• PREMIUM TIMES |
  • Tallata Hajar ka |
  • Adireshin mu |
  • PTCIJ |
  • Dubawa
Premium Times Hausa
  • Labarai
    • All
    • Duniya
    Ku fito ku ceci mutanen jihar Kaduna kamar yadda kuka yi a zaben majalisun Tarayya da na sanatoci – Isah Ashiru

    An yi mana kwange a hukuncin kotu, za mu daukaka kara – Ashiru

    SSS

    TAKE HAƘƘIN ƊAN ADAM: Yadda SSS suka riƙa faffalla min mari, suka ja ni ƙasa girrrr, don kawai na ce su bi doka – Lauya Ogbankwa

    Muna ƙarancin malamai, a janye dokar hana ɗaukar sabbin malamai da gwamnatin tarayya ta ƙaƙaba – Jami’ar ABU

    Muna ƙarancin malamai, a janye dokar hana ɗaukar sabbin malamai da gwamnatin tarayya ta ƙaƙaba – Jami’ar ABU

    TONON ASIRI: An kama wani Dagaci cikin gungun mahara a lokacin batakashi da ‘Yan sanda

    ‘Yan bindiga sun kashe mutum shida a Kaduna

    Almajirai

    UNICEF ta saka Almajirai sama da 20,000 cikin rajistar tsarin agaza wa marasa karfi a Katsina

    Majalisar Tarayya ta ce a soke ƙarin kuɗin makaranta da aka yi wa ɗaliban jami’o’i da na Kwalejojin Gwamnatin Tarayya

    KALUBALEN DA KE GABAN MAJALISAR WAKILAI TA ƘASA: Gaganiya da matsalar raɗaɗin tsadar rayuwa, matsalar tsaro da sauran su da ake fuskanta a kasa

    Yadda sojojin sama sun ragargaza sansanonin ‘yan bindiga a jihohin Katsina, Zamfara, Sokoto da Kaduna

    RASHIN TSARO: Tinubu ya amince da sayo jiragen sama masu saukar ungulu 12 ga sojojin Najeriya – Lagbaja

    TA’ADDANCI A JIHAR NEJA: Yadda ƴan ta’adda su ka ratsa garuruwa, kafin su  kai wa sojoji da mobal farmaki

    Ƴan ta’adda sun gamu da fushin sojojin Najeriya, sojoji sun kashe 50 sun kama 60

    GRAINS MARKET AT KAFIN MADAKI DISTRICT IN GANJUWA

    Yari ya raba tallafin tirela 145 cike maƙil da buhunan masara 145 ga mabuƙata a Zamfara

  • Labarai daga Jihohi
  • Wasanni
    Hukumar CAF za ta binciki yadda mahaifiyar ɗan wasa ta mutu cikin 1986, shi kuma ya ce atabau cikin 1990 ta haife shi

    A karo na Uku, Moroko za ta ɗauki baƙuncin gasar cin kofin kwallon ƙafa na nahiyar Afrika a Janairun 2025

    NFF ta sake nada Chris Danjuma a matsayin kocin Falconets

    NFF ta sake nada Chris Danjuma a matsayin kocin Falconets

    DARAJAR ƘWALLON ƘAFA TA KOMA SAUDIYA: Karim Benzema zai riƙa ɗaukar albashin kusan Naira Biliyan 100 a shekara, a ƙungiyar Al-Ittihad

    DARAJAR ƘWALLON ƘAFA TA KOMA SAUDIYA: Karim Benzema zai riƙa ɗaukar albashin kusan Naira Biliyan 100 a shekara, a ƙungiyar Al-Ittihad

    TSOHO MAI RAN ƘARFE: Obasanjo ya zura ƙwallaye uku a wasan sada zumuntar tsoffin ɗaliban sakandare

    TSOHO MAI RAN ƘARFE: Obasanjo ya zura ƙwallaye uku a wasan sada zumuntar tsoffin ɗaliban sakandare

    QATAR 2022: Yadda Croatia, ƙasa mai mutum miliyan 4 ta kori Brazil ƙasa mai mutum miliyan 216

    QATAR 2022: Yadda Croatia, ƙasa mai mutum miliyan 4 ta kori Brazil ƙasa mai mutum miliyan 216

    AMBALIYAR QATAR 2022: Spain ta kori kociya Luis Enrique bayan ta kwashi buhun kunya a hannun Marocco

    AMBALIYAR QATAR 2022: Spain ta kori kociya Luis Enrique bayan ta kwashi buhun kunya a hannun Marocco

    QATAR 2023: Yadda Walid, kociyan Morocco ya rikita duniyar ƙwallon ƙafa cikin watanni 4 kacal

    QATAR 2023: Yadda Walid, kociyan Morocco ya rikita duniyar ƙwallon ƙafa cikin watanni 4 kacal

    QATAR 2022: Dukkan ƙasashen Afrika 4 da su ka taɓa kai wasan kaiwa ga na kusa da na ƙarshe, su na da tauraro a jikin tutocin su

    QATAR 2022: Dukkan ƙasashen Afrika 4 da su ka taɓa kai wasan kaiwa ga na kusa da na ƙarshe, su na da tauraro a jikin tutocin su

    Abubuwan al’ajabi dangane da fatattakar da Morocco ta yi wa Spain daga Qatar 2022

    Abubuwan al’ajabi dangane da fatattakar da Morocco ta yi wa Spain daga Qatar 2022

  • Kiwon Lafiya
  • Nishadi
  • Bidiyo da Hotuna
    BIDIYO: Yadda rufe iyakar Najeriya da Nijar, ya jefa mu cikin tsananin fatara, da halin kakanikayi a yankin Katsina – Saidu

    BIDIYO: Yadda rufe iyakar Najeriya da Nijar, ya jefa mu cikin tsananin fatara, da halin kakanikayi a yankin Katsina – Saidu

    Yadda SSS da Jami’an Gidan Kurkuku suka kwashi ‘yan kallo a kotu, saboda Emefiele

    Yadda SSS da Jami’an Gidan Kurkuku suka kwashi ‘yan kallo a kotu, saboda Emefiele

    BIDIYO: ‘Duk wanda ya ci kuɗin Tallafin Korona a Jigawa sai ya amayo shi’ – Gwamna Namadi

    BIDIYO: ‘Duk wanda ya ci kuɗin Tallafin Korona a Jigawa sai ya amayo shi’ – Gwamna Namadi

    BIDIYO: ALhazan Kano sun gama shiri tsaf don ‘Hawan Arafat’ – Alhussain Maiwada

    BIDIYO: ALhazan Kano sun gama shiri tsaf don ‘Hawan Arafat’ – Alhussain Maiwada

    JERIN SUNAYE: Jami’o’i 51 da ba za su dauki dalibin da ya ci kasa da maki 180 a jarabawar JAMB ba

    TSARIN BAI WA ƊALIBAI RAMCE: Abubuwan da suka wajaba ɗalibai da iyaye su sani

    Buhari ya tashi zuwa Saudiyya, zai yi Umra ta ƙarshe a matsayin sa na shugaban kasa

    Buhari ya tashi zuwa Saudiyya, zai yi Umra ta ƙarshe a matsayin sa na shugaban kasa

    BIDIYO: Buri da fata na a 2023: Ra’ayoyin jama’a

    BIDIYO: Buri da fata na a 2023: Ra’ayoyin jama’a

    BIDIYO: Ƙogon Al’ajabi, ƙogon Waraka, Ƙogon biyan bukata a jihar Enugu

    BIDIYO: Ƙogon Al’ajabi, ƙogon Waraka, Ƙogon biyan bukata a jihar Enugu

    Mutanen Arewa na da alƙawari da sanin ya kamata, Tinubu za su yi saboda ƙauna da biyayyar da ya nuna wa Buhari – El- Rufai

    Mutanen Arewa na da alƙawari da sanin ya kamata, Tinubu za su yi saboda ƙauna da biyayyar da ya nuna wa Buhari – El- Rufai

No Result
View All Result
  • Labarai
    • All
    • Duniya
    Ku fito ku ceci mutanen jihar Kaduna kamar yadda kuka yi a zaben majalisun Tarayya da na sanatoci – Isah Ashiru

    An yi mana kwange a hukuncin kotu, za mu daukaka kara – Ashiru

    SSS

    TAKE HAƘƘIN ƊAN ADAM: Yadda SSS suka riƙa faffalla min mari, suka ja ni ƙasa girrrr, don kawai na ce su bi doka – Lauya Ogbankwa

    Muna ƙarancin malamai, a janye dokar hana ɗaukar sabbin malamai da gwamnatin tarayya ta ƙaƙaba – Jami’ar ABU

    Muna ƙarancin malamai, a janye dokar hana ɗaukar sabbin malamai da gwamnatin tarayya ta ƙaƙaba – Jami’ar ABU

    TONON ASIRI: An kama wani Dagaci cikin gungun mahara a lokacin batakashi da ‘Yan sanda

    ‘Yan bindiga sun kashe mutum shida a Kaduna

    Almajirai

    UNICEF ta saka Almajirai sama da 20,000 cikin rajistar tsarin agaza wa marasa karfi a Katsina

    Majalisar Tarayya ta ce a soke ƙarin kuɗin makaranta da aka yi wa ɗaliban jami’o’i da na Kwalejojin Gwamnatin Tarayya

    KALUBALEN DA KE GABAN MAJALISAR WAKILAI TA ƘASA: Gaganiya da matsalar raɗaɗin tsadar rayuwa, matsalar tsaro da sauran su da ake fuskanta a kasa

    Yadda sojojin sama sun ragargaza sansanonin ‘yan bindiga a jihohin Katsina, Zamfara, Sokoto da Kaduna

    RASHIN TSARO: Tinubu ya amince da sayo jiragen sama masu saukar ungulu 12 ga sojojin Najeriya – Lagbaja

    TA’ADDANCI A JIHAR NEJA: Yadda ƴan ta’adda su ka ratsa garuruwa, kafin su  kai wa sojoji da mobal farmaki

    Ƴan ta’adda sun gamu da fushin sojojin Najeriya, sojoji sun kashe 50 sun kama 60

    GRAINS MARKET AT KAFIN MADAKI DISTRICT IN GANJUWA

    Yari ya raba tallafin tirela 145 cike maƙil da buhunan masara 145 ga mabuƙata a Zamfara

  • Labarai daga Jihohi
  • Wasanni
    Hukumar CAF za ta binciki yadda mahaifiyar ɗan wasa ta mutu cikin 1986, shi kuma ya ce atabau cikin 1990 ta haife shi

    A karo na Uku, Moroko za ta ɗauki baƙuncin gasar cin kofin kwallon ƙafa na nahiyar Afrika a Janairun 2025

    NFF ta sake nada Chris Danjuma a matsayin kocin Falconets

    NFF ta sake nada Chris Danjuma a matsayin kocin Falconets

    DARAJAR ƘWALLON ƘAFA TA KOMA SAUDIYA: Karim Benzema zai riƙa ɗaukar albashin kusan Naira Biliyan 100 a shekara, a ƙungiyar Al-Ittihad

    DARAJAR ƘWALLON ƘAFA TA KOMA SAUDIYA: Karim Benzema zai riƙa ɗaukar albashin kusan Naira Biliyan 100 a shekara, a ƙungiyar Al-Ittihad

    TSOHO MAI RAN ƘARFE: Obasanjo ya zura ƙwallaye uku a wasan sada zumuntar tsoffin ɗaliban sakandare

    TSOHO MAI RAN ƘARFE: Obasanjo ya zura ƙwallaye uku a wasan sada zumuntar tsoffin ɗaliban sakandare

    QATAR 2022: Yadda Croatia, ƙasa mai mutum miliyan 4 ta kori Brazil ƙasa mai mutum miliyan 216

    QATAR 2022: Yadda Croatia, ƙasa mai mutum miliyan 4 ta kori Brazil ƙasa mai mutum miliyan 216

    AMBALIYAR QATAR 2022: Spain ta kori kociya Luis Enrique bayan ta kwashi buhun kunya a hannun Marocco

    AMBALIYAR QATAR 2022: Spain ta kori kociya Luis Enrique bayan ta kwashi buhun kunya a hannun Marocco

    QATAR 2023: Yadda Walid, kociyan Morocco ya rikita duniyar ƙwallon ƙafa cikin watanni 4 kacal

    QATAR 2023: Yadda Walid, kociyan Morocco ya rikita duniyar ƙwallon ƙafa cikin watanni 4 kacal

    QATAR 2022: Dukkan ƙasashen Afrika 4 da su ka taɓa kai wasan kaiwa ga na kusa da na ƙarshe, su na da tauraro a jikin tutocin su

    QATAR 2022: Dukkan ƙasashen Afrika 4 da su ka taɓa kai wasan kaiwa ga na kusa da na ƙarshe, su na da tauraro a jikin tutocin su

    Abubuwan al’ajabi dangane da fatattakar da Morocco ta yi wa Spain daga Qatar 2022

    Abubuwan al’ajabi dangane da fatattakar da Morocco ta yi wa Spain daga Qatar 2022

  • Kiwon Lafiya
  • Nishadi
  • Bidiyo da Hotuna
    BIDIYO: Yadda rufe iyakar Najeriya da Nijar, ya jefa mu cikin tsananin fatara, da halin kakanikayi a yankin Katsina – Saidu

    BIDIYO: Yadda rufe iyakar Najeriya da Nijar, ya jefa mu cikin tsananin fatara, da halin kakanikayi a yankin Katsina – Saidu

    Yadda SSS da Jami’an Gidan Kurkuku suka kwashi ‘yan kallo a kotu, saboda Emefiele

    Yadda SSS da Jami’an Gidan Kurkuku suka kwashi ‘yan kallo a kotu, saboda Emefiele

    BIDIYO: ‘Duk wanda ya ci kuɗin Tallafin Korona a Jigawa sai ya amayo shi’ – Gwamna Namadi

    BIDIYO: ‘Duk wanda ya ci kuɗin Tallafin Korona a Jigawa sai ya amayo shi’ – Gwamna Namadi

    BIDIYO: ALhazan Kano sun gama shiri tsaf don ‘Hawan Arafat’ – Alhussain Maiwada

    BIDIYO: ALhazan Kano sun gama shiri tsaf don ‘Hawan Arafat’ – Alhussain Maiwada

    JERIN SUNAYE: Jami’o’i 51 da ba za su dauki dalibin da ya ci kasa da maki 180 a jarabawar JAMB ba

    TSARIN BAI WA ƊALIBAI RAMCE: Abubuwan da suka wajaba ɗalibai da iyaye su sani

    Buhari ya tashi zuwa Saudiyya, zai yi Umra ta ƙarshe a matsayin sa na shugaban kasa

    Buhari ya tashi zuwa Saudiyya, zai yi Umra ta ƙarshe a matsayin sa na shugaban kasa

    BIDIYO: Buri da fata na a 2023: Ra’ayoyin jama’a

    BIDIYO: Buri da fata na a 2023: Ra’ayoyin jama’a

    BIDIYO: Ƙogon Al’ajabi, ƙogon Waraka, Ƙogon biyan bukata a jihar Enugu

    BIDIYO: Ƙogon Al’ajabi, ƙogon Waraka, Ƙogon biyan bukata a jihar Enugu

    Mutanen Arewa na da alƙawari da sanin ya kamata, Tinubu za su yi saboda ƙauna da biyayyar da ya nuna wa Buhari – El- Rufai

    Mutanen Arewa na da alƙawari da sanin ya kamata, Tinubu za su yi saboda ƙauna da biyayyar da ya nuna wa Buhari – El- Rufai

No Result
View All Result
Premium Times Hausa
No Result
View All Result

TATTAUNAWA: Na Gaji Da Zaman Gwagwarci, ina bukatar sake aure – Babangida

Ashafa MurnaibyAshafa Murnai
December 30, 2018
in Babban Labari, Rahotanni
0
Ibrahim Babangida

Ibrahim Babangida

Tsohon Shugaban Kasa na mulkin soja, Janar Ibrahim Babangida ya kasance tare da matar sa, Marigayiya Maryam tsawon shekaru 40 cur. Sun yi rayuwar da sai wani yayi tunanin kamar har abada ba za su taba rabuwa ba – domin kusan ba su ma rabuwa din, saboda har lokacin da ya na shugaban kasa, duk inda ka ga Zara, to zaka ga Wata a wurin.

Sai dai kuma a ranar 27 Ga Disamba, 2009, mutuwa ta dauki ran uwargidan Babangida, Maryam, bayan ta yi fama da jiyya a wani asibiti da ke California, Amurka.

An daura musu aure a ranar 6 Ga Satumba, 1969, kuma Allah ya albarkace su da yara hudu – maza biyu, mata biyu: Mohammed, Aminu, Aisha da kuma Halima.

Tun daga ranar da ciwon kansa ya yanke rabin ran Babangida daga jikin sa, shekaru kenan da suka gabata, sai duniyar tsohon Janar din ta yi duhu.

Bai cika yawan fita ba, saboda ciwon kafa da ke damun sa. Amma kuma da ya ke Babangida kamar katangar sikari ya ke, wadda sha-zumami ke dabdala a kan ta, gidan sa ba shi rabuwa da masu ziyara.

Ko dai masu zuwa yi masa ya ka kara ji da jiki, ko kuma masu neman tubarrakin sa dangane da wani mukami da su ke nema a kasar nan. Sai kuma masu neman alfarma a inda ba su iya zuwa su nema da kan su, sais u roki Babangida ya nemar masu.

A duk tsawon shekarun da Babangida ya yi bayan mutuwar Maryam, zaman gwagwarci ya ke yi. Amma a cikin wannda tallaunawa za ku karanta, za ku ji yadda zaki ya ce ya gaji da zaman gwagwarcin da babu wata zakanya a kusa da shi, duk kuwa da cewa ya rigaya ya zama tsohon zaki, mai raruwa daga kwance…

YADDA NA YI TASHEN BALAGA TA

TAMBAYA: Ga ka dattijo dan shekaru 77 a duniya. Idan ka tuna irin yadda ka ke kyakkyawan dan saurayi a lokacin da ka ke shekaru 17 zuwa 19, shin ya ka rika fama da ‘yan mata kuwa?

AMSA: Ni dama na san sai tunanin ka ya je can. Amma bari na ba ka labarin da a cikin sa za ka iya bai wa kan sa amsa. A lokacin da na ce wa budurwar da na yi niyyar aure cewa ina son ta da aure, sai ce min ta yi: “Amma dai zolaya ta ka ke yi” Na ce ma ta ba zolaya ba ce. Sai ce min ta yi ai ita a zaton ta ni dan sheke-aya ne kawai, ba aure ne a gaba na ba. Na ce mata to ni ba dan duniya ba ne, aure na ke so na yi, domin na tattara hankali na a wuri daya, na natsu.

TAMBAYA: Ashe ka dan sheke-ayarka kafin ka natsu ka yi aure kenan?

TMABAYA: E, na dan sheke kam!

TAMBAYA: To ka dauki lokaci kafin ka shawo kan budurwar ka har ta yadda ta aure ka, domin da farko ita ta dauka kan dan sheke-aya ne kawai?

AMSA: A gaskiya bai kai shekara daya ba, ta amince, muka yi aure.

TAMBAYA: To ya ka karke da garken ‘yan matan ka a lokacin?

AMSA: Ai tilas su fahimci cewa akwai fa lokacin da tilas sai sun rabu da ni haka nan. Kuma a hakan dai suka hakura da ni din, su ka bar ni.

TAMBAYA: Kai ma ka rabu da su a lokocin kenan?

AMSA: E, na yi iyakar kokari na, na rabu da su.

TAMBAYA: Kasancewar ka musulmi, wanda addinin sa ta ba damar auren sama da mace daya. Amma sai ka tsaya kan Maryam ita kadai, tsawon shekaru arba’in, har ranar rasuwar ta, 29 Ga Disamba, 2009. Shin wace irin damuwa ka shiga kafin auren?

SHEKE-AYA MA NA DA RANAR TA

AMSA: Wato sheke-aya ma da ranar ta; saboda za ka koyi darasin rayuwa sosai.

Ya zuwa lokacin da ka nabba’a, ka natsu, ka zama kamili, to ka rigaya ka san kabli da ba’adin rayuwa, musamman a bangaren soyayya. Don haka ba mu dade mu na soyayya ba, saboda na yi dace ta na da duk abin da na ke bukata ga macen da na ke so na aura a lokacin.

TAMBAYA: Kamar me da me kenan a lokacin ka so daga macen da a ka aura?

AMSA: Ta so ni a yadda na ke. Ta amince cewa ni mutum ne, ina yin kuskure. To idan ta yi haka, ba za mu samu matsala ba kenan. sai na yi dace ta na da wadannan halaye da na ke nema.

Ina tabbatar maka a tsawon shekaru 40 da na shafe tare da Maryam, sau biyu kadai muka taba samun sabani. Ta na da jimirin jure abu, kuma iyayen ta su na da fahimtar rayuwa. A ko da yaushe ni suke goyon baya, ba ita ba.

TAMBAYA: Watakila da wani ta aura ba Babangida ba, ko kuma da ba ka kai matsayin da Allah ya daukaka ba, watakila wani abin ba za ta iya jure masa ba.

AMSA: A’a, domin ni mai yi mata kyakkyawar shaida ne. A lokacin muna fagen fama mu na Yakin Basasa, ka san akwai damuwa da rashin kwanciyar hankali ga iyalan sojoji. Za su rika rayawa a ran su shin ko miji na zai dawo? Zo ajali ne ya yi kiran sa a wurin yaki? Ko za su yi nasara? Ko abokan gaba za su kama shi?

To amma ita kwata-kwata ba ta tayar da hankalin ta. Kwai zuciyarta ta ba ta cewa sai na dawo, sai na yi nasara, ba za a kama ni ba, kuma ba zan mutu a wurin yaki ba.

ZAN SAKE AURE SABODA NA GAJI DA ZAMAN GWAGWARCI

TAMBAYA: Ya batun sake aure fa? Har yanzu ka na tunanin sake aure kuwa?

AMSA: E, ina sa ran zan sake aure. Amma dai har yanzu ina neman daidai da ni, ko kuma wadda za mu yi wa juna adalci. Saboda ba za ka yi tsammani zan auri matar da na tsere wa fintinkau a shekaru ba. Domin hakan zai haifar da matsala gare ta da kuma gare ni.

Na biyu kuma zan so na auri wadda za ta amince ta zauna da ni a yadda na ke, wanda samun hakan ya na da wahala a wannan zamanin. Shi ya sa na ce ina ta addu’a dai, kuma na san zan samu daidai da ni.

BABBAR MATSALAR DA KE DAMU NA DAGA RASHIN MARYAM

TAMBAYA: Ya ka ke fama da rayuwar gwagwarci kuwa? Mene ne babbar matsalar zaman gwagwarci?

AMSA: Na yi rashin wanda zai maida ni a kan hanya idan na kauce. Na yi rashin wanda zai ce min ‘hakan da ka yi shi ne daidai’ ko ‘hakan fa da ka yi ba daidai ba ne.’ Wannan shi ne babban abin da na rasa a rayuwar da ke ciki ta fama da gwagwarci.

JARIDAR CREST ce ta bai wa PREMUM TIMES iznin fassara wannan tattaunawa ta buga.

Tags: BabangidaBuhariHausaIbrahimLabaraiMaryamMinnaNajeriyaPREMIUM TIMES
Previous Post

BOKO HARAM: Manyan Hafsoshin Sojan Najeriya sun sake garzayawa Maiduguri

Next Post

2019: ‘Siradin’ da zai yi wa Shugaban APC, Adams Oshimhole wuyar tsallakewa

Ashafa Murnai

Ashafa Murnai

Next Post
Adams Oshiomhole

2019: ‘Siradin’ da zai yi wa Shugaban APC, Adams Oshimhole wuyar tsallakewa

Discussion about this post

Binciko

No Result
View All Result
Karanta

Ramadan Kareem AD

Sabbin Labarai

  • An yi mana kwange a hukuncin kotu, za mu daukaka kara – Ashiru
  • TAKE HAƘƘIN ƊAN ADAM: Yadda SSS suka riƙa faffalla min mari, suka ja ni ƙasa girrrr, don kawai na ce su bi doka – Lauya Ogbankwa
  • FCT ABUJA: Wike ya kori shugabanni da daraktocin hukumomi 21
  • Kotu ta yi watsi da ƙarar PDP a Shari’ar gwamnan Kaduna, dalili kuwa shine wai ba ta shigar da ƙara da wuri ba
  • MASHAHURAN JAMI’O’IN DUNIYA: Jami’ar Bayero ta fita kunya, Covenant da UI ne kawai ke gaba da ita a Najeriya

Abinda masu karatu ke fadi

  • auto verkopen on ZAMFARA: Mahara sun gudu sun bar bindigar harbo jiragen sama a dajin Gumi da Bukkuyum -Inji ‘Yan Sanda
  • Laser-Haarentfernung mit hygienischen Bedingungen und aktuellen Gesundheitsstandards in der Türkei on An yi min murɗiya ne a zaɓen APC, ban yarda ba sai an sake zaɓe – Korafin Bashir Ahmad
  • Call Girls Sehore on Ƙungiya ta yi kira ga gwamnati ta ware kuɗaɗe domin samar da dabarun bada tazarar Iyali
  • buy aged stripe account on Hukumar NBC ta gayyaci mai gabatar da shirin ‘Berekete’, bayan macen da ta kona gashin kan yarinya barkatai, ta sha mari barkatai a hannun sa
  • research and survey on Gwamnan Edo ya bijire wa umarnin kotu, ya ce sai mai shaidar rigakafin korona zai yi sallar jam’i a masallaci

Fanni

Tweets by PTimesHausa
  • All Homepage Blocks
  • Home
  • Home
  • Main Home

© 2023 JNews - Premium WordPress news & magazine theme by Jegtheme.

No Result
View All Result
  • Labarai
  • Labarai daga Jihohi
  • Wasanni
  • Kiwon Lafiya
  • Nishadi
  • Bidiyo da Hotuna

© 2023 JNews - Premium WordPress news & magazine theme by Jegtheme.