• PREMIUM TIMES |
  • Tallata Hajar ka |
  • Adireshin mu |
  • PTCIJ |
  • Dubawa
Premium Times Hausa
  • Labarai
    • All
    • Duniya
    Ku fito ku ceci mutanen jihar Kaduna kamar yadda kuka yi a zaben majalisun Tarayya da na sanatoci – Isah Ashiru

    An yi mana kwange a hukuncin kotu, za mu daukaka kara – Ashiru

    SSS

    TAKE HAƘƘIN ƊAN ADAM: Yadda SSS suka riƙa faffalla min mari, suka ja ni ƙasa girrrr, don kawai na ce su bi doka – Lauya Ogbankwa

    Muna ƙarancin malamai, a janye dokar hana ɗaukar sabbin malamai da gwamnatin tarayya ta ƙaƙaba – Jami’ar ABU

    Muna ƙarancin malamai, a janye dokar hana ɗaukar sabbin malamai da gwamnatin tarayya ta ƙaƙaba – Jami’ar ABU

    TONON ASIRI: An kama wani Dagaci cikin gungun mahara a lokacin batakashi da ‘Yan sanda

    ‘Yan bindiga sun kashe mutum shida a Kaduna

    Almajirai

    UNICEF ta saka Almajirai sama da 20,000 cikin rajistar tsarin agaza wa marasa karfi a Katsina

    Majalisar Tarayya ta ce a soke ƙarin kuɗin makaranta da aka yi wa ɗaliban jami’o’i da na Kwalejojin Gwamnatin Tarayya

    KALUBALEN DA KE GABAN MAJALISAR WAKILAI TA ƘASA: Gaganiya da matsalar raɗaɗin tsadar rayuwa, matsalar tsaro da sauran su da ake fuskanta a kasa

    Yadda sojojin sama sun ragargaza sansanonin ‘yan bindiga a jihohin Katsina, Zamfara, Sokoto da Kaduna

    RASHIN TSARO: Tinubu ya amince da sayo jiragen sama masu saukar ungulu 12 ga sojojin Najeriya – Lagbaja

    TA’ADDANCI A JIHAR NEJA: Yadda ƴan ta’adda su ka ratsa garuruwa, kafin su  kai wa sojoji da mobal farmaki

    Ƴan ta’adda sun gamu da fushin sojojin Najeriya, sojoji sun kashe 50 sun kama 60

    GRAINS MARKET AT KAFIN MADAKI DISTRICT IN GANJUWA

    Yari ya raba tallafin tirela 145 cike maƙil da buhunan masara 145 ga mabuƙata a Zamfara

  • Labarai daga Jihohi
  • Wasanni
    Hukumar CAF za ta binciki yadda mahaifiyar ɗan wasa ta mutu cikin 1986, shi kuma ya ce atabau cikin 1990 ta haife shi

    A karo na Uku, Moroko za ta ɗauki baƙuncin gasar cin kofin kwallon ƙafa na nahiyar Afrika a Janairun 2025

    NFF ta sake nada Chris Danjuma a matsayin kocin Falconets

    NFF ta sake nada Chris Danjuma a matsayin kocin Falconets

    DARAJAR ƘWALLON ƘAFA TA KOMA SAUDIYA: Karim Benzema zai riƙa ɗaukar albashin kusan Naira Biliyan 100 a shekara, a ƙungiyar Al-Ittihad

    DARAJAR ƘWALLON ƘAFA TA KOMA SAUDIYA: Karim Benzema zai riƙa ɗaukar albashin kusan Naira Biliyan 100 a shekara, a ƙungiyar Al-Ittihad

    TSOHO MAI RAN ƘARFE: Obasanjo ya zura ƙwallaye uku a wasan sada zumuntar tsoffin ɗaliban sakandare

    TSOHO MAI RAN ƘARFE: Obasanjo ya zura ƙwallaye uku a wasan sada zumuntar tsoffin ɗaliban sakandare

    QATAR 2022: Yadda Croatia, ƙasa mai mutum miliyan 4 ta kori Brazil ƙasa mai mutum miliyan 216

    QATAR 2022: Yadda Croatia, ƙasa mai mutum miliyan 4 ta kori Brazil ƙasa mai mutum miliyan 216

    AMBALIYAR QATAR 2022: Spain ta kori kociya Luis Enrique bayan ta kwashi buhun kunya a hannun Marocco

    AMBALIYAR QATAR 2022: Spain ta kori kociya Luis Enrique bayan ta kwashi buhun kunya a hannun Marocco

    QATAR 2023: Yadda Walid, kociyan Morocco ya rikita duniyar ƙwallon ƙafa cikin watanni 4 kacal

    QATAR 2023: Yadda Walid, kociyan Morocco ya rikita duniyar ƙwallon ƙafa cikin watanni 4 kacal

    QATAR 2022: Dukkan ƙasashen Afrika 4 da su ka taɓa kai wasan kaiwa ga na kusa da na ƙarshe, su na da tauraro a jikin tutocin su

    QATAR 2022: Dukkan ƙasashen Afrika 4 da su ka taɓa kai wasan kaiwa ga na kusa da na ƙarshe, su na da tauraro a jikin tutocin su

    Abubuwan al’ajabi dangane da fatattakar da Morocco ta yi wa Spain daga Qatar 2022

    Abubuwan al’ajabi dangane da fatattakar da Morocco ta yi wa Spain daga Qatar 2022

  • Kiwon Lafiya
  • Nishadi
  • Bidiyo da Hotuna
    BIDIYO: Yadda rufe iyakar Najeriya da Nijar, ya jefa mu cikin tsananin fatara, da halin kakanikayi a yankin Katsina – Saidu

    BIDIYO: Yadda rufe iyakar Najeriya da Nijar, ya jefa mu cikin tsananin fatara, da halin kakanikayi a yankin Katsina – Saidu

    Yadda SSS da Jami’an Gidan Kurkuku suka kwashi ‘yan kallo a kotu, saboda Emefiele

    Yadda SSS da Jami’an Gidan Kurkuku suka kwashi ‘yan kallo a kotu, saboda Emefiele

    BIDIYO: ‘Duk wanda ya ci kuɗin Tallafin Korona a Jigawa sai ya amayo shi’ – Gwamna Namadi

    BIDIYO: ‘Duk wanda ya ci kuɗin Tallafin Korona a Jigawa sai ya amayo shi’ – Gwamna Namadi

    BIDIYO: ALhazan Kano sun gama shiri tsaf don ‘Hawan Arafat’ – Alhussain Maiwada

    BIDIYO: ALhazan Kano sun gama shiri tsaf don ‘Hawan Arafat’ – Alhussain Maiwada

    JERIN SUNAYE: Jami’o’i 51 da ba za su dauki dalibin da ya ci kasa da maki 180 a jarabawar JAMB ba

    TSARIN BAI WA ƊALIBAI RAMCE: Abubuwan da suka wajaba ɗalibai da iyaye su sani

    Buhari ya tashi zuwa Saudiyya, zai yi Umra ta ƙarshe a matsayin sa na shugaban kasa

    Buhari ya tashi zuwa Saudiyya, zai yi Umra ta ƙarshe a matsayin sa na shugaban kasa

    BIDIYO: Buri da fata na a 2023: Ra’ayoyin jama’a

    BIDIYO: Buri da fata na a 2023: Ra’ayoyin jama’a

    BIDIYO: Ƙogon Al’ajabi, ƙogon Waraka, Ƙogon biyan bukata a jihar Enugu

    BIDIYO: Ƙogon Al’ajabi, ƙogon Waraka, Ƙogon biyan bukata a jihar Enugu

    Mutanen Arewa na da alƙawari da sanin ya kamata, Tinubu za su yi saboda ƙauna da biyayyar da ya nuna wa Buhari – El- Rufai

    Mutanen Arewa na da alƙawari da sanin ya kamata, Tinubu za su yi saboda ƙauna da biyayyar da ya nuna wa Buhari – El- Rufai

No Result
View All Result
  • Labarai
    • All
    • Duniya
    Ku fito ku ceci mutanen jihar Kaduna kamar yadda kuka yi a zaben majalisun Tarayya da na sanatoci – Isah Ashiru

    An yi mana kwange a hukuncin kotu, za mu daukaka kara – Ashiru

    SSS

    TAKE HAƘƘIN ƊAN ADAM: Yadda SSS suka riƙa faffalla min mari, suka ja ni ƙasa girrrr, don kawai na ce su bi doka – Lauya Ogbankwa

    Muna ƙarancin malamai, a janye dokar hana ɗaukar sabbin malamai da gwamnatin tarayya ta ƙaƙaba – Jami’ar ABU

    Muna ƙarancin malamai, a janye dokar hana ɗaukar sabbin malamai da gwamnatin tarayya ta ƙaƙaba – Jami’ar ABU

    TONON ASIRI: An kama wani Dagaci cikin gungun mahara a lokacin batakashi da ‘Yan sanda

    ‘Yan bindiga sun kashe mutum shida a Kaduna

    Almajirai

    UNICEF ta saka Almajirai sama da 20,000 cikin rajistar tsarin agaza wa marasa karfi a Katsina

    Majalisar Tarayya ta ce a soke ƙarin kuɗin makaranta da aka yi wa ɗaliban jami’o’i da na Kwalejojin Gwamnatin Tarayya

    KALUBALEN DA KE GABAN MAJALISAR WAKILAI TA ƘASA: Gaganiya da matsalar raɗaɗin tsadar rayuwa, matsalar tsaro da sauran su da ake fuskanta a kasa

    Yadda sojojin sama sun ragargaza sansanonin ‘yan bindiga a jihohin Katsina, Zamfara, Sokoto da Kaduna

    RASHIN TSARO: Tinubu ya amince da sayo jiragen sama masu saukar ungulu 12 ga sojojin Najeriya – Lagbaja

    TA’ADDANCI A JIHAR NEJA: Yadda ƴan ta’adda su ka ratsa garuruwa, kafin su  kai wa sojoji da mobal farmaki

    Ƴan ta’adda sun gamu da fushin sojojin Najeriya, sojoji sun kashe 50 sun kama 60

    GRAINS MARKET AT KAFIN MADAKI DISTRICT IN GANJUWA

    Yari ya raba tallafin tirela 145 cike maƙil da buhunan masara 145 ga mabuƙata a Zamfara

  • Labarai daga Jihohi
  • Wasanni
    Hukumar CAF za ta binciki yadda mahaifiyar ɗan wasa ta mutu cikin 1986, shi kuma ya ce atabau cikin 1990 ta haife shi

    A karo na Uku, Moroko za ta ɗauki baƙuncin gasar cin kofin kwallon ƙafa na nahiyar Afrika a Janairun 2025

    NFF ta sake nada Chris Danjuma a matsayin kocin Falconets

    NFF ta sake nada Chris Danjuma a matsayin kocin Falconets

    DARAJAR ƘWALLON ƘAFA TA KOMA SAUDIYA: Karim Benzema zai riƙa ɗaukar albashin kusan Naira Biliyan 100 a shekara, a ƙungiyar Al-Ittihad

    DARAJAR ƘWALLON ƘAFA TA KOMA SAUDIYA: Karim Benzema zai riƙa ɗaukar albashin kusan Naira Biliyan 100 a shekara, a ƙungiyar Al-Ittihad

    TSOHO MAI RAN ƘARFE: Obasanjo ya zura ƙwallaye uku a wasan sada zumuntar tsoffin ɗaliban sakandare

    TSOHO MAI RAN ƘARFE: Obasanjo ya zura ƙwallaye uku a wasan sada zumuntar tsoffin ɗaliban sakandare

    QATAR 2022: Yadda Croatia, ƙasa mai mutum miliyan 4 ta kori Brazil ƙasa mai mutum miliyan 216

    QATAR 2022: Yadda Croatia, ƙasa mai mutum miliyan 4 ta kori Brazil ƙasa mai mutum miliyan 216

    AMBALIYAR QATAR 2022: Spain ta kori kociya Luis Enrique bayan ta kwashi buhun kunya a hannun Marocco

    AMBALIYAR QATAR 2022: Spain ta kori kociya Luis Enrique bayan ta kwashi buhun kunya a hannun Marocco

    QATAR 2023: Yadda Walid, kociyan Morocco ya rikita duniyar ƙwallon ƙafa cikin watanni 4 kacal

    QATAR 2023: Yadda Walid, kociyan Morocco ya rikita duniyar ƙwallon ƙafa cikin watanni 4 kacal

    QATAR 2022: Dukkan ƙasashen Afrika 4 da su ka taɓa kai wasan kaiwa ga na kusa da na ƙarshe, su na da tauraro a jikin tutocin su

    QATAR 2022: Dukkan ƙasashen Afrika 4 da su ka taɓa kai wasan kaiwa ga na kusa da na ƙarshe, su na da tauraro a jikin tutocin su

    Abubuwan al’ajabi dangane da fatattakar da Morocco ta yi wa Spain daga Qatar 2022

    Abubuwan al’ajabi dangane da fatattakar da Morocco ta yi wa Spain daga Qatar 2022

  • Kiwon Lafiya
  • Nishadi
  • Bidiyo da Hotuna
    BIDIYO: Yadda rufe iyakar Najeriya da Nijar, ya jefa mu cikin tsananin fatara, da halin kakanikayi a yankin Katsina – Saidu

    BIDIYO: Yadda rufe iyakar Najeriya da Nijar, ya jefa mu cikin tsananin fatara, da halin kakanikayi a yankin Katsina – Saidu

    Yadda SSS da Jami’an Gidan Kurkuku suka kwashi ‘yan kallo a kotu, saboda Emefiele

    Yadda SSS da Jami’an Gidan Kurkuku suka kwashi ‘yan kallo a kotu, saboda Emefiele

    BIDIYO: ‘Duk wanda ya ci kuɗin Tallafin Korona a Jigawa sai ya amayo shi’ – Gwamna Namadi

    BIDIYO: ‘Duk wanda ya ci kuɗin Tallafin Korona a Jigawa sai ya amayo shi’ – Gwamna Namadi

    BIDIYO: ALhazan Kano sun gama shiri tsaf don ‘Hawan Arafat’ – Alhussain Maiwada

    BIDIYO: ALhazan Kano sun gama shiri tsaf don ‘Hawan Arafat’ – Alhussain Maiwada

    JERIN SUNAYE: Jami’o’i 51 da ba za su dauki dalibin da ya ci kasa da maki 180 a jarabawar JAMB ba

    TSARIN BAI WA ƊALIBAI RAMCE: Abubuwan da suka wajaba ɗalibai da iyaye su sani

    Buhari ya tashi zuwa Saudiyya, zai yi Umra ta ƙarshe a matsayin sa na shugaban kasa

    Buhari ya tashi zuwa Saudiyya, zai yi Umra ta ƙarshe a matsayin sa na shugaban kasa

    BIDIYO: Buri da fata na a 2023: Ra’ayoyin jama’a

    BIDIYO: Buri da fata na a 2023: Ra’ayoyin jama’a

    BIDIYO: Ƙogon Al’ajabi, ƙogon Waraka, Ƙogon biyan bukata a jihar Enugu

    BIDIYO: Ƙogon Al’ajabi, ƙogon Waraka, Ƙogon biyan bukata a jihar Enugu

    Mutanen Arewa na da alƙawari da sanin ya kamata, Tinubu za su yi saboda ƙauna da biyayyar da ya nuna wa Buhari – El- Rufai

    Mutanen Arewa na da alƙawari da sanin ya kamata, Tinubu za su yi saboda ƙauna da biyayyar da ya nuna wa Buhari – El- Rufai

No Result
View All Result
Premium Times Hausa
No Result
View All Result

Karyar ku munafukai, Mai Martaba Sarkin Kano Ba Dan Siyasa Ba ne, Daga Imam Murtadha Gusau

Premium Times HausabyPremium Times Hausa
March 13, 2019
in Rahotanni
0
Sanusi Lamido Sanusi

Sanusi Lamido Sanusi

Bismillahir Rahmanir Rahim

Assalamu Alaikum wa rahmatullah wa bara ka tuhu!

‘Yan uwana masu girma! A yau laraba, mun wayi gari da wata shedaniyar makala ta sharri, wadda azzaluman ‘yan siyasa da ‘yan koren su da magabta, makirai suka rubuta, suka tsara don su bata sunan Adilin Sarki, Mai Martaba Sarkin Kano, Malam Muhammadu Sanusi na biyu. Wannan rubutu yana nan yana yawo a kafafen yada labarai na zamani, wato Facebook, WhatsApp da sauransu. Taken wannan makala shine kamar haka:

“ASIRI YA TONU, SARKIN KANO YA TAIMAKI PDP A ZABEN GWAMNAN KANO, YA KUMA SHIRYA ZANGA-ZANGA A BOYE AN JE FADARSA.”

A cikin wannan shedaniyar makala ta sharri, da Allah, wanda baya bari ayi zalunci, ya tona asirin su, wai suke cewa:

“Sarkin Kano Muhammadu Sanusi yasha alwashin karya gwamnatin gwamna Abdullahi Umar Ganduje ta hanyar marawa jamiyyar PDP baya a zaben nan da aka yi da kuma karashen zaben da za’a yi nan gaba. An samu labari mai tushe tabbatacce cewar Sarki Sanusi ya rantse da Allah cewar tun wancan lokacin da gwamnatin jihar Kano ta kautar da kai wajen binciken da majalisar dokokin jihar Kano takewa Sarkin kan wata badakala da ake zargi a fadar masaurautar Kano, shi Sarki Sanusi ya dau alwashin sai ya tozarta gwamna Ganduje. A wata tattaunawa ta sirri da Sarkin na Kano yayi da Kwankwaso da Obasanjo kwanaki kadan kafin zaben gwamnan a garin Otta, can gidan Obasanjo, Sarkin Kano ya dau alwashin sai yaga bayan Gandujen a wannan zaben. Haka nan majiya mai tushe ta kara tabbatar da cewa kwana daya kafin zaben gwamnan, Sarki Sanusi ya tara manyan mutane dake zaune a cikin gidan masarautar Kano ya nuna tilas ne gare su dasu zabi PDP. A nan kuma rikici ya barke tsakanin magoya bayan tsohon Sarkin Kano, marigayi Ado Bayero, in da wani dattijo ya mike tsaye ya zagi Sarkin a gaban kowa, cewar bai isa ya gaya musu wa zasu zaba ba a zaben gwamna. Tsohon yace haka nan a zaben shugaban kasa Sarkin yace musu su zabi Atiku Abubakar wai shugaba Buhari ba shi da kyakkyawar kwarewar rike kasa, ba shi da ilimin tafiyar da tattalin arzikin kasa. A nan ne fa aka fara samun tirjiya daga mutanen da Sarkin yasa a tara yayi musu hudubar zaben PDP. Haka nan a gaban kowa ne Danmajen Kano, wanda kani yake ga Sarki Sanusin, bayan yayi nasa zaben na gwamna ya daga ya nunawa jama’a zaben da yayi wa PDP saboda kowa ya tabbatar. Daga cikin dabarun da Sarkin Kano din ya gayawa yan PDP din shine, wai su shirya wata zanga-zanga su kewaya gari da sunan wai suna neman hukumar zabe ta gaggauta sanar da PDP sun ci zabe, idan kuma ba haka ba wai zasu tayar da zaune tsaye a jihar Kano. A halin da ake ciki yanzu ‘yan PDP din sun yi wannan zanga zanga kuma sun je fadar Sarkin. An kuma kara tabbatar da cewa Sarkin Kanon ya kara tabbatarwa da jama’ar cewa matsawar yana kan karagar masarautar Kano, sai ya tunbuke gwamna Ganduje a kan karagar mulkin Kano. Jama’a ayi hattara. Masarautar Kano ta zama masarautar tayar da hankalin jama’ar Kano maimakon kwantar da hankalin jama’a. Allah Yayi mana maganin duk wani mai son haifarwa Kano da tashin hankali, amin. Zaman lafiyar mu kawai shine jam’iyyar Baba Buhari, wato APC.”

Ya ku Jama’a! Wannan fa shine sharri da kage, da yarfe da wasu miyagun ‘yan siyasa da yaran su, suka tsara, suna yada wa, domin bata suna da cin mutuncin wannan shugaba mai daraja, mai tausayin talakawansa, wato Sarkin Kano, Malam Muhammadu Sanusi na biyu!

Haba Jama’a! Wannan ai ko shugaban jahilai ba zai yarda da wannan karyar ba wallahi. Domin Mai Martaba Sarkin Kano mutum ne mai yafiya, mai kau da kai daga abubuwan da suka gabata, mai yarda da kaddarar Allah. Sannan wallahi, shi mutum ne marar riko, ba ya rike kowa da wata manufa, ko wani abu da ya faru a baya!

Kuma ina mai rantsuwa da Allah, wanda babu abun bautawa da gaskiya sai shi, wannan maganar karya ce, kage ne, kuma sharri ne! Kuma na rantse da Allah, Sarkin Kano Malam Muhammadu Sanusi na biyu ba zai yi wannan ba! Kawai magabta ne da makiyan mai Martaba suke yada wannan. Kuma da yardar Allah, abun da suke nufi na batanci da zubar da mutuncin mai Martaba, Allah ba zai basu nasara ba! Domin Allah ba azzalumi ba ne!!

Kawai don talakawan Kano sun ce basu yarda ba, a basu abunda suka zaba, basu yarda ayi masu murdiya ba, shi kenan sai kuke neman ku huce fushin ku akan wannan bawan Allah?

Haka zaluncin naku zai koma kan shuwagabannin addinin mu? Ba ku san masarautun mu suna wakiltar addinin mu bane na Musulunci? Ba ku san cewa taba su taba addinin mu bane? Me yake damun ku ne? Kada fa ku jawo wa kan ku matsalar da baku iya tarewa fa! Ina mai baku shawara, wallahi, ku tsaya kan siyasar ku. Kada kuce za ku shigo cikin farfajiyar addininmu da mutuncin mu! Domin wallahi, taba masarautun mu taba addinin mu ne. Saboda haka kuyi hankali. Wallahi bakin rijiya ba wurin wasar makaho ba ne! Idan ba rashin kunya ba, ina ruwan Sarkin Kano da siyasar ku? Wane irin shakiyanci ne wannan?

Ya ku Jama’ar jihar Kano! Ya ku Jama’ar Najeriya!! Ina mai kira a gare ku, da ku manta da wannan shirme da ake yada wa, da zimmar cin mutuncin wannan bawan Allah, wato Sarkin Kano Malam Muhammadu Sanusi na II.

Wannan sharri ne, zalunci ne, munafunci ne, aiki ne na miyagu, magabta, wadanda basu son cigaban jihar Kano da talakawan ta. Suna so ne kawai su dauke hankulan Jama’a daga ainihin abunda yake faruwa. Kuma da karfin Allah ba zasu ci nasara ba.

Ya ku Jama’a! Ku sani, wallahi taba Sarakunan mu, taba addinin mu ne, cin mutuncin su, cin mutuncin addinin mu na Musulunci ne! Zubar da kimar su, zubar da kimar addinin Musulunci ne. Don haka mu kiyaye, kuma kar mu yarda da wannan sharri. Sarakunan mu masu mutunci ne, masu son talakawa ne, kuma mutane ne masu kaunar zaman lafiya da cigaban talakawan su.

Ya Allah ina rokon ka! Duk wanda yake neman murkushe abokin adawarsa ta siyasa ta hanyar magudi da zalunci, karya da sharri, Ya Allah ka hana masa jin dadin mulkin ko wanene shi!

Ya Allah! Ka tarwatsa gwamnatinsa a boye da bayyane.

Sannan muna nan muna ta addu’a da fatan alheri a koda yaushe ga ‘yan siyasa masu son talakawa kuma masu gaskiya.

Allah yasa mu dace, amin.

Dan uwanku:

Imam Murtadha Muhammad Gusau, ya rubuto wannan sako daga Okene, jihar Kogi, Nigeria. Zaku iya samun sa a: gusaumurtada@gmail.com ko kuma 08038289761.

Tags: AbujaGandujeHausaLabaraiMuhammadu SanusiMunafunciNajeriyaPREMIUM TIMESSarakunaSarkin Kano
Previous Post

HARKALLAR MALABU: AA Oil, da ya karbi dala miliyan 520 ya gurfana a kotun Italiya

Next Post

Hukumar Kwastam ta kama buhunan shinkafa 300 a jihar Barno

Premium Times Hausa

Premium Times Hausa

Next Post
Customs and Rice

Hukumar Kwastam ta kama buhunan shinkafa 300 a jihar Barno

Discussion about this post

Binciko

No Result
View All Result
Karanta

Ramadan Kareem AD

Sabbin Labarai

  • Ba ni kaɗai ne na fidda sunan Ahmed Lawan ya yi takarar shugaban kasa da Tinubu ba, akwai wasu da ke bayan fage – Adamu
  • Yadda bashin da Chana ta hana Najeriya ya kawo cikas a noman shinkafa, da aikin titin jirgin ƙasan Ibadan zuwa Kano
  • SHEKARU 63 BAYAN SAMUN ‘YANCI: ‘Ban so Najeriya ta afka cikin raɗaɗin ƙuncin da ake fama da shi ba’ – Tinubu
  • SHEKARU 63 BAYAN SAMUN ‘YANCI: ‘Za yi wa masu ƙaramin albashi ƙarin Naira 25,000 tsawon watanni 6 a jere
  • SHEKARU 63 BAYAN SAMUN ‘YANCI: Fassarar Jawabin Shugaba Tinubu:

Abinda masu karatu ke fadi

  • auto verkopen on ZAMFARA: Mahara sun gudu sun bar bindigar harbo jiragen sama a dajin Gumi da Bukkuyum -Inji ‘Yan Sanda
  • Laser-Haarentfernung mit hygienischen Bedingungen und aktuellen Gesundheitsstandards in der Türkei on An yi min murɗiya ne a zaɓen APC, ban yarda ba sai an sake zaɓe – Korafin Bashir Ahmad
  • Call Girls Sehore on Ƙungiya ta yi kira ga gwamnati ta ware kuɗaɗe domin samar da dabarun bada tazarar Iyali
  • buy aged stripe account on Hukumar NBC ta gayyaci mai gabatar da shirin ‘Berekete’, bayan macen da ta kona gashin kan yarinya barkatai, ta sha mari barkatai a hannun sa
  • research and survey on Gwamnan Edo ya bijire wa umarnin kotu, ya ce sai mai shaidar rigakafin korona zai yi sallar jam’i a masallaci

Fanni

Tweets by PTimesHausa
  • All Homepage Blocks
  • Home
  • Home
  • Main Home

© 2023 JNews - Premium WordPress news & magazine theme by Jegtheme.

No Result
View All Result
  • Labarai
  • Labarai daga Jihohi
  • Wasanni
  • Kiwon Lafiya
  • Nishadi
  • Bidiyo da Hotuna

© 2023 JNews - Premium WordPress news & magazine theme by Jegtheme.