• PREMIUM TIMES |
  • Tallata Hajar ka |
  • Adireshin mu |
  • PTCIJ |
  • Dubawa
Premium Times Hausa
  • Labarai
    • All
    • Duniya
    TA KICIME A APCn KADUNA: Ɓangaren Sha’aban ba su amince da zaben wakilan jam’iyyar APC da aka yi ba

    TA KICIME A APCn KADUNA: Ɓangaren Sha’aban ba su amince da zaben wakilan jam’iyyar APC da aka yi ba

    Yadda sojoji suka cafke gogarman masu garkuwa da mutane da wasu 150 a dazukan Zamfara da Katsina

    Askarawan Najeriya sun kashe ƴan bindiga 42, sun kama 20 sannan sun ceto mutum 63 da aka yi garkuwa da su – DHQ

    Yadda Tinubu ya taimake ni na zama gwamnan Jigawa -Badaru

    Yadda Tinubu ya taimake ni na zama gwamnan Jigawa -Badaru

    Crisis in Jos

    BAUCHI: Matasa sun babbake gidaje da shaguna da dama a Warji bayan Rhoda Jatau ta yi kalaman ɓatanci ga Annabi SAW

    GUDUN YIN BIYU-BABU: Gwamnan Bauchi ya sayi fam ɗin sake yin takarar gwamna, daidai lokacin da ya fito takarar shugaban ƙasa a PDP

    Farin jinin Buhari da mara min baya da yayi ya sa na samu daukaka a siyasa – Bala Mohammed

    Kano State Assembly

    Dan majalisar dokoki na jihar Kano ya doka ‘Ribas’ bayan ya tsunduma lambun jam’iyyar NNPP, ya ya rungumi tsintsiyar sa ya dawo APC

    Yadda EFCC ta damke Akanta Janar din Najeriya bisa zargin harkallar naira biliyan 80

    Dalilin da ya sa Buhari ya dakatar da Akanta Janar ɗin da ake zargi da kantara satar naira biliyan 80

    Nigerian Pilgrims

    HAJJIN BANA: Duk wanda ya zarce shekaru 65 bashi ba Hajji bana – Hukumar Alhazai

    Beggars

    Almajirai da mabarata sun kwararo Abuja – Mahukunta

  • Labarai daga Jihohi
  • Wasanni
    CHAMPIONS LEAGUE: Ko dai tsinuwar Yaya Toure ta yi tasiri kan Pep Guardiola?

    CHAMPIONS LEAGUE: Ko dai tsinuwar Yaya Toure ta yi tasiri kan Pep Guardiola?

    PILLARS SUN KIRA RUWA: Daga yanzu a Abuja za su rika wasan gida kuma an zaftare musu maki 3

    PILLARS SUN KIRA RUWA: Daga yanzu a Abuja za su rika wasan gida kuma an zaftare musu maki 3

    Yadda Kanawa suka yi ragaraga da motar ƴan  Katsina United saboda Pillars ta buga kunnen doki a Kano

    Yadda Kanawa suka yi ragaraga da motar ƴan Katsina United saboda Pillars ta buga kunnen doki a Kano

    GHANA vs NAJERIYA: Ko Najeriya za ta kauce wa ɗauko buhun kunya na 26 a hannun ‘Black Stars’?

    GHANA vs NAJERIYA: Ko Najeriya za ta kauce wa ɗauko buhun kunya na 26 a hannun ‘Black Stars’?

    Barcelona ta yi wa Madrid dukan kabarin kishiya, ba sani ba sabo ta zura mata kwallaye 4 babu ko ɗaya

    Barcelona ta yi wa Madrid dukan kabarin kishiya, ba sani ba sabo ta zura mata kwallaye 4 babu ko ɗaya

    ‘CHAMPIONS LEAGUE’: Yadda Benzama ya ceto Madrid daga rijiya gaba dubu, ya kori PSG kuma ya dawo da martabar sa a duniyar ƙwallo

    ‘CHAMPIONS LEAGUE’: Yadda Benzama ya ceto Madrid daga rijiya gaba dubu, ya kori PSG kuma ya dawo da martabar sa a duniyar ƙwallo

    YAƘIN UKRANIYA YA CI ƘUNGIYAR CHELSEA: ‘Zan sayar da kulob ɗin na sadaukar da kuɗin ga tallafin waɗanda yaƙin Ukraniya ya kassara’ -Abramovich, mai ƙungiyar kuma ɗan asalin Rasha

    YAƘIN UKRANIYA YA CI ƘUNGIYAR CHELSEA: ‘Zan sayar da kulob ɗin na sadaukar da kuɗin ga tallafin waɗanda yaƙin Ukraniya ya kassara’ -Abramovich, mai ƙungiyar kuma ɗan asalin Rasha

    RASHA: FIFA da UEFA sun dakatar da ƙungiyoyin Rasha buga wasannin ƙwallon Turai da duniya baki ɗaya

    RASHA: FIFA da UEFA sun dakatar da ƙungiyoyin Rasha buga wasannin ƙwallon Turai da duniya baki ɗaya

    KYAUTAR NAIRA MILIYAN 2: Allah ya saka wa Ahmed Musa, ina kira ga ‘yan wasa na yanzu su yi tattali don gaba – Obiekwue

    KYAUTAR NAIRA MILIYAN 2: Allah ya saka wa Ahmed Musa, ina kira ga ‘yan wasa na yanzu su yi tattali don gaba – Obiekwue

  • Kiwon Lafiya
  • Nishadi
  • Bidiyo da Hotuna
    KURUNKUS: Malami ya fito takarar gwamnan Kebbi, ya ce jama’ar jihar ne suka tilasta masa ya fito

    KURUNKUS: Malami ya fito takarar gwamnan Kebbi, ya ce jama’ar jihar ne suka tilasta masa ya fito

    2023: Ɗan takarar shugaban kasa, Rotimi Amaechi ya ziyarci masarautar Dutse

    2023: Ɗan takarar shugaban kasa, Rotimi Amaechi ya ziyarci masarautar Dutse

    LABARI CIKIN HOTUNA: Yadda ƴaƴan jam’iyyar APC da dubban mutanen Kaduna suka yi wa Sanata Uba Sani goma ta arziki

    LABARI CIKIN HOTUNA: Yadda ƴaƴan jam’iyyar APC da dubban mutanen Kaduna suka yi wa Sanata Uba Sani goma ta arziki

    BIDIYO: Shin zaka iya zama da mai dauke da cutar Kanjamau? – Ra’ayoyin mutane

    BIDIYO: Shin zaka iya zama da mai dauke da cutar Kanjamau? – Ra’ayoyin mutane

    Dalilin da ya sa muka yi tattaki har Dubai domin taya Aisha Buhari murnar zagayowar ranar haihuwar ta – Matan Gwamnonin Najeriya

    Dalilin da ya sa muka yi tattaki har Dubai domin taya Aisha Buhari murnar zagayowar ranar haihuwar ta – Matan Gwamnonin Najeriya

    BIDIYO: Yadda ‘yan bindiga suka rika jibga ta kafin a biya naira 50,000 kudin fansa – Dattijo Saidu Dabo

    BIDIYO: Yadda ‘yan bindiga suka rika jibga ta kafin a biya naira 50,000 kudin fansa – Dattijo Saidu Dabo

    ‘Yan mata marasa aure sun fi matan aure amfani da magungunan takaita Iyali – Ma’aikatar Lafiya

    ‘Yan mata marasa aure sun fi matan aure amfani da magungunan takaita Iyali – Ma’aikatar Lafiya

    BIDIYO: Kwalaben ruwan maganin rigakafin Korona sama da Miliyan daya da aka lalata a Abuja saboda sun gama aiki kafin a dirka wa ‘yan Najeriya

    BIDIYO: Kwalaben ruwan maganin rigakafin Korona sama da Miliyan daya da aka lalata a Abuja saboda sun gama aiki kafin a dirka wa ‘yan Najeriya

    BIDIYO: RIKICIN BILLIRI: Yadda muka rasa ‘yan uwa da dukiyoyin mu a rikicin sarauta – Galadiman Tangale

    BIDIYO: RIKICIN BILLIRI: Yadda muka rasa ‘yan uwa da dukiyoyin mu a rikicin sarauta – Galadiman Tangale

No Result
View All Result
  • Labarai
    • All
    • Duniya
    TA KICIME A APCn KADUNA: Ɓangaren Sha’aban ba su amince da zaben wakilan jam’iyyar APC da aka yi ba

    TA KICIME A APCn KADUNA: Ɓangaren Sha’aban ba su amince da zaben wakilan jam’iyyar APC da aka yi ba

    Yadda sojoji suka cafke gogarman masu garkuwa da mutane da wasu 150 a dazukan Zamfara da Katsina

    Askarawan Najeriya sun kashe ƴan bindiga 42, sun kama 20 sannan sun ceto mutum 63 da aka yi garkuwa da su – DHQ

    Yadda Tinubu ya taimake ni na zama gwamnan Jigawa -Badaru

    Yadda Tinubu ya taimake ni na zama gwamnan Jigawa -Badaru

    Crisis in Jos

    BAUCHI: Matasa sun babbake gidaje da shaguna da dama a Warji bayan Rhoda Jatau ta yi kalaman ɓatanci ga Annabi SAW

    GUDUN YIN BIYU-BABU: Gwamnan Bauchi ya sayi fam ɗin sake yin takarar gwamna, daidai lokacin da ya fito takarar shugaban ƙasa a PDP

    Farin jinin Buhari da mara min baya da yayi ya sa na samu daukaka a siyasa – Bala Mohammed

    Kano State Assembly

    Dan majalisar dokoki na jihar Kano ya doka ‘Ribas’ bayan ya tsunduma lambun jam’iyyar NNPP, ya ya rungumi tsintsiyar sa ya dawo APC

    Yadda EFCC ta damke Akanta Janar din Najeriya bisa zargin harkallar naira biliyan 80

    Dalilin da ya sa Buhari ya dakatar da Akanta Janar ɗin da ake zargi da kantara satar naira biliyan 80

    Nigerian Pilgrims

    HAJJIN BANA: Duk wanda ya zarce shekaru 65 bashi ba Hajji bana – Hukumar Alhazai

    Beggars

    Almajirai da mabarata sun kwararo Abuja – Mahukunta

  • Labarai daga Jihohi
  • Wasanni
    CHAMPIONS LEAGUE: Ko dai tsinuwar Yaya Toure ta yi tasiri kan Pep Guardiola?

    CHAMPIONS LEAGUE: Ko dai tsinuwar Yaya Toure ta yi tasiri kan Pep Guardiola?

    PILLARS SUN KIRA RUWA: Daga yanzu a Abuja za su rika wasan gida kuma an zaftare musu maki 3

    PILLARS SUN KIRA RUWA: Daga yanzu a Abuja za su rika wasan gida kuma an zaftare musu maki 3

    Yadda Kanawa suka yi ragaraga da motar ƴan  Katsina United saboda Pillars ta buga kunnen doki a Kano

    Yadda Kanawa suka yi ragaraga da motar ƴan Katsina United saboda Pillars ta buga kunnen doki a Kano

    GHANA vs NAJERIYA: Ko Najeriya za ta kauce wa ɗauko buhun kunya na 26 a hannun ‘Black Stars’?

    GHANA vs NAJERIYA: Ko Najeriya za ta kauce wa ɗauko buhun kunya na 26 a hannun ‘Black Stars’?

    Barcelona ta yi wa Madrid dukan kabarin kishiya, ba sani ba sabo ta zura mata kwallaye 4 babu ko ɗaya

    Barcelona ta yi wa Madrid dukan kabarin kishiya, ba sani ba sabo ta zura mata kwallaye 4 babu ko ɗaya

    ‘CHAMPIONS LEAGUE’: Yadda Benzama ya ceto Madrid daga rijiya gaba dubu, ya kori PSG kuma ya dawo da martabar sa a duniyar ƙwallo

    ‘CHAMPIONS LEAGUE’: Yadda Benzama ya ceto Madrid daga rijiya gaba dubu, ya kori PSG kuma ya dawo da martabar sa a duniyar ƙwallo

    YAƘIN UKRANIYA YA CI ƘUNGIYAR CHELSEA: ‘Zan sayar da kulob ɗin na sadaukar da kuɗin ga tallafin waɗanda yaƙin Ukraniya ya kassara’ -Abramovich, mai ƙungiyar kuma ɗan asalin Rasha

    YAƘIN UKRANIYA YA CI ƘUNGIYAR CHELSEA: ‘Zan sayar da kulob ɗin na sadaukar da kuɗin ga tallafin waɗanda yaƙin Ukraniya ya kassara’ -Abramovich, mai ƙungiyar kuma ɗan asalin Rasha

    RASHA: FIFA da UEFA sun dakatar da ƙungiyoyin Rasha buga wasannin ƙwallon Turai da duniya baki ɗaya

    RASHA: FIFA da UEFA sun dakatar da ƙungiyoyin Rasha buga wasannin ƙwallon Turai da duniya baki ɗaya

    KYAUTAR NAIRA MILIYAN 2: Allah ya saka wa Ahmed Musa, ina kira ga ‘yan wasa na yanzu su yi tattali don gaba – Obiekwue

    KYAUTAR NAIRA MILIYAN 2: Allah ya saka wa Ahmed Musa, ina kira ga ‘yan wasa na yanzu su yi tattali don gaba – Obiekwue

  • Kiwon Lafiya
  • Nishadi
  • Bidiyo da Hotuna
    KURUNKUS: Malami ya fito takarar gwamnan Kebbi, ya ce jama’ar jihar ne suka tilasta masa ya fito

    KURUNKUS: Malami ya fito takarar gwamnan Kebbi, ya ce jama’ar jihar ne suka tilasta masa ya fito

    2023: Ɗan takarar shugaban kasa, Rotimi Amaechi ya ziyarci masarautar Dutse

    2023: Ɗan takarar shugaban kasa, Rotimi Amaechi ya ziyarci masarautar Dutse

    LABARI CIKIN HOTUNA: Yadda ƴaƴan jam’iyyar APC da dubban mutanen Kaduna suka yi wa Sanata Uba Sani goma ta arziki

    LABARI CIKIN HOTUNA: Yadda ƴaƴan jam’iyyar APC da dubban mutanen Kaduna suka yi wa Sanata Uba Sani goma ta arziki

    BIDIYO: Shin zaka iya zama da mai dauke da cutar Kanjamau? – Ra’ayoyin mutane

    BIDIYO: Shin zaka iya zama da mai dauke da cutar Kanjamau? – Ra’ayoyin mutane

    Dalilin da ya sa muka yi tattaki har Dubai domin taya Aisha Buhari murnar zagayowar ranar haihuwar ta – Matan Gwamnonin Najeriya

    Dalilin da ya sa muka yi tattaki har Dubai domin taya Aisha Buhari murnar zagayowar ranar haihuwar ta – Matan Gwamnonin Najeriya

    BIDIYO: Yadda ‘yan bindiga suka rika jibga ta kafin a biya naira 50,000 kudin fansa – Dattijo Saidu Dabo

    BIDIYO: Yadda ‘yan bindiga suka rika jibga ta kafin a biya naira 50,000 kudin fansa – Dattijo Saidu Dabo

    ‘Yan mata marasa aure sun fi matan aure amfani da magungunan takaita Iyali – Ma’aikatar Lafiya

    ‘Yan mata marasa aure sun fi matan aure amfani da magungunan takaita Iyali – Ma’aikatar Lafiya

    BIDIYO: Kwalaben ruwan maganin rigakafin Korona sama da Miliyan daya da aka lalata a Abuja saboda sun gama aiki kafin a dirka wa ‘yan Najeriya

    BIDIYO: Kwalaben ruwan maganin rigakafin Korona sama da Miliyan daya da aka lalata a Abuja saboda sun gama aiki kafin a dirka wa ‘yan Najeriya

    BIDIYO: RIKICIN BILLIRI: Yadda muka rasa ‘yan uwa da dukiyoyin mu a rikicin sarauta – Galadiman Tangale

    BIDIYO: RIKICIN BILLIRI: Yadda muka rasa ‘yan uwa da dukiyoyin mu a rikicin sarauta – Galadiman Tangale

No Result
View All Result
Premium Times Hausa
No Result
View All Result

Karyar ku munafukai, Mai Martaba Sarkin Kano Ba Dan Siyasa Ba ne, Daga Imam Murtadha Gusau

Premium Times HausabyPremium Times Hausa
March 13, 2019
in Rahotanni
0
Sanusi Lamido Sanusi

Sanusi Lamido Sanusi

Bismillahir Rahmanir Rahim

Assalamu Alaikum wa rahmatullah wa bara ka tuhu!

‘Yan uwana masu girma! A yau laraba, mun wayi gari da wata shedaniyar makala ta sharri, wadda azzaluman ‘yan siyasa da ‘yan koren su da magabta, makirai suka rubuta, suka tsara don su bata sunan Adilin Sarki, Mai Martaba Sarkin Kano, Malam Muhammadu Sanusi na biyu. Wannan rubutu yana nan yana yawo a kafafen yada labarai na zamani, wato Facebook, WhatsApp da sauransu. Taken wannan makala shine kamar haka:

“ASIRI YA TONU, SARKIN KANO YA TAIMAKI PDP A ZABEN GWAMNAN KANO, YA KUMA SHIRYA ZANGA-ZANGA A BOYE AN JE FADARSA.”

A cikin wannan shedaniyar makala ta sharri, da Allah, wanda baya bari ayi zalunci, ya tona asirin su, wai suke cewa:

“Sarkin Kano Muhammadu Sanusi yasha alwashin karya gwamnatin gwamna Abdullahi Umar Ganduje ta hanyar marawa jamiyyar PDP baya a zaben nan da aka yi da kuma karashen zaben da za’a yi nan gaba. An samu labari mai tushe tabbatacce cewar Sarki Sanusi ya rantse da Allah cewar tun wancan lokacin da gwamnatin jihar Kano ta kautar da kai wajen binciken da majalisar dokokin jihar Kano takewa Sarkin kan wata badakala da ake zargi a fadar masaurautar Kano, shi Sarki Sanusi ya dau alwashin sai ya tozarta gwamna Ganduje. A wata tattaunawa ta sirri da Sarkin na Kano yayi da Kwankwaso da Obasanjo kwanaki kadan kafin zaben gwamnan a garin Otta, can gidan Obasanjo, Sarkin Kano ya dau alwashin sai yaga bayan Gandujen a wannan zaben. Haka nan majiya mai tushe ta kara tabbatar da cewa kwana daya kafin zaben gwamnan, Sarki Sanusi ya tara manyan mutane dake zaune a cikin gidan masarautar Kano ya nuna tilas ne gare su dasu zabi PDP. A nan kuma rikici ya barke tsakanin magoya bayan tsohon Sarkin Kano, marigayi Ado Bayero, in da wani dattijo ya mike tsaye ya zagi Sarkin a gaban kowa, cewar bai isa ya gaya musu wa zasu zaba ba a zaben gwamna. Tsohon yace haka nan a zaben shugaban kasa Sarkin yace musu su zabi Atiku Abubakar wai shugaba Buhari ba shi da kyakkyawar kwarewar rike kasa, ba shi da ilimin tafiyar da tattalin arzikin kasa. A nan ne fa aka fara samun tirjiya daga mutanen da Sarkin yasa a tara yayi musu hudubar zaben PDP. Haka nan a gaban kowa ne Danmajen Kano, wanda kani yake ga Sarki Sanusin, bayan yayi nasa zaben na gwamna ya daga ya nunawa jama’a zaben da yayi wa PDP saboda kowa ya tabbatar. Daga cikin dabarun da Sarkin Kano din ya gayawa yan PDP din shine, wai su shirya wata zanga-zanga su kewaya gari da sunan wai suna neman hukumar zabe ta gaggauta sanar da PDP sun ci zabe, idan kuma ba haka ba wai zasu tayar da zaune tsaye a jihar Kano. A halin da ake ciki yanzu ‘yan PDP din sun yi wannan zanga zanga kuma sun je fadar Sarkin. An kuma kara tabbatar da cewa Sarkin Kanon ya kara tabbatarwa da jama’ar cewa matsawar yana kan karagar masarautar Kano, sai ya tunbuke gwamna Ganduje a kan karagar mulkin Kano. Jama’a ayi hattara. Masarautar Kano ta zama masarautar tayar da hankalin jama’ar Kano maimakon kwantar da hankalin jama’a. Allah Yayi mana maganin duk wani mai son haifarwa Kano da tashin hankali, amin. Zaman lafiyar mu kawai shine jam’iyyar Baba Buhari, wato APC.”

Ya ku Jama’a! Wannan fa shine sharri da kage, da yarfe da wasu miyagun ‘yan siyasa da yaran su, suka tsara, suna yada wa, domin bata suna da cin mutuncin wannan shugaba mai daraja, mai tausayin talakawansa, wato Sarkin Kano, Malam Muhammadu Sanusi na biyu!

Haba Jama’a! Wannan ai ko shugaban jahilai ba zai yarda da wannan karyar ba wallahi. Domin Mai Martaba Sarkin Kano mutum ne mai yafiya, mai kau da kai daga abubuwan da suka gabata, mai yarda da kaddarar Allah. Sannan wallahi, shi mutum ne marar riko, ba ya rike kowa da wata manufa, ko wani abu da ya faru a baya!

Kuma ina mai rantsuwa da Allah, wanda babu abun bautawa da gaskiya sai shi, wannan maganar karya ce, kage ne, kuma sharri ne! Kuma na rantse da Allah, Sarkin Kano Malam Muhammadu Sanusi na biyu ba zai yi wannan ba! Kawai magabta ne da makiyan mai Martaba suke yada wannan. Kuma da yardar Allah, abun da suke nufi na batanci da zubar da mutuncin mai Martaba, Allah ba zai basu nasara ba! Domin Allah ba azzalumi ba ne!!

Kawai don talakawan Kano sun ce basu yarda ba, a basu abunda suka zaba, basu yarda ayi masu murdiya ba, shi kenan sai kuke neman ku huce fushin ku akan wannan bawan Allah?

Haka zaluncin naku zai koma kan shuwagabannin addinin mu? Ba ku san masarautun mu suna wakiltar addinin mu bane na Musulunci? Ba ku san cewa taba su taba addinin mu bane? Me yake damun ku ne? Kada fa ku jawo wa kan ku matsalar da baku iya tarewa fa! Ina mai baku shawara, wallahi, ku tsaya kan siyasar ku. Kada kuce za ku shigo cikin farfajiyar addininmu da mutuncin mu! Domin wallahi, taba masarautun mu taba addinin mu ne. Saboda haka kuyi hankali. Wallahi bakin rijiya ba wurin wasar makaho ba ne! Idan ba rashin kunya ba, ina ruwan Sarkin Kano da siyasar ku? Wane irin shakiyanci ne wannan?

Ya ku Jama’ar jihar Kano! Ya ku Jama’ar Najeriya!! Ina mai kira a gare ku, da ku manta da wannan shirme da ake yada wa, da zimmar cin mutuncin wannan bawan Allah, wato Sarkin Kano Malam Muhammadu Sanusi na II.

Wannan sharri ne, zalunci ne, munafunci ne, aiki ne na miyagu, magabta, wadanda basu son cigaban jihar Kano da talakawan ta. Suna so ne kawai su dauke hankulan Jama’a daga ainihin abunda yake faruwa. Kuma da karfin Allah ba zasu ci nasara ba.

Ya ku Jama’a! Ku sani, wallahi taba Sarakunan mu, taba addinin mu ne, cin mutuncin su, cin mutuncin addinin mu na Musulunci ne! Zubar da kimar su, zubar da kimar addinin Musulunci ne. Don haka mu kiyaye, kuma kar mu yarda da wannan sharri. Sarakunan mu masu mutunci ne, masu son talakawa ne, kuma mutane ne masu kaunar zaman lafiya da cigaban talakawan su.

Ya Allah ina rokon ka! Duk wanda yake neman murkushe abokin adawarsa ta siyasa ta hanyar magudi da zalunci, karya da sharri, Ya Allah ka hana masa jin dadin mulkin ko wanene shi!

Ya Allah! Ka tarwatsa gwamnatinsa a boye da bayyane.

Sannan muna nan muna ta addu’a da fatan alheri a koda yaushe ga ‘yan siyasa masu son talakawa kuma masu gaskiya.

Allah yasa mu dace, amin.

Dan uwanku:

Imam Murtadha Muhammad Gusau, ya rubuto wannan sako daga Okene, jihar Kogi, Nigeria. Zaku iya samun sa a: gusaumurtada@gmail.com ko kuma 08038289761.

Tags: AbujaGandujeHausaLabaraiMuhammadu SanusiMunafunciNajeriyaPREMIUM TIMESSarakunaSarkin Kano
Previous Post

HARKALLAR MALABU: AA Oil, da ya karbi dala miliyan 520 ya gurfana a kotun Italiya

Next Post

Hukumar Kwastam ta kama buhunan shinkafa 300 a jihar Barno

Next Post
Customs and Rice

Hukumar Kwastam ta kama buhunan shinkafa 300 a jihar Barno

Binciko

No Result
View All Result
Karanta

Ramadan Kareem AD

Sabbin Labarai

  • TA KICIME A APCn KADUNA: Ɓangaren Sha’aban ba su amince da zaben wakilan jam’iyyar APC da aka yi ba
  • Rundunar ƴan sandan Kano ta kama wata moto cike makil da kayan haɗa nakiya, harsasai da bindigogi
  • RASHIN TSARO: Ƴan bindiga sun kashe mutum 360 sun yi garkuwa da mutum 1,389 a jihar Kaduna cikin watanni uku
  • Askarawan Najeriya sun kashe ƴan bindiga 42, sun kama 20 sannan sun ceto mutum 63 da aka yi garkuwa da su – DHQ
  • Yadda Tinubu ya taimake ni na zama gwamnan Jigawa -Badaru

Abinda masu karatu ke fadi

  • Google on Masarautar Kano: Hassada Ta Sa Wasu Na Neman Wofintar Da Kokarin Su Danfodiyo! Daga Imam Murtadha Gusau
  • Kuşburnu Çekirdek Yağı on Dalilin da ya sa muka yi sallar Idi ranar Laraba a Bauchi, muka ki bin sanarwar Sarkin musulmi – Sheikh Dahiru Bauchi
  • Google on HARKALLAR BILIYAN 3.6: Ba nine Balan da ke jerin sunayen masu mallakin kamfanin Adda ba – Gwamna Bala
  • Google on SIYASAR ZAMFARA : Maitaimakawa tsohon dan takarar gwamna a APC akan harkar jarida ya sauya sheka
  • Google on RAMIN MUGUNTA: Yadda Boko Haram suka afkawa bam din da suka dana wa Sojojin Najeriya

Fanni

Tweets by PTimesHausa
  • All Homepage Blocks
  • Home
  • Home
  • Main Home

© 2022 JNews - Premium WordPress news & magazine theme by Jegtheme.

No Result
View All Result
  • Labarai
  • Labarai daga Jihohi
  • Wasanni
  • Kiwon Lafiya
  • Nishadi
  • Bidiyo da Hotuna

© 2022 JNews - Premium WordPress news & magazine theme by Jegtheme.