIYO: NAJERIYA @62: Ra’ayoyin ‘yan Najeriya game da mulkin Buhari a tsawon shekaru 7 da suka gabata

    BIDIYO: NAJERIYA @62: Ra’ayoyin ‘yan Najeriya game da mulkin Buhari a tsawon shekaru 7 da suka gabata

    Buhari bai san ƴan ta’adda sun fidda bidiyon da suka ce sai sun sace shi da ni ba sai da na ziyarce shi – El-Rufai

    Buhari bai san ƴan ta’adda sun fidda bidiyon da suka ce sai sun sace shi da ni ba sai da na ziyarce shi – El-Rufai

    Dalilin da ya sa na raɗa wa wasu fitattun gine-gine, da titunan jihar Kaduna sunayen wasu fittattun ƴan asalin jihar

    Dalilin da ya sa na raɗa wa wasu fitattun gine-gine, da titunan jihar Kaduna sunayen wasu fittattun ƴan asalin jihar

    HOTUNA: Ɗan Autan marigayi tsohon sarkin Kano Ado Bayero, Mustapha Ado Bayero, ya auri mata biyu ranar Asabar a  Kano

    HOTUNA: Ɗan Autan marigayi tsohon sarkin Kano Ado Bayero, Mustapha Ado Bayero, ya auri mata biyu ranar Asabar a Kano

    BIDIYO: An yi wa ɗan takarar mu murɗiya a zaɓen fidda gwani na APC a Legas – Masu zanga-zanga

    BIDIYO: An yi wa ɗan takarar mu murɗiya a zaɓen fidda gwani na APC a Legas – Masu zanga-zanga

No Result
View All Result
  • Labarai
    • All
    • Duniya
    Gwamnatin Zamfara ta zargin tsohon gwamna Matawalle da sace motocin gwamnatin jihar da wasu kayan gwamnati

    Gwamnatin Zamfara ta zargin tsohon gwamna Matawalle da sace motocin gwamnatin jihar da wasu kayan gwamnati

    Gwamnatin Kano ta rusa katafaren bene mai hawa uku da aka yi bisa filin gwamnati da Ganduje ya raba wa ƴan uwa da abokan arziki

    Gwamnatin Kano ta rusa katafaren bene mai hawa uku da aka yi bisa filin gwamnati da Ganduje ya raba wa ƴan uwa da abokan arziki

    TA’ADDANCI A JIHAR NEJA: Yadda ƴan ta’adda su ka ratsa garuruwa, kafin su  kai wa sojoji da mobal farmaki

    TSAUTSAYI: Yadda ‘yan bindiga suka ware da Lami Awarware da Haulatu bayan halartar taron rantsar da Uba Sani a Kaduna

    Sojojin Najariya sun kara ragargaza wa Boko Haram motocin yaki bakwai

    Sojoji sun dagargaza matatun mai 47 sun kama barayin mai 65 – Hedikwatar tsaro na kasa

    HAJJI 2023: Yadda jirgin maniyyatan Jigawa ya koma Kano ba shiri, bayan ya samu matsala cikin sararin samaniyar Kamaru

    HAJJI 2023: Yadda jirgin maniyyatan Jigawa ya koma Kano ba shiri, bayan ya samu matsala cikin sararin samaniyar Kamaru

    GANAWAR TINUBU DA NLC: Ƙungiyar Ƙwadago ta ce a tilas a soke ƙarin kuɗin mai, an shammaci ‘yan Najeriya

    GANAWAR TINUBU DA NLC: Ƙungiyar Ƙwadago ta ce a tilas a soke ƙarin kuɗin mai, an shammaci ‘yan Najeriya

    Buhari-signing-2020-budget

    Gwamnatin tsohon shugaban kasa Buhari ta sanar da sabbin nade-nade a daidai ana rantsar da Tinubu shugaban kasa

    Minista Sadiya ta miƙa ragamar Ma’aikatar Harkokin Jinƙai ga Babban Sakatare

    Minista Sadiya ta miƙa ragamar Ma’aikatar Harkokin Jinƙai ga Babban Sakatare

    2015-2023: ‘Na yi sukuwa ta lafiya, na kai zamiya lafiya’ – Buhari

    BANKWANA DA BUHARI: ‘Tinubu yau mafarkin ka ya zama gaskiya, Allah ya sa ka kai Najeriya fiye da inda na kai ta’ – Nasihar Buhari ga Asiwaju

  • Labarai daga Jihohi
  • Wasanni
    TSOHO MAI RAN ƘARFE: Obasanjo ya zura ƙwallaye uku a wasan sada zumuntar tsoffin ɗaliban sakandare

    TSOHO MAI RAN ƘARFE: Obasanjo ya zura ƙwallaye uku a wasan sada zumuntar tsoffin ɗaliban sakandare

    QATAR 2022: Yadda Croatia, ƙasa mai mutum miliyan 4 ta kori Brazil ƙasa mai mutum miliyan 216

    QATAR 2022: Yadda Croatia, ƙasa mai mutum miliyan 4 ta kori Brazil ƙasa mai mutum miliyan 216

    AMBALIYAR QATAR 2022: Spain ta kori kociya Luis Enrique bayan ta kwashi buhun kunya a hannun Marocco

    AMBALIYAR QATAR 2022: Spain ta kori kociya Luis Enrique bayan ta kwashi buhun kunya a hannun Marocco

    QATAR 2023: Yadda Walid, kociyan Morocco ya rikita duniyar ƙwallon ƙafa cikin watanni 4 kacal

    QATAR 2023: Yadda Walid, kociyan Morocco ya rikita duniyar ƙwallon ƙafa cikin watanni 4 kacal

    QATAR 2022: Dukkan ƙasashen Afrika 4 da su ka taɓa kai wasan kaiwa ga na kusa da na ƙarshe, su na da tauraro a jikin tutocin su

    QATAR 2022: Dukkan ƙasashen Afrika 4 da su ka taɓa kai wasan kaiwa ga na kusa da na ƙarshe, su na da tauraro a jikin tutocin su

    Abubuwan al’ajabi dangane da fatattakar da Morocco ta yi wa Spain daga Qatar 2022

    Abubuwan al’ajabi dangane da fatattakar da Morocco ta yi wa Spain daga Qatar 2022

    QATAR 2022: Ko ƙasashen Afrika za su fidda nahiyar jin kunya a duniyar ‘yan ƙwallo

    QATAR 2022: Ko ƙasashen Afrika za su fidda nahiyar jin kunya a duniyar ‘yan ƙwallo

    DAGARGAZA ARGENTINA: Ƙasar Saudiyya ta ba da hutun kwana Ɗaya a wataya

    DAGARGAZA ARGENTINA: Ƙasar Saudiyya ta ba da hutun kwana Ɗaya a wataya

    QATAR 2022: 2:1: Saudiyya ta kafa tarihin karya gadara da tutiyar buga wasan Agentina 36 a jere babu rashin nasara

    QATAR 2022: 2:1: Saudiyya ta kafa tarihin karya gadara da tutiyar buga wasan Agentina 36 a jere babu rashin nasara

  • Kiwon Lafiya
  • Nishadi
  • Bidiyo da Hotuna
    Buhari ya tashi zuwa Saudiyya, zai yi Umra ta ƙarshe a matsayin sa na shugaban kasa

    Buhari ya tashi zuwa Saudiyya, zai yi Umra ta ƙarshe a matsayin sa na shugaban kasa

    BIDIYO: Buri da fata na a 2023: Ra’ayoyin jama’a

    BIDIYO: Buri da fata na a 2023: Ra’ayoyin jama’a

    BIDIYO: Ƙogon Al’ajabi, ƙogon Waraka, Ƙogon biyan bukata a jihar Enugu

    BIDIYO: Ƙogon Al’ajabi, ƙogon Waraka, Ƙogon biyan bukata a jihar Enugu

    Mutanen Arewa na da alƙawari da sanin ya kamata, Tinubu za su yi saboda ƙauna da biyayyar da ya nuna wa Buhari – El- Rufai

    Mutanen Arewa na da alƙawari da sanin ya kamata, Tinubu za su yi saboda ƙauna da biyayyar da ya nuna wa Buhari – El- Rufai

    BIDIYO: NAJERIYA @62: Ra’ayoyin ‘yan Najeriya game da mulkin Buhari a tsawon shekaru 7 da suka gabata

    BIDIYO: NAJERIYA @62: Ra’ayoyin ‘yan Najeriya game da mulkin Buhari a tsawon shekaru 7 da suka gabata

    Buhari bai san ƴan ta’adda sun fidda bidiyon da suka ce sai sun sace shi da ni ba sai da na ziyarce shi – El-Rufai

    Buhari bai san ƴan ta’adda sun fidda bidiyon da suka ce sai sun sace shi da ni ba sai da na ziyarce shi – El-Rufai

    Dalilin da ya sa na raɗa wa wasu fitattun gine-gine, da titunan jihar Kaduna sunayen wasu fittattun ƴan asalin jihar

    Dalilin da ya sa na raɗa wa wasu fitattun gine-gine, da titunan jihar Kaduna sunayen wasu fittattun ƴan asalin jihar

    HOTUNA: Ɗan Autan marigayi tsohon sarkin Kano Ado Bayero, Mustapha Ado Bayero, ya auri mata biyu ranar Asabar a  Kano

    HOTUNA: Ɗan Autan marigayi tsohon sarkin Kano Ado Bayero, Mustapha Ado Bayero, ya auri mata biyu ranar Asabar a Kano

    BIDIYO: An yi wa ɗan takarar mu murɗiya a zaɓen fidda gwani na APC a Legas – Masu zanga-zanga

    BIDIYO: An yi wa ɗan takarar mu murɗiya a zaɓen fidda gwani na APC a Legas – Masu zanga-zanga

No Result
View All Result
Premium Times Hausa
No Result
View All Result

RASHIN KAMMALUWAR ZABE: Hangen Dala Ba Shiga Birni Ba

Ashafa MurnaibyAshafa Murnai
March 11, 2019
in Rahotanni
0
Voters Inec Nigeria

Voters Inec Nigeria

Hukumar Zabe Mai Zaman Kanta ta Kasa (INEC), ta bayyana hujjoji da dalilan rashin kammaluwar zabukan gwamna a wasu jihohi jihohin da suka kunshi: Adamawa, Sokoto, Filato, Bauchi da kuma baya-bayan nan, jihar Benuwai.

Akwai kuma Jihar Rivers inda aka dakatar da bayyana sakamakon zabe, har sai ranar da aka sake aza wa, a bisa dalili na barkewar tashe-tashen hankula, kwacen akwatu, lalata takardun zabe, sace jami’an zabe da sauran rigingimun da suka dagula zabukan.

Haka ma a jihar Kano ana kan tankiya da rudanin neman yadda za a fitar da wanda ya yi nasara tsakanin dantakar PDP da na APC, Gwaman Abdullahi Ganduje.

Rudani ya kunno kai a Kano bayan da a cikin darenLitinin Mataimakin gwamna, Nasiru Gawuna ya kwashi zuga shi da daya daga cikin kwamishinonin Ganduje da Shugaban Karamar Hukumar Nassarawa suka je Cibiyar Tattara Sakamakon Zaben Karamar Hukumar Nassarawa suka kekketa takardun sakamakon zabe.

Dama kuma ita kadai ce ba a bayyana sakamakon zaben na ta ba. Tuni dai ‘yan sanda suka cafke su tun jiya da dare.

ABIN LURA A WANNAN TANKIYA

Babban abin lura sannan kuma abin da ke ba masu adawa mamaki shi ne dukkan wadannan jihohi bakwai, duk PDP ce ke kan gaba, a daidai lokacin da INEC ta bayyana cewa zaben bai kammalu ba.

A Jihar Filato an bayyana cewa sai an sake zabe a Kananan Hukumomi 13.

A jihar Sokoto kuwa, Gwamna Aminu Tambuwal ya tuma tsalle gefe daya, ya ce bai yarda da hukuncin INEC cewa zabe bai kammalu ba, musamman tunda shi ne ke kan rinjiye. Har ma Tambuwal ya garzaya kotu.

A jihar Bauchi kuma an ce sai an sake zabe a Karamar Hukumar Tafawa Balewa, duk da cewa PDP ta yi ikirarin cewa ba a tirsasa jami’in INEC bayyana sakamakon da ita PDP din ta yi nasara da babban rinjaye ba. har bidiyon yadda aka yi sanarwar sao da PDP ta rika watsawa soshiyal midiya.

A Jihar Kano kuma kuri’un Karamar Hukuma daya ake jira sannan a bayyana sakamako. Idan kuma kuri’un da aka soke ko suka lalace sun zarce adadin na wadanda na faya ya yi wan a biyu, to a nan ma INEC za ta iya cewa zaben bai kammalub ba kenan.

DALILAN DA KE SA RASHIN KAMMALUWAR ZABE

Hukumar Zabe Mai Zaman Kanta ta Kasa (INEC), ta bayyana cewa zabukan jihohin Adamawa, Bauchi, Sokoto, Filato, Rivers har da Kano bas u kammalu ba tukunna. A kan haka ne PREMIUM TIMES HAUSA kutsa kai cikin taskar adana bayanan INEC domin yi wa wannan kiki-kaka filla filla.

Ko da ya ke a Kano ba a kai matakin da ake ce zaben bai kallamalu ba, amma an tsaida sanarwar har sai an tantance sakamakon karamar hukuma daya.

MA’ANA TA FARKO: INEC na cewa zabe bai kammalu ba idan ratar kuri’un da wanda ya yi nasara ko wanda ke kan gaba da kuma wanda ya yi ta biyu, ba su kai yawan kuri’un da aka soke ba. Don haka dama a rubuce ya ke a dokar INEC cewa idan hakan ta faru, to za a sake zabe a wasu rumfunan da aka yi tankiyar kuri’un da aka soke.

ME DOKAR ZABE TA INEC TA CE?

Dokar Zabe ta Sashe na 153 ta jaddada cewa matukar ratar yawan kuri’un wanda ya zo na daya shi da wanda ya zo na biyu ba ta kai yawan kuri’un da aka soke ba, to zabe bai kammalu ba, har sai an sake yin zaben raba-gardama a yankunan da aka soke kuri’un.

INA MATAKAN RASHIN KAMMALUWAR ZABE

Cikin wata doguwar makala da Shugaban Hukumar Zabe Mai Zaman Kanta ta Kasa (INEC), Farfesa Mahmood Yakubu ya taba gabatarwa, bayan hawan sa shugabancin INEC, ya ce:

INDA HARGITSI YA HANA A YI ZABE

“A zabukan da suka gabata can baya, ’yan siyasa kan hargitsa zabe a inda suke ganin ba su da karfin samun kuri’u, ta haka sai su yi nasara a yankin da suka fi karfi. A kan haka ne a yanzu sai INEC ta ce idan aka hargitsa zabe a ko’ina, to INEC za ta sake bai wa jama’ar wannan yanki damar sake jefa kuri’a. Saboda kuri’a ce a kasar nan ke zabar mutum, don haka tilas ita ce za ta yi aiki kenan.

INDA ZABE BAI KAMMALU BA TUN A MAZABU

“Sannan kuma akwai inda ake samun zabe bai kammalu ba tun ma a mazabu. Gaba dayan dalilin bayyana hakan shi ne domin a bai wa jama’a damar jefa kuri’ar su. Domin kuri’a ce abin amfani ko dogaro a wajen zaben shugabannni. To idan an fahimci abin da duk na bayyana, sai kuma mu dawo, shin me ya sa ake samun zabukan da ba su kammalu ba?

DALILAN SAMUN RASHIN KAMMALUWAR ZABE

“Na farko dai akwai sabon sauyin canji a zabukan 2015, musamman sakamakon shigo da na’urorin zamani wajen zabe. Amma dai duk da hakan, ba mu kai ga matakin da ake son a cimma ba. A karon farko a zaben 2015 an samu karancin ratar kuri’u tsakanin jam’iyyar da ta yi nasara da kuma wadda aka kayar. Kuri’a milyan 2.5 ce mafi karancin yawan ratar kuri’u a zabukan shugaban kasa tun daga 1999.

“Na biyu kuma a da an saba ganin jam’iyyar da ta yi nasara na tserewa fintinkau da rata mai yawa sakamakon karfinta da kuma karancin karfin tarkacen kananan jam’iyyun adawa. Amma a yanzu kuwa akwai manyan jam’iyyu biyu masu karfi.

*“Na uku kuma, akan samu takara ta yi zafi sosai. Kun ga an samu gaggan ‘yan takara biyu da suka fito daga manyan jam’iyyu biyu kenan. Kun ga kenan akan samu inda manyan jam’iyyu biyu sun fito da gaggan ‘yan takara biyu.

*Wani dalilin kuma shi ne, yadda a yanzu zabe na kara samun inganci, inda a yanzu kuri’a ce ke tabbatar da sakamakon zabe. Duk inda ka duba sakamakon kowane bangare, za ka ga cewa ratar ba ta da yawa soasi. Wannan kuwa na nuna maka yadda takarar ke kara zafi sosai kenan.

RABE-RABEN RASHIN KAMMALUWAR ZABE

Rabe-raben Rashin Kammaluwar Zabe, sun kasu gida uku, wadanda a Turance ake kira (i) Run-off Election); (ii) Re-run Election; (iii) Inconclusive Election.

Dukkan wadannan rabe-raben zabukan da ba su kammalu ba, ma’anar su dai daya ce, wato ba za a iya bayyana sakamakon zabe ba, har sai an sake zabuka a wasu mazabu, yankuna ko kananan hukumomi inda daya daga cikin wadancan sabubba uku na Turanci suka faru.

Sai dai kuma duk da cewa ma’anar ta su daya ce, wato sake yin zaben-raba-gardama a wasu mazabu ko rumfuna, wannan ma’anar ta yi rassa har guda uku, kamar yadda za a fayyace wa masu karatu dalla-dalla.

*Run-off Election: Wannan zaben-raba-gardama ne, wanda ake sake yi idan dan takarar gwamna ko na shugaban kasa ya kasa yi wa wanda ya zo na biyu ratar da ta wajaba a ce ya yi masa a fadin jihar, ko kuma kasa.

*Re-run Election: Shi kuma wannan zabe ne wanda ake sakewa yayin bayan wanda aka gudanar da farko ya hadu da magudi ko kuma an samu inda aka ki bin sharuddan da INEC ta gindaya a bi wurin yin zabe.

*Inconclusive Election: Zaben-raba-gardama ne, ake sakewa inda adadin yawan kuri’un da aka yi rajista a rumfunan da aka soke kuri’u za su iya samar da ratar da ake bukata wanda ya yi na daya ya bai wa wanda ya yi na biyu.

Tags: AdamawaBauchiBenuwaiFilatoHausaNajeriyaPREMIUM TIMESzabe
Previous Post

JIHAR BENUWAI: Za a karkare a zagaye ta biyu

Next Post

DODO YA DAWO: Zindane Ya Koma Real Madrid

Ashafa Murnai

Ashafa Murnai

Next Post
Zinedine-Zidane

DODO YA DAWO: Zindane Ya Koma Real Madrid

Binciko

No Result
View All Result
Karanta

Ramadan Kareem AD

Sabbin Labarai

  • Gwamnatin Zamfara ta zargin tsohon gwamna Matawalle da sace motocin gwamnatin jihar da wasu kayan gwamnati
  • Gwamnatin Kano ta rusa katafaren bene mai hawa uku da aka yi bisa filin gwamnati da Ganduje ya raba wa ƴan uwa da abokan arziki
  • TSAUTSAYI: Yadda ‘yan bindiga suka ware da Lami Awarware da Haulatu bayan halartar taron rantsar da Uba Sani a Kaduna
  • Gwamnatin Kano ta hana lika fastoci a ginegine a fadin jihar
  • Sojoji sun kashe ‘yan ta’adda 58, sun kama wasu 161 a cikin makonni biyu a yankin Arewacin Najeriya

Abinda masu karatu ke fadi

  • auto verkopen on ZAMFARA: Mahara sun gudu sun bar bindigar harbo jiragen sama a dajin Gumi da Bukkuyum -Inji ‘Yan Sanda
  • Laser-Haarentfernung mit hygienischen Bedingungen und aktuellen Gesundheitsstandards in der Türkei on An yi min murɗiya ne a zaɓen APC, ban yarda ba sai an sake zaɓe – Korafin Bashir Ahmad
  • Call Girls Sehore on Ƙungiya ta yi kira ga gwamnati ta ware kuɗaɗe domin samar da dabarun bada tazarar Iyali
  • buy aged stripe account on Hukumar NBC ta gayyaci mai gabatar da shirin ‘Berekete’, bayan macen da ta kona gashin kan yarinya barkatai, ta sha mari barkatai a hannun sa
  • research and survey on Gwamnan Edo ya bijire wa umarnin kotu, ya ce sai mai shaidar rigakafin korona zai yi sallar jam’i a masallaci

Fanni

Tweets by PTimesHausa
  • All Homepage Blocks
  • Home
  • Home
  • Main Home

© 2023 JNews - Premium WordPress news & magazine theme by Jegtheme.

No Result
View All Result
  • Labarai
  • Labarai daga Jihohi
  • Wasanni
  • Kiwon Lafiya
  • Nishadi
  • Bidiyo da Hotuna

© 2023 JNews - Premium WordPress news & magazine theme by Jegtheme.