• PREMIUM TIMES |
  • Tallata Hajar ka |
  • Adireshin mu |
  • PTCIJ |
  • Dubawa
Premium Times Hausa
  • Labarai
    • All
    • Duniya
    An yi amfani da ƴan daba ne aka kada ni – Bashir Ahmed

    An yi amfani da ƴan daba ne aka kada ni – Bashir Ahmed

    Da Ɗan bindiga da ‘Deliget’, Ɗanjuma ne da Ɗanjummai – Shehu Sani

    Da Ɗan bindiga da ‘Deliget’, Ɗanjuma ne da Ɗanjummai – Shehu Sani

    ZAƁEN FIDDA GWANI: Fintirin Adamawa, Kashim ɗin Bauchi, Uban Makurɗi, Abachan Kano, Ashirun Kaduna sun yi nasara zaɓe na Jam’iyyar PDP

    ZAƁEN FIDDA GWANI: Fintirin Adamawa, Kashim ɗin Bauchi, Uban Makurɗi, Abachan Kano, Ashirun Kaduna sun yi nasara zaɓe na Jam’iyyar PDP

    Peter Obi ya fice daga PDP

    Peter Obi ya fice daga PDP

    TATTAUNAWA DA SARAKI:’Idan na zama shugaban ƙasa zan magance aringizon kuɗaɗen da ake yi wajen bayar da kwangiloli’

    TATTAUNAWA DA SARAKI:’Idan na zama shugaban ƙasa zan magance aringizon kuɗaɗen da ake yi wajen bayar da kwangiloli’

    Dino Melaye

    Dino Melaye ya sha ƙasa a zaben fidda gwani na jam’iyyar PDP a Kogi

    EFCC ta cafke Okorocha bayan mamaye gidan sa da jami’an tsaro suka yi tun 11 na safe

    EFCC ta cafke Okorocha bayan mamaye gidan sa da jami’an tsaro suka yi tun 11 na safe

    Dalilin da ya sa ƴan bindiga ke ci gaba da kai wa mutane hari a jihar Neja – SSG

    Yadda ƴan bindiga suka kashe mutum 11 a Zamfara a karshen makon jiya

    SHUGABAN ƘASA 2023: ‘Yan takarar APC na jihohin ƙabilar Igbo sun yi taron jiran-gawon-shanun goyon bayan duk wanda ya samu tikiti a cikin su

    SHUGABAN ƘASA 2023: ‘Yan takarar APC na jihohin ƙabilar Igbo sun yi taron jiran-gawon-shanun goyon bayan duk wanda ya samu tikiti a cikin su

  • Labarai daga Jihohi
  • Wasanni
    CHAMPIONS LEAGUE: Ko dai tsinuwar Yaya Toure ta yi tasiri kan Pep Guardiola?

    CHAMPIONS LEAGUE: Ko dai tsinuwar Yaya Toure ta yi tasiri kan Pep Guardiola?

    PILLARS SUN KIRA RUWA: Daga yanzu a Abuja za su rika wasan gida kuma an zaftare musu maki 3

    PILLARS SUN KIRA RUWA: Daga yanzu a Abuja za su rika wasan gida kuma an zaftare musu maki 3

    Yadda Kanawa suka yi ragaraga da motar ƴan  Katsina United saboda Pillars ta buga kunnen doki a Kano

    Yadda Kanawa suka yi ragaraga da motar ƴan Katsina United saboda Pillars ta buga kunnen doki a Kano

    GHANA vs NAJERIYA: Ko Najeriya za ta kauce wa ɗauko buhun kunya na 26 a hannun ‘Black Stars’?

    GHANA vs NAJERIYA: Ko Najeriya za ta kauce wa ɗauko buhun kunya na 26 a hannun ‘Black Stars’?

    Barcelona ta yi wa Madrid dukan kabarin kishiya, ba sani ba sabo ta zura mata kwallaye 4 babu ko ɗaya

    Barcelona ta yi wa Madrid dukan kabarin kishiya, ba sani ba sabo ta zura mata kwallaye 4 babu ko ɗaya

    ‘CHAMPIONS LEAGUE’: Yadda Benzama ya ceto Madrid daga rijiya gaba dubu, ya kori PSG kuma ya dawo da martabar sa a duniyar ƙwallo

    ‘CHAMPIONS LEAGUE’: Yadda Benzama ya ceto Madrid daga rijiya gaba dubu, ya kori PSG kuma ya dawo da martabar sa a duniyar ƙwallo

    YAƘIN UKRANIYA YA CI ƘUNGIYAR CHELSEA: ‘Zan sayar da kulob ɗin na sadaukar da kuɗin ga tallafin waɗanda yaƙin Ukraniya ya kassara’ -Abramovich, mai ƙungiyar kuma ɗan asalin Rasha

    YAƘIN UKRANIYA YA CI ƘUNGIYAR CHELSEA: ‘Zan sayar da kulob ɗin na sadaukar da kuɗin ga tallafin waɗanda yaƙin Ukraniya ya kassara’ -Abramovich, mai ƙungiyar kuma ɗan asalin Rasha

    RASHA: FIFA da UEFA sun dakatar da ƙungiyoyin Rasha buga wasannin ƙwallon Turai da duniya baki ɗaya

    RASHA: FIFA da UEFA sun dakatar da ƙungiyoyin Rasha buga wasannin ƙwallon Turai da duniya baki ɗaya

    KYAUTAR NAIRA MILIYAN 2: Allah ya saka wa Ahmed Musa, ina kira ga ‘yan wasa na yanzu su yi tattali don gaba – Obiekwue

    KYAUTAR NAIRA MILIYAN 2: Allah ya saka wa Ahmed Musa, ina kira ga ‘yan wasa na yanzu su yi tattali don gaba – Obiekwue

  • Kiwon Lafiya
  • Nishadi
  • Bidiyo da Hotuna
    KURUNKUS: Malami ya fito takarar gwamnan Kebbi, ya ce jama’ar jihar ne suka tilasta masa ya fito

    KURUNKUS: Malami ya fito takarar gwamnan Kebbi, ya ce jama’ar jihar ne suka tilasta masa ya fito

    2023: Ɗan takarar shugaban kasa, Rotimi Amaechi ya ziyarci masarautar Dutse

    2023: Ɗan takarar shugaban kasa, Rotimi Amaechi ya ziyarci masarautar Dutse

    LABARI CIKIN HOTUNA: Yadda ƴaƴan jam’iyyar APC da dubban mutanen Kaduna suka yi wa Sanata Uba Sani goma ta arziki

    LABARI CIKIN HOTUNA: Yadda ƴaƴan jam’iyyar APC da dubban mutanen Kaduna suka yi wa Sanata Uba Sani goma ta arziki

    BIDIYO: Shin zaka iya zama da mai dauke da cutar Kanjamau? – Ra’ayoyin mutane

    BIDIYO: Shin zaka iya zama da mai dauke da cutar Kanjamau? – Ra’ayoyin mutane

    Dalilin da ya sa muka yi tattaki har Dubai domin taya Aisha Buhari murnar zagayowar ranar haihuwar ta – Matan Gwamnonin Najeriya

    Dalilin da ya sa muka yi tattaki har Dubai domin taya Aisha Buhari murnar zagayowar ranar haihuwar ta – Matan Gwamnonin Najeriya

    BIDIYO: Yadda ‘yan bindiga suka rika jibga ta kafin a biya naira 50,000 kudin fansa – Dattijo Saidu Dabo

    BIDIYO: Yadda ‘yan bindiga suka rika jibga ta kafin a biya naira 50,000 kudin fansa – Dattijo Saidu Dabo

    ‘Yan mata marasa aure sun fi matan aure amfani da magungunan takaita Iyali – Ma’aikatar Lafiya

    ‘Yan mata marasa aure sun fi matan aure amfani da magungunan takaita Iyali – Ma’aikatar Lafiya

    BIDIYO: Kwalaben ruwan maganin rigakafin Korona sama da Miliyan daya da aka lalata a Abuja saboda sun gama aiki kafin a dirka wa ‘yan Najeriya

    BIDIYO: Kwalaben ruwan maganin rigakafin Korona sama da Miliyan daya da aka lalata a Abuja saboda sun gama aiki kafin a dirka wa ‘yan Najeriya

    BIDIYO: RIKICIN BILLIRI: Yadda muka rasa ‘yan uwa da dukiyoyin mu a rikicin sarauta – Galadiman Tangale

    BIDIYO: RIKICIN BILLIRI: Yadda muka rasa ‘yan uwa da dukiyoyin mu a rikicin sarauta – Galadiman Tangale

No Result
View All Result
  • Labarai
    • All
    • Duniya
    An yi amfani da ƴan daba ne aka kada ni – Bashir Ahmed

    An yi amfani da ƴan daba ne aka kada ni – Bashir Ahmed

    Da Ɗan bindiga da ‘Deliget’, Ɗanjuma ne da Ɗanjummai – Shehu Sani

    Da Ɗan bindiga da ‘Deliget’, Ɗanjuma ne da Ɗanjummai – Shehu Sani

    ZAƁEN FIDDA GWANI: Fintirin Adamawa, Kashim ɗin Bauchi, Uban Makurɗi, Abachan Kano, Ashirun Kaduna sun yi nasara zaɓe na Jam’iyyar PDP

    ZAƁEN FIDDA GWANI: Fintirin Adamawa, Kashim ɗin Bauchi, Uban Makurɗi, Abachan Kano, Ashirun Kaduna sun yi nasara zaɓe na Jam’iyyar PDP

    Peter Obi ya fice daga PDP

    Peter Obi ya fice daga PDP

    TATTAUNAWA DA SARAKI:’Idan na zama shugaban ƙasa zan magance aringizon kuɗaɗen da ake yi wajen bayar da kwangiloli’

    TATTAUNAWA DA SARAKI:’Idan na zama shugaban ƙasa zan magance aringizon kuɗaɗen da ake yi wajen bayar da kwangiloli’

    Dino Melaye

    Dino Melaye ya sha ƙasa a zaben fidda gwani na jam’iyyar PDP a Kogi

    EFCC ta cafke Okorocha bayan mamaye gidan sa da jami’an tsaro suka yi tun 11 na safe

    EFCC ta cafke Okorocha bayan mamaye gidan sa da jami’an tsaro suka yi tun 11 na safe

    Dalilin da ya sa ƴan bindiga ke ci gaba da kai wa mutane hari a jihar Neja – SSG

    Yadda ƴan bindiga suka kashe mutum 11 a Zamfara a karshen makon jiya

    SHUGABAN ƘASA 2023: ‘Yan takarar APC na jihohin ƙabilar Igbo sun yi taron jiran-gawon-shanun goyon bayan duk wanda ya samu tikiti a cikin su

    SHUGABAN ƘASA 2023: ‘Yan takarar APC na jihohin ƙabilar Igbo sun yi taron jiran-gawon-shanun goyon bayan duk wanda ya samu tikiti a cikin su

  • Labarai daga Jihohi
  • Wasanni
    CHAMPIONS LEAGUE: Ko dai tsinuwar Yaya Toure ta yi tasiri kan Pep Guardiola?

    CHAMPIONS LEAGUE: Ko dai tsinuwar Yaya Toure ta yi tasiri kan Pep Guardiola?

    PILLARS SUN KIRA RUWA: Daga yanzu a Abuja za su rika wasan gida kuma an zaftare musu maki 3

    PILLARS SUN KIRA RUWA: Daga yanzu a Abuja za su rika wasan gida kuma an zaftare musu maki 3

    Yadda Kanawa suka yi ragaraga da motar ƴan  Katsina United saboda Pillars ta buga kunnen doki a Kano

    Yadda Kanawa suka yi ragaraga da motar ƴan Katsina United saboda Pillars ta buga kunnen doki a Kano

    GHANA vs NAJERIYA: Ko Najeriya za ta kauce wa ɗauko buhun kunya na 26 a hannun ‘Black Stars’?

    GHANA vs NAJERIYA: Ko Najeriya za ta kauce wa ɗauko buhun kunya na 26 a hannun ‘Black Stars’?

    Barcelona ta yi wa Madrid dukan kabarin kishiya, ba sani ba sabo ta zura mata kwallaye 4 babu ko ɗaya

    Barcelona ta yi wa Madrid dukan kabarin kishiya, ba sani ba sabo ta zura mata kwallaye 4 babu ko ɗaya

    ‘CHAMPIONS LEAGUE’: Yadda Benzama ya ceto Madrid daga rijiya gaba dubu, ya kori PSG kuma ya dawo da martabar sa a duniyar ƙwallo

    ‘CHAMPIONS LEAGUE’: Yadda Benzama ya ceto Madrid daga rijiya gaba dubu, ya kori PSG kuma ya dawo da martabar sa a duniyar ƙwallo

    YAƘIN UKRANIYA YA CI ƘUNGIYAR CHELSEA: ‘Zan sayar da kulob ɗin na sadaukar da kuɗin ga tallafin waɗanda yaƙin Ukraniya ya kassara’ -Abramovich, mai ƙungiyar kuma ɗan asalin Rasha

    YAƘIN UKRANIYA YA CI ƘUNGIYAR CHELSEA: ‘Zan sayar da kulob ɗin na sadaukar da kuɗin ga tallafin waɗanda yaƙin Ukraniya ya kassara’ -Abramovich, mai ƙungiyar kuma ɗan asalin Rasha

    RASHA: FIFA da UEFA sun dakatar da ƙungiyoyin Rasha buga wasannin ƙwallon Turai da duniya baki ɗaya

    RASHA: FIFA da UEFA sun dakatar da ƙungiyoyin Rasha buga wasannin ƙwallon Turai da duniya baki ɗaya

    KYAUTAR NAIRA MILIYAN 2: Allah ya saka wa Ahmed Musa, ina kira ga ‘yan wasa na yanzu su yi tattali don gaba – Obiekwue

    KYAUTAR NAIRA MILIYAN 2: Allah ya saka wa Ahmed Musa, ina kira ga ‘yan wasa na yanzu su yi tattali don gaba – Obiekwue

  • Kiwon Lafiya
  • Nishadi
  • Bidiyo da Hotuna
    KURUNKUS: Malami ya fito takarar gwamnan Kebbi, ya ce jama’ar jihar ne suka tilasta masa ya fito

    KURUNKUS: Malami ya fito takarar gwamnan Kebbi, ya ce jama’ar jihar ne suka tilasta masa ya fito

    2023: Ɗan takarar shugaban kasa, Rotimi Amaechi ya ziyarci masarautar Dutse

    2023: Ɗan takarar shugaban kasa, Rotimi Amaechi ya ziyarci masarautar Dutse

    LABARI CIKIN HOTUNA: Yadda ƴaƴan jam’iyyar APC da dubban mutanen Kaduna suka yi wa Sanata Uba Sani goma ta arziki

    LABARI CIKIN HOTUNA: Yadda ƴaƴan jam’iyyar APC da dubban mutanen Kaduna suka yi wa Sanata Uba Sani goma ta arziki

    BIDIYO: Shin zaka iya zama da mai dauke da cutar Kanjamau? – Ra’ayoyin mutane

    BIDIYO: Shin zaka iya zama da mai dauke da cutar Kanjamau? – Ra’ayoyin mutane

    Dalilin da ya sa muka yi tattaki har Dubai domin taya Aisha Buhari murnar zagayowar ranar haihuwar ta – Matan Gwamnonin Najeriya

    Dalilin da ya sa muka yi tattaki har Dubai domin taya Aisha Buhari murnar zagayowar ranar haihuwar ta – Matan Gwamnonin Najeriya

    BIDIYO: Yadda ‘yan bindiga suka rika jibga ta kafin a biya naira 50,000 kudin fansa – Dattijo Saidu Dabo

    BIDIYO: Yadda ‘yan bindiga suka rika jibga ta kafin a biya naira 50,000 kudin fansa – Dattijo Saidu Dabo

    ‘Yan mata marasa aure sun fi matan aure amfani da magungunan takaita Iyali – Ma’aikatar Lafiya

    ‘Yan mata marasa aure sun fi matan aure amfani da magungunan takaita Iyali – Ma’aikatar Lafiya

    BIDIYO: Kwalaben ruwan maganin rigakafin Korona sama da Miliyan daya da aka lalata a Abuja saboda sun gama aiki kafin a dirka wa ‘yan Najeriya

    BIDIYO: Kwalaben ruwan maganin rigakafin Korona sama da Miliyan daya da aka lalata a Abuja saboda sun gama aiki kafin a dirka wa ‘yan Najeriya

    BIDIYO: RIKICIN BILLIRI: Yadda muka rasa ‘yan uwa da dukiyoyin mu a rikicin sarauta – Galadiman Tangale

    BIDIYO: RIKICIN BILLIRI: Yadda muka rasa ‘yan uwa da dukiyoyin mu a rikicin sarauta – Galadiman Tangale

No Result
View All Result
Premium Times Hausa
No Result
View All Result

Tashin hankalin da na gani a tsawon wata daya da nayi tsare wajen masu garkuwa da mutane a Zamfara – Sumayya

Mohammed LerebyMohammed Lere
February 1, 2019
in Babban Labari, Rahotanni
0
Sumayya Umar Zamfara

Sumayya Umar Zamfara

Sumayya ta tattauna da PREMIUM TIMES kan yadda masu garkuwa suka yi garkuwa da ita da wasu kawayenta wato ‘yan biyun nan da aka sace a jihar Zamfara.

Abin takaici, tausayi da tsoro, dalla-dalla Sumayya ta bayyana mana yadda ta shafe sama da wata daya a hannu masu garkuwa da mutane a dajin Zamfara

PT: Yaya wadannan masu garkuwa da mutane suka kama ki?

Sumayya: Masu garkuwa sun zo gidan mu a daren Talata da karfe 11:30. A lokacin da ni da ‘yan biyu. Bayan mun yi shinfidan mu mun kwata a tsakar gida. Daga nan ne sai na ji ana kwankwasa kofar gida. Da na ji haka sai dauka mazan makwabta ne suka zo hira wajen ‘yan biyu dake tare da ni.

Zuwa can da na ji kwankwasa kofa ta yi tsanani babu kakkautawa sai na tada ‘yan biyun, na ce musu kai kuat shi mu shiga cikin dakin mijina domin wannan buga kofa ba na lafiya ba ne ganin cewa mijina dama ba ya gari.

Da dai suka ji babu wanda ya zo ya bude musu kofar sai suka balla kofar suka shigo gidan da karfin tsiya.Burum sai ga wadannan mutane a cikin falo dina sannan mu kuma mun kulle kan mu a cikin uwar daka.

Daya daga cikin su ya fasa gilashin windon uwar dakan sannan da ya hasko mu da fitilla sai yace mana ko mu bude ko kuma su harbe mu.

PT: Kina nufin cewa masu garkuwan sun shigo gidan ku da bindiga kenan?

Sumayya: Kwarai kuwa! Ganin wannan bindiga da suke rike da shi ne daya daga cikin ‘yan biyu ta tashi da sauri ta bude kofar uwar dakan sannan suka shigo.

Shigan su ke da wuya sai daya daga cikin su ya falle mini mari yace na bashi kudi. Ni kuma na ce babu kudi a dakin nan.

Nan da nan sai ya nuna min bindiga inda ya yi mun barazanar cewa idan ban basu kudi ba zai harbe ni. A firgice na dauko musu wani asusu da nake boye da shi na mika musu, suka fasa suka kwashi kudaden dake ci.

PT: Kina da masaniyyar adadin yawan kudin dake cikin asusun?

Sumayya: A gaskiya ba zan iya sanin ko nawa bane a asusun domin zubawa kawai nake yi.

Daga nan sai suka fito da mu waje inda na ga ashe suna da yawa sannan sun kuma kama wasu maza inda a cikin su akwai yaron abokin mahaifina mai suna Surajo.

A lokacin nan daga ni sai wata ‘yar fallen zane dake jikina kawai sannan a haka suka tattara mu tare da wadannan maza suka tafi da mu.

mun yi tafiyar kusan awa uku a kasa. Sannan da muka kai wani wuri sai suka hau babur da mu. Nan ma mun yi tafiyar awa daya da rabi.

Mun isa dajin da suka fara ajiye mu da karfe hudu na asuba.

A nan dajin mun yi tsawon makonni biyu sai masu garkuwan suka yi arangama da sojoji inda hakan ya sa suka kara shigewa da mu cikin daji.

A wannan dajin da muka koma mun yi tsawon makoni biyu kuma kafin suka sake dawowa da mu inda muka fara zama da farko a dajin.

Duk tafiyar da muke yi a kan babur ake dauke mu inda a dalilin haka na fara rashin lafiya.

Abducted Zamfara Twins
Abducted Zamfara Twins

PT: Ciwon me ya kama ki?

Sumayya: Ina ga a lokacin da aka kama ni ina dauke da ciki sannan yawan tafiya a babur kuma a daji ya kawo mun matsalar zuban jini. Haka dai na yi ta fama da wannan rashin lafiya na tsawon mako biyu.

Ya kai wani lokaci da har bana iya tafiya duk da haka wadannan mutane basu tausaya min ba sannan gashi tafiya ake yi babu tsaya wa.

Da wani cikinsu ya ga cewa ban iya tashi saboda ciwon da nake fama da shi sai ya tausaya min ya dauke ni ya dora a babur.

A dalilin ciwon da na yi har suma sai da na yi duk da haka wani ya yi mun barazanar ya kashe ni idan ban mike ba.

Da muka kai wani wuri a dajin sai muka ya dada zango sannan a nan ne na sami labarin cewa masu garkuwa sun karbi kudin fansan ‘yan biyu.

Nan da nan kuwa sai suka sake su ni kuwa aka bar ni tsakanin maza.

PT: Surajo fa?

Sumayya: Ina nan tare da Surajo a wannan daji sannan na ji labarin cewa maharan suka bukaci kudin diyan da ya kai Naira miliyan 30 a kai na da Surajo ko kuma su harbe shi.

Bayan wasu ‘yan kwanaki sai na ga an dauki Surajo an jefa shi cikin wata rami sannan aka harbe shi a kai.

A gani na masu garkuwan basu sami kudin da suke bukata bane ya sa suka aikata haka.

Na yi zaman wata daya a dajin bayan mutuwar Surajo sannan a lokacin ne na ji labarin cewa mutanen gidan mu sun ce za su biya kudin diyan Naira miliyan biyar a kai na.

PT: Tun da masu garkuwan suka sace ku wani irin abinci kuke ci?

Sumayya: Shinkafa suke bamu sannan nine ma nake girka wa in raba kowa ya ci.

PT: Cefane suke fita suke yi a waje ko kuwa suna tafe ne da kayan abincin?

Sumayya: Da kayan abincinsu suke tafiya sannan duk ranar da wani kayan hadin ya kare haka nan za mu ci abincin.

PT: Idan kin girka abincin har da masu tsaron naku kuke ci?

Sumayya: Eh wasu daga cikinsu ba amma kamar manyan basa cin wannan abinci da nake girkawa.

PT: A lokacin da kika fara rashin lafiya masu garkuwan sun baki magani ko ko kula?

Sumayya: A’a sai dai wani daga cikin su ne kawai ke bamu magani sannan shima din idan na hannun sa ya kare sai dai ka hakura.

PT: Yaya kika ji lokacin da maharani suka sake ki?

Sumayya: Da na dawo na taras a gida mutane na ta yi mun adu’o’I domin Allah ya sa a sake ni sannan mutane da dama sun zo yi wa iyaye na Allah kyauta. Da dama sai da suka yi kuka da suka gani.

Nima kai na ban tsammani zan iya dawo wa gida ba. Duk da haka ina wa Allah da mutane godiya. Allah ya saka da alkairi.

PT: Da kuka je asibiti likita ya tabbatar miki cewa cikin dake jikin ki na nan?

Sumayya: A’a yace na yi bari.

PT: Akwai abin da kike so duniya ta sani game da abin da ya faru dake a lokacin da kike hannun masu garkuwan?

Sumayya: I, ina rokon duniya da su ci gaba da yi wa mutanen da aka kama adu’a Allah ya sa a sake su su dawo gida lafiya domin kuwa a lokacin da nake daji mutanen da aka sace sun kai 27.

PT: Wani hukunci ne ki ka ga ya kamaci wadannan mutane dake sace mutane?

Sumayya: Allah dai ya shirya su kawai.

Tags: AbujaGarkuwaHausaLabaraiNajeriyaNewsPREMIUM TIMESSumayyaYariZamfaraZurmi
Previous Post

TAMBAYA: Wa ye ya kashe jikan Manzon Allah Hussaini ( RA) kuma a ina aka kashe shi? Tare da Imam Bello Mai-Iyali

Next Post

Buhari ya cancanci yabo – Dan Sule Lamido

Next Post
Mustapha-Lamido

Buhari ya cancanci yabo - Dan Sule Lamido

Binciko

No Result
View All Result
Karanta

Ramadan Kareem AD

Sabbin Labarai

  • El-Rufai ya lashe Zaben fidda gwani na kujerar majalisar tarayya, zai gwabza da Samaila Suleiman
  • An yi amfani da ƴan daba ne aka kada ni – Bashir Ahmed
  • Yadda ‘Ƴan bindiga suka sace fastocin cocin katolika biyu a Katsina
  • Dandazon Ƙudan zuma sun kashe wani ɗalibin makarantar Firamare a Kano
  • KOTUN KOLI TA KIRA WA AMAECHI RUWA: Dole ya bayyana gaban kwamitin Wike don amsa zargin handame naira Biliyan 98

Abinda masu karatu ke fadi

  • Google on Masarautar Kano: Hassada Ta Sa Wasu Na Neman Wofintar Da Kokarin Su Danfodiyo! Daga Imam Murtadha Gusau
  • Kuşburnu Çekirdek Yağı on Dalilin da ya sa muka yi sallar Idi ranar Laraba a Bauchi, muka ki bin sanarwar Sarkin musulmi – Sheikh Dahiru Bauchi
  • Google on HARKALLAR BILIYAN 3.6: Ba nine Balan da ke jerin sunayen masu mallakin kamfanin Adda ba – Gwamna Bala
  • Google on SIYASAR ZAMFARA : Maitaimakawa tsohon dan takarar gwamna a APC akan harkar jarida ya sauya sheka
  • Google on RAMIN MUGUNTA: Yadda Boko Haram suka afkawa bam din da suka dana wa Sojojin Najeriya

Fanni

Tweets by PTimesHausa
  • All Homepage Blocks
  • Home
  • Home
  • Main Home

© 2022 JNews - Premium WordPress news & magazine theme by Jegtheme.

No Result
View All Result
  • Labarai
  • Labarai daga Jihohi
  • Wasanni
  • Kiwon Lafiya
  • Nishadi
  • Bidiyo da Hotuna

© 2022 JNews - Premium WordPress news & magazine theme by Jegtheme.