Shugaban Kasa Muhammadu Buhari ya roki ‘yan Najeriya da su sake bashi dama a karo na biyu domin kammala ayyukan ci gaba da ya faro a kasar nan.
A ‘yar gajeruwar sako na bidiyo da ya yi a yau Lahadi, shugaba Buhari ya bayyana cewa lallai zai tabbata ya cika alkawurran da ya dauka.
Discussion about this post