• PREMIUM TIMES |
  • Tallata Hajar ka |
  • Adireshin mu |
  • PTCIJ |
  • Dubawa
Premium Times Hausa
  • Labarai
    • All
    • Duniya
    Nigerian Pilgrims

    HAJJIN BANA: Duk wanda ya zarce shekaru 65 bashi ba Hajji bana – Hukumar Alhazai

    Beggars

    Almajirai da mabarata sun kwararo Abuja – Mahukunta

    HARƘALLAR KWANGILA: EFCC ta kama Patricia Etteh, tsohuwar Kakakin Majalisar Tarayya

    HARƘALLAR KWANGILA: EFCC ta kama Patricia Etteh, tsohuwar Kakakin Majalisar Tarayya

    Ƴan bindiga sun ƙona hedikwatar karamar hukumar Idemili ta Arewa a jihar Anambra

    Ƴan bindiga sun ƙona hedikwatar karamar hukumar Idemili ta Arewa a jihar Anambra

    UMARNIN SALLAMA DA KUJERAR MINISTA: Pauline Tallen, Timiprr Sylva duk sun janye daga takara

    UMARNIN SALLAMA DA KUJERAR MINISTA: Pauline Tallen, Timiprr Sylva duk sun janye daga takara

    Yadda EFCC ta damke Akanta Janar din Najeriya bisa zargin harkallar naira biliyan 80

    Yadda EFCC ta damke Akanta Janar din Najeriya bisa zargin harkallar naira biliyan 80

    Na koma PDP ne don in kawo karshen mulkin kama karyar da APC ke yi a Jigawa – Saminu Turaki

    Na koma PDP ne don in kawo karshen mulkin kama karyar da APC ke yi a Jigawa – Saminu Turaki

    Gumi yayi kakkausar jan kunne ga waɗanda suka kashe Deborah, ya ce ba hurumin su bane yanke hukuncin kisa don an zagi Annabi SAW

    Gumi yayi kakkausar jan kunne ga waɗanda suka kashe Deborah, ya ce ba hurumin su bane yanke hukuncin kisa don an zagi Annabi SAW

    Ba ni da ra’ayin takarar shugaban kasa, lokacin da aka zabe ni gwamnan Kaduna gashin kai na baki wul yanzu duk furfura – El-Rufai

    KALAMAN ƁATANCI GA ANNABI: Duk wanda ya yi zanga-zangar addini a Kaduna zai ɗanɗana kuɗar sa – Gargaɗin El-Rufa’i

  • Labarai daga Jihohi
  • Wasanni
    CHAMPIONS LEAGUE: Ko dai tsinuwar Yaya Toure ta yi tasiri kan Pep Guardiola?

    CHAMPIONS LEAGUE: Ko dai tsinuwar Yaya Toure ta yi tasiri kan Pep Guardiola?

    PILLARS SUN KIRA RUWA: Daga yanzu a Abuja za su rika wasan gida kuma an zaftare musu maki 3

    PILLARS SUN KIRA RUWA: Daga yanzu a Abuja za su rika wasan gida kuma an zaftare musu maki 3

    Yadda Kanawa suka yi ragaraga da motar ƴan  Katsina United saboda Pillars ta buga kunnen doki a Kano

    Yadda Kanawa suka yi ragaraga da motar ƴan Katsina United saboda Pillars ta buga kunnen doki a Kano

    GHANA vs NAJERIYA: Ko Najeriya za ta kauce wa ɗauko buhun kunya na 26 a hannun ‘Black Stars’?

    GHANA vs NAJERIYA: Ko Najeriya za ta kauce wa ɗauko buhun kunya na 26 a hannun ‘Black Stars’?

    Barcelona ta yi wa Madrid dukan kabarin kishiya, ba sani ba sabo ta zura mata kwallaye 4 babu ko ɗaya

    Barcelona ta yi wa Madrid dukan kabarin kishiya, ba sani ba sabo ta zura mata kwallaye 4 babu ko ɗaya

    ‘CHAMPIONS LEAGUE’: Yadda Benzama ya ceto Madrid daga rijiya gaba dubu, ya kori PSG kuma ya dawo da martabar sa a duniyar ƙwallo

    ‘CHAMPIONS LEAGUE’: Yadda Benzama ya ceto Madrid daga rijiya gaba dubu, ya kori PSG kuma ya dawo da martabar sa a duniyar ƙwallo

    YAƘIN UKRANIYA YA CI ƘUNGIYAR CHELSEA: ‘Zan sayar da kulob ɗin na sadaukar da kuɗin ga tallafin waɗanda yaƙin Ukraniya ya kassara’ -Abramovich, mai ƙungiyar kuma ɗan asalin Rasha

    YAƘIN UKRANIYA YA CI ƘUNGIYAR CHELSEA: ‘Zan sayar da kulob ɗin na sadaukar da kuɗin ga tallafin waɗanda yaƙin Ukraniya ya kassara’ -Abramovich, mai ƙungiyar kuma ɗan asalin Rasha

    RASHA: FIFA da UEFA sun dakatar da ƙungiyoyin Rasha buga wasannin ƙwallon Turai da duniya baki ɗaya

    RASHA: FIFA da UEFA sun dakatar da ƙungiyoyin Rasha buga wasannin ƙwallon Turai da duniya baki ɗaya

    KYAUTAR NAIRA MILIYAN 2: Allah ya saka wa Ahmed Musa, ina kira ga ‘yan wasa na yanzu su yi tattali don gaba – Obiekwue

    KYAUTAR NAIRA MILIYAN 2: Allah ya saka wa Ahmed Musa, ina kira ga ‘yan wasa na yanzu su yi tattali don gaba – Obiekwue

  • Kiwon Lafiya
  • Nishadi
  • Bidiyo da Hotuna
    KURUNKUS: Malami ya fito takarar gwamnan Kebbi, ya ce jama’ar jihar ne suka tilasta masa ya fito

    KURUNKUS: Malami ya fito takarar gwamnan Kebbi, ya ce jama’ar jihar ne suka tilasta masa ya fito

    2023: Ɗan takarar shugaban kasa, Rotimi Amaechi ya ziyarci masarautar Dutse

    2023: Ɗan takarar shugaban kasa, Rotimi Amaechi ya ziyarci masarautar Dutse

    LABARI CIKIN HOTUNA: Yadda ƴaƴan jam’iyyar APC da dubban mutanen Kaduna suka yi wa Sanata Uba Sani goma ta arziki

    LABARI CIKIN HOTUNA: Yadda ƴaƴan jam’iyyar APC da dubban mutanen Kaduna suka yi wa Sanata Uba Sani goma ta arziki

    BIDIYO: Shin zaka iya zama da mai dauke da cutar Kanjamau? – Ra’ayoyin mutane

    BIDIYO: Shin zaka iya zama da mai dauke da cutar Kanjamau? – Ra’ayoyin mutane

    Dalilin da ya sa muka yi tattaki har Dubai domin taya Aisha Buhari murnar zagayowar ranar haihuwar ta – Matan Gwamnonin Najeriya

    Dalilin da ya sa muka yi tattaki har Dubai domin taya Aisha Buhari murnar zagayowar ranar haihuwar ta – Matan Gwamnonin Najeriya

    BIDIYO: Yadda ‘yan bindiga suka rika jibga ta kafin a biya naira 50,000 kudin fansa – Dattijo Saidu Dabo

    BIDIYO: Yadda ‘yan bindiga suka rika jibga ta kafin a biya naira 50,000 kudin fansa – Dattijo Saidu Dabo

    ‘Yan mata marasa aure sun fi matan aure amfani da magungunan takaita Iyali – Ma’aikatar Lafiya

    ‘Yan mata marasa aure sun fi matan aure amfani da magungunan takaita Iyali – Ma’aikatar Lafiya

    BIDIYO: Kwalaben ruwan maganin rigakafin Korona sama da Miliyan daya da aka lalata a Abuja saboda sun gama aiki kafin a dirka wa ‘yan Najeriya

    BIDIYO: Kwalaben ruwan maganin rigakafin Korona sama da Miliyan daya da aka lalata a Abuja saboda sun gama aiki kafin a dirka wa ‘yan Najeriya

    BIDIYO: RIKICIN BILLIRI: Yadda muka rasa ‘yan uwa da dukiyoyin mu a rikicin sarauta – Galadiman Tangale

    BIDIYO: RIKICIN BILLIRI: Yadda muka rasa ‘yan uwa da dukiyoyin mu a rikicin sarauta – Galadiman Tangale

No Result
View All Result
  • Labarai
    • All
    • Duniya
    Nigerian Pilgrims

    HAJJIN BANA: Duk wanda ya zarce shekaru 65 bashi ba Hajji bana – Hukumar Alhazai

    Beggars

    Almajirai da mabarata sun kwararo Abuja – Mahukunta

    HARƘALLAR KWANGILA: EFCC ta kama Patricia Etteh, tsohuwar Kakakin Majalisar Tarayya

    HARƘALLAR KWANGILA: EFCC ta kama Patricia Etteh, tsohuwar Kakakin Majalisar Tarayya

    Ƴan bindiga sun ƙona hedikwatar karamar hukumar Idemili ta Arewa a jihar Anambra

    Ƴan bindiga sun ƙona hedikwatar karamar hukumar Idemili ta Arewa a jihar Anambra

    UMARNIN SALLAMA DA KUJERAR MINISTA: Pauline Tallen, Timiprr Sylva duk sun janye daga takara

    UMARNIN SALLAMA DA KUJERAR MINISTA: Pauline Tallen, Timiprr Sylva duk sun janye daga takara

    Yadda EFCC ta damke Akanta Janar din Najeriya bisa zargin harkallar naira biliyan 80

    Yadda EFCC ta damke Akanta Janar din Najeriya bisa zargin harkallar naira biliyan 80

    Na koma PDP ne don in kawo karshen mulkin kama karyar da APC ke yi a Jigawa – Saminu Turaki

    Na koma PDP ne don in kawo karshen mulkin kama karyar da APC ke yi a Jigawa – Saminu Turaki

    Gumi yayi kakkausar jan kunne ga waɗanda suka kashe Deborah, ya ce ba hurumin su bane yanke hukuncin kisa don an zagi Annabi SAW

    Gumi yayi kakkausar jan kunne ga waɗanda suka kashe Deborah, ya ce ba hurumin su bane yanke hukuncin kisa don an zagi Annabi SAW

    Ba ni da ra’ayin takarar shugaban kasa, lokacin da aka zabe ni gwamnan Kaduna gashin kai na baki wul yanzu duk furfura – El-Rufai

    KALAMAN ƁATANCI GA ANNABI: Duk wanda ya yi zanga-zangar addini a Kaduna zai ɗanɗana kuɗar sa – Gargaɗin El-Rufa’i

  • Labarai daga Jihohi
  • Wasanni
    CHAMPIONS LEAGUE: Ko dai tsinuwar Yaya Toure ta yi tasiri kan Pep Guardiola?

    CHAMPIONS LEAGUE: Ko dai tsinuwar Yaya Toure ta yi tasiri kan Pep Guardiola?

    PILLARS SUN KIRA RUWA: Daga yanzu a Abuja za su rika wasan gida kuma an zaftare musu maki 3

    PILLARS SUN KIRA RUWA: Daga yanzu a Abuja za su rika wasan gida kuma an zaftare musu maki 3

    Yadda Kanawa suka yi ragaraga da motar ƴan  Katsina United saboda Pillars ta buga kunnen doki a Kano

    Yadda Kanawa suka yi ragaraga da motar ƴan Katsina United saboda Pillars ta buga kunnen doki a Kano

    GHANA vs NAJERIYA: Ko Najeriya za ta kauce wa ɗauko buhun kunya na 26 a hannun ‘Black Stars’?

    GHANA vs NAJERIYA: Ko Najeriya za ta kauce wa ɗauko buhun kunya na 26 a hannun ‘Black Stars’?

    Barcelona ta yi wa Madrid dukan kabarin kishiya, ba sani ba sabo ta zura mata kwallaye 4 babu ko ɗaya

    Barcelona ta yi wa Madrid dukan kabarin kishiya, ba sani ba sabo ta zura mata kwallaye 4 babu ko ɗaya

    ‘CHAMPIONS LEAGUE’: Yadda Benzama ya ceto Madrid daga rijiya gaba dubu, ya kori PSG kuma ya dawo da martabar sa a duniyar ƙwallo

    ‘CHAMPIONS LEAGUE’: Yadda Benzama ya ceto Madrid daga rijiya gaba dubu, ya kori PSG kuma ya dawo da martabar sa a duniyar ƙwallo

    YAƘIN UKRANIYA YA CI ƘUNGIYAR CHELSEA: ‘Zan sayar da kulob ɗin na sadaukar da kuɗin ga tallafin waɗanda yaƙin Ukraniya ya kassara’ -Abramovich, mai ƙungiyar kuma ɗan asalin Rasha

    YAƘIN UKRANIYA YA CI ƘUNGIYAR CHELSEA: ‘Zan sayar da kulob ɗin na sadaukar da kuɗin ga tallafin waɗanda yaƙin Ukraniya ya kassara’ -Abramovich, mai ƙungiyar kuma ɗan asalin Rasha

    RASHA: FIFA da UEFA sun dakatar da ƙungiyoyin Rasha buga wasannin ƙwallon Turai da duniya baki ɗaya

    RASHA: FIFA da UEFA sun dakatar da ƙungiyoyin Rasha buga wasannin ƙwallon Turai da duniya baki ɗaya

    KYAUTAR NAIRA MILIYAN 2: Allah ya saka wa Ahmed Musa, ina kira ga ‘yan wasa na yanzu su yi tattali don gaba – Obiekwue

    KYAUTAR NAIRA MILIYAN 2: Allah ya saka wa Ahmed Musa, ina kira ga ‘yan wasa na yanzu su yi tattali don gaba – Obiekwue

  • Kiwon Lafiya
  • Nishadi
  • Bidiyo da Hotuna
    KURUNKUS: Malami ya fito takarar gwamnan Kebbi, ya ce jama’ar jihar ne suka tilasta masa ya fito

    KURUNKUS: Malami ya fito takarar gwamnan Kebbi, ya ce jama’ar jihar ne suka tilasta masa ya fito

    2023: Ɗan takarar shugaban kasa, Rotimi Amaechi ya ziyarci masarautar Dutse

    2023: Ɗan takarar shugaban kasa, Rotimi Amaechi ya ziyarci masarautar Dutse

    LABARI CIKIN HOTUNA: Yadda ƴaƴan jam’iyyar APC da dubban mutanen Kaduna suka yi wa Sanata Uba Sani goma ta arziki

    LABARI CIKIN HOTUNA: Yadda ƴaƴan jam’iyyar APC da dubban mutanen Kaduna suka yi wa Sanata Uba Sani goma ta arziki

    BIDIYO: Shin zaka iya zama da mai dauke da cutar Kanjamau? – Ra’ayoyin mutane

    BIDIYO: Shin zaka iya zama da mai dauke da cutar Kanjamau? – Ra’ayoyin mutane

    Dalilin da ya sa muka yi tattaki har Dubai domin taya Aisha Buhari murnar zagayowar ranar haihuwar ta – Matan Gwamnonin Najeriya

    Dalilin da ya sa muka yi tattaki har Dubai domin taya Aisha Buhari murnar zagayowar ranar haihuwar ta – Matan Gwamnonin Najeriya

    BIDIYO: Yadda ‘yan bindiga suka rika jibga ta kafin a biya naira 50,000 kudin fansa – Dattijo Saidu Dabo

    BIDIYO: Yadda ‘yan bindiga suka rika jibga ta kafin a biya naira 50,000 kudin fansa – Dattijo Saidu Dabo

    ‘Yan mata marasa aure sun fi matan aure amfani da magungunan takaita Iyali – Ma’aikatar Lafiya

    ‘Yan mata marasa aure sun fi matan aure amfani da magungunan takaita Iyali – Ma’aikatar Lafiya

    BIDIYO: Kwalaben ruwan maganin rigakafin Korona sama da Miliyan daya da aka lalata a Abuja saboda sun gama aiki kafin a dirka wa ‘yan Najeriya

    BIDIYO: Kwalaben ruwan maganin rigakafin Korona sama da Miliyan daya da aka lalata a Abuja saboda sun gama aiki kafin a dirka wa ‘yan Najeriya

    BIDIYO: RIKICIN BILLIRI: Yadda muka rasa ‘yan uwa da dukiyoyin mu a rikicin sarauta – Galadiman Tangale

    BIDIYO: RIKICIN BILLIRI: Yadda muka rasa ‘yan uwa da dukiyoyin mu a rikicin sarauta – Galadiman Tangale

No Result
View All Result
Premium Times Hausa
No Result
View All Result

Ban yi da-na-sanin shiga juyin mulkin da ya kifar da gwamnatin Ironsi ba –Babangida

Mohammed LerebyMohammed Lere
December 9, 2018
in Manyan Labarai
0
Ibrahim-Babangida

Ibrahim-Babangida

Kwanaki kadan kafin ya cika shekaru 77 a duniya. Jaridar THE CREST ta samu zantawa da shi a gidan sa da ke Minna, inda ya yi bayani kan batutuwa da dama, kamar yadda za ku karanta, bayan PREMIUM TIMES ta samu amincewar The Crest ta fassara tattaunawar.

Karanta nan: Ban taba fargaba ko tsoron shirya juyin mulki ba – Babangida

TAMBAYA: Juyin mulkin da sojoji suka yi a ranar 29 Ga Yuli, 1966, ya sauya alkiblar akalar kasar nan da kuma tarihin ta gaba daya. Ina maganar juyin mulkin ramuwar-gayya, wanda kai ma ka shiga ciki. Wace rawa ka taka a cikin juyin mulkin, kuma me ya ja hankalin ka ka shiga cikin masu yin juyin mulkin?

IBB: Abu ne mai sauki ya ja hankali na. Ka ga su dai wadanda suka yi juyin mulkin farko, sun samu nasarar kiran juyin mulkin na bangaranci, inda suka kashe akasarin mutanen da muke girmamawa da kallon shugabannin mu. Sun kashe irin su Burgediya Samuel Ademulegun da matar sa, Burgediya Zakari Maimalari, Kanar Kur Mohammed da sauran su.

To mu da ke kananan hafsoshin soja a lokacin, wadanda aka kashe mana din nan su ne muke kallo abin koyi. Sannan idan aka koma bangaren shugabannin siyasa. Sun kashe Sir. Ahmadu Bello da Tafawa Balewa da Cif Samuel Ladoke Akintola.

Ta kasance duk inda ka zauna maganar juyin mulkin ake yi, a sarari babu wani boye-boye.

Hatta a gidajen radiyo da jaridu maganar da aka rika yi kenan, cewa wani bangare ne ya yi wa wasu bangare juyin mulki. Ba zan manta ba wata jarida ta kasar Ghana har ma ta buga hoton Sardauna kwance bayan an bindige shi.

Wannan hoto da aka buga ya harzuka jama’a da dama, ciki kuwa har da mu kananan hafsoshin sojoji.

Ashe ka ga lokacin da yin juyin mulkin ya kusanto, ba a ma dauki wani tsawon lokaci ana tsara shi ba. Dama abu ne na ramuwar-gayya.

TAMBAYA: Ana ganin wannan juyin mulki ya fi muni wajen zubar da jini a tarihin Najeriya da Afrika gaba daya.

IBB: E mana, saboda ya nemi ya wuce gona-da-iri.

TAMBAYA: Ta yaya?

IBB: An yi abin da aka ga damar yi. Manyan jami’an sojoji sun kyale abubuwa sun rincabe. Hatta masu a cikin sauran farabiti, ko masu mukamai sun dauki doka a hannun su. Abin ya yi muni, kuma abin takaici ne da hakan ta faru.

TAMBAYA: Ko ka na da-na-sanin shiga cikin wannan juyin mulki?

IBB: A’a. Ba na da-na-sani.

TAMBAYA: ’Yan Najeriya na yi maka kallon mutumin da ya kware wajen iya kitsa kutunguila, kulla tuggu da kuma shirya bagarad da mutane – yadda idan ka ce jama’a bi nan, kai kuma sai ka baude ka bulla ta can. Wato dai irin halin ka irin halin shahararren dan siyasar nan na Italy da aka yi, mai suna Machiavelli.

IBB: A’a, ba haka ba ne. A daina hada ni da Machiavelli. Tsakani na da Machiavelli hanyar jirgi daban, ta mota ma daban. Ai na fa dade da karanta tarihin sa tun tuni.

TAMBAYA: Jama’a da dama sun yi imani da cewa ka samu damar da za ka kafa kyakkyawan tarihi har abada a kasar nan.
Sun ce ka fara gudanar da mulki lafiya kalau a kan hanya mai kyau, ka fito da shirye-shiryen mika mulllki ga farrrar hula, amma daga nan kuma sai ka rika daga rana yau, gobe ma ka daga rana, jibi ma haka. Har dai ta kai mu ga rudanin 12 Ga Yuni. Me za ka ce?

IBB: Wato ni ina ganin jama’a ba su yi min adalci ba. Domin tun farkon shirin komawa mulkin farar hular da muka fito da shi, ai na shiga kafafen watsa labarai, na yi bayanin cewa za mu fara abin nan mataki-mataki, domin ai koyo muke yi a lokacin.

Kowa ya san nace idan muka ci karo da wani cikas, to za mu rika dakatawa, sai mu canja salo ko taku, sannan mu cira gaba. Don haka ni dai a wannan batu, ban yi wa ‘yan Najeriya wani dungu ko kumbiya-kumbiya ba. Na fada musu komai tun daga farko. Amma a lokacin hankalin kowa ya karkata a kan cewa sojoji su sauka daga mulki kawai. Amma tun da farko sai da muka yi gargadin cewa idan aka samu cikas a kan hanyar tafiyar mu ta komawa ga mulkin dimokradiyya, to za a sauke kaya, a kimtsa lodi, a dora sannan a yi gaba. Wannan shi ne ya kai mu ga rudanin 12 Ga Yuni.

TAMBAYA: Ana ganin zaben 12 Ga Yuni ne ya fi kowane zabe inganci a tarihin zabukan kasar nan. Haka kai ma ka ke gani?

IBB: Kuma sai ba a jinjina min ba tunda zaben ya fi kowane inganci.

TAMBAYA: An jinjina maka mana, amma ana ganin kai ne da kan ka ka buge hannayen da aka yi maka jinjinar da su, aka koma ana hantarar ka. Wai ya aka yi haka ta faru ne?

IBB: To haka dai mutane ke ta cewa. Ko oga na Obasanjo abin da y ace min kenan. amma ai daga baya da ni da shi muka zauna na baje masa a faifai abinda ka iya zuwa ya dawo.

TAMBAYA: Mene ne zai iya faruwa idan aka fadi sakamakon zaben? Kai ne fa shugaba a lokacin, kuma duk abin da ka fada ta zauna, ya zama doka.

IBB: Kwarai haka ne, amma abin da zai iya faruwa bayan sanar da sakamakon zaben shi ne abin dubawa.

TAMBAYA: Shin mene ne zai iya faruwa?

IBB: Watakila za ka abin da zai iya faruwa idan da an bayyana sakamakon zaben a cikin littafin da kila zan rubuta.

TAMBAYA: Amma ai ka ki rubuta tarihin ka.

BABANGIDA: Inji wa? Ina rubutawa mana. Ana ma kan aikin.

TAMBAYA: Ashe littafin ya kusa fitowa kenan?

IBB: Ina karasa kammalawa ne, ya kusa fitowa, nan ba da dadewa ba.

TAMBAYA: An ce Abacha ya rika nuna maitar sa a fili ta son mulkin kasar nan. Shin wannan dalili ne ya sa ba a bayyana sakamakon zaben ba? Kuma da gaske ne Abacha ya yi maka barazanar cewa shi ma fa ya na so ya zama shugaban kasa, shi ya sa ka soke zaben 12 Ga Yuni?

IBB: A’a, ai bai yi min barazana ba. Zan iya yi masa wannan adalcin. Amma dai na san ya so ya yi mulkin kasar nan sosai da sosai. Ka jira, za ka karanta komai a cikin littafi na.

TAMBAYA: Shin wai barazana ce ka fuskanta ga rayuwar ka ko kuma kasar ce ta fuskanci wata barazana wadda ta hana ka amincewa a bayyana sakamakon zaben.

BABANGIDA: Ni babu wanda yay i wa rain a wata barazana. To ni kuwa wane dare ne jemage bai gani ba? A yanzu haka a cikin jiki na akwai harsashi, kuma ina rayuwa ta tare da shi.

Amma dai a zubin yadda mu ka tsaro makomar kasar nan, sai muka ci karo da abin da zai iya dagula mata al’amurra, to za mu iya hana abin faruwa. Don haka a nan, na dauki nauyi da alhakin soke zaben 12 Ga Yuni, a bisa wannan dalili da na bayar.

TAMBAYA: Shin shi wanda ya ci zaben ne idan ya zama shugaban kasa ba zai zame wa Najeriya alheri ba, sai ka soke zaben, aka ki fadar sakamako?

IBB: Ni dai ban ce haka ba. Mutumin nan fa ya yi yakin neman zabe, mutanen kasar nan suka ga shi ne zabin su, kuma aka zabe shi a zaben da babu hargitsi, mafi tsafta a zaben Najeriya.

TAMBAYA: Yanzu kai ka yarda Abiola ya ci zabe?

IBB: A’a, amma dai ya na kan hanyar lashe zabe aka dakatar da sanarwa. Saboda a lokacin ai sakamako daga yankuna da jihohi bai gama kammaluwa wuri daya ba. Ashe kenan tunda ba a kammala tara kuri’u an gama lissafi ba, har aka sanar da wanda ya yi nasara, to zan yaudari kaina idan na ce Abiola ya ci zaben 12 Ga Yuni.

Tags: AbiolaAbujaBabangidaHausaIBBIronsiJuyin MulkiLabaraiNajeriyaNews
Previous Post

El-Rufai ya yi Ta’aziyyar marigayi Sanata Aruwa

Next Post

HOTUNA: Jana’izan Marigayi Sanata Ahmed Aruwa a Kaduna

Next Post
Ahmed Aruwa

HOTUNA: Jana'izan Marigayi Sanata Ahmed Aruwa a Kaduna

Binciko

No Result
View All Result
Karanta

Ramadan Kareem AD

Sabbin Labarai

  • HAJJIN BANA: Duk wanda ya zarce shekaru 65 bashi ba Hajji bana – Hukumar Alhazai
  • ZANGA-ZANGAR MATAN AURE: Ƴan mata na kwace mana mazaje da irin matsatssun kayan da suke saka wa
  • Almajirai da mabarata sun kwararo Abuja – Mahukunta
  • ZARGIN YUNƘURIN KOMAWA APC: Sule Lamiɗo ya ce El-Rufai tantirin maƙaryaci ne
  • HARƘALLAR KWANGILA: EFCC ta kama Patricia Etteh, tsohuwar Kakakin Majalisar Tarayya

Abinda masu karatu ke fadi

  • Google on Masarautar Kano: Hassada Ta Sa Wasu Na Neman Wofintar Da Kokarin Su Danfodiyo! Daga Imam Murtadha Gusau
  • Kuşburnu Çekirdek Yağı on Dalilin da ya sa muka yi sallar Idi ranar Laraba a Bauchi, muka ki bin sanarwar Sarkin musulmi – Sheikh Dahiru Bauchi
  • Google on HARKALLAR BILIYAN 3.6: Ba nine Balan da ke jerin sunayen masu mallakin kamfanin Adda ba – Gwamna Bala
  • Google on SIYASAR ZAMFARA : Maitaimakawa tsohon dan takarar gwamna a APC akan harkar jarida ya sauya sheka
  • Google on RAMIN MUGUNTA: Yadda Boko Haram suka afkawa bam din da suka dana wa Sojojin Najeriya

Fanni

Tweets by PTimesHausa
  • All Homepage Blocks
  • Home
  • Home
  • Main Home

© 2022 JNews - Premium WordPress news & magazine theme by Jegtheme.

No Result
View All Result
  • Labarai
  • Labarai daga Jihohi
  • Wasanni
  • Kiwon Lafiya
  • Nishadi
  • Bidiyo da Hotuna

© 2022 JNews - Premium WordPress news & magazine theme by Jegtheme.